Hausa Novels

Dubai Hausa Novel Part 1

[7/23, 9:18 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*FREE BOOK*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

*Gargadi*
_Ban yarda wani ko wata ya juyamin lbr ko ya daukeshi ya karanta a wata kafar sadarwa batare da izininaba yin hakan zunubi mai girma kuma idan har hakan ta kasance zamu iya hadewa da mutum a gaban hukuma._

*Tsokaci 1*
_Labari me ban tausayi, taba zuciya, da sanya hawaye, labarin rayuwar yan safara a qasashen qetare, rayuwa me cike da qunci._

*Tsokaci 2*
_Labari ne daya kasance ƙirƙirarre idan kinga ko kaga yayi daidai da labarinki kiyi hqr ba dake nakeba banma sanki ba arashine kawai aka samu._

*Sadaukarwa*
_Na sadaukar da wannan labari gareku masoyana a duk inda kuke a fadin duniya, na gde da qaunarku gareni._

🚫 *Jan kunne*
_Idan har kin kasance me saurin sha’awa to kada ki karantamin lbr bare kiji wani abu kice nice nikam babu ruwana._
_Ban hana budurwa karantawa ba amma kada kiyi kuka dani kema babu ruwana❗._

*_3/7/2020_*

*Episode 1*

 

_________📝 *DUBAI*
Harabar Beachwood din cike take da dandazon matasa maza da mata sunata kai kawo a wannan yammaci na asabar 6/2/2016.
Akasarinsu yan safarane ma’ana mutanenmu na Africa da suka tsallaka qasashen qetare domin neman arziqi, kidane ke tashi jefi jefi kana jiyo sowarsu sunata caskalewa.

 

Can gefe na hangi wata matashiyar doguwar budurwa me qirar Coca-Cola ta baya, ta riqe wani qarfe ta zubawa ruwan ido tana ganin yanda yake tsiri yake tasowa sama kamar zaiyi ambaliya.
Lkc zuwa lkc tana sauke ajiyar zuciya tana lumshe idonta saboda ruwan da yake watso Mata a fuskarta tanajin dadinsa har qasan tafasasshiyar zuciyarta da cikin kwana biyun nan ta kasa hutawa da tunani hadi da damuwar da batasan dalilinta ba.

 

Jitayi an rungumeta ta baya an sauke Mata kiss a saman dogon wuyanta, ta lumshe idonta tare da sauke numfashi ta tallafo kansa ta shafa saboda qamshinsa kadai ya isa sanar da ita wanene.
Sanya hannunsa yayi ya juyota ya dora dan qaramin bakinsa na larabawan asali akan kyakkyawan Lips dinta, ya dago kanta yace cikin harshen larabci “Habeey Meyesa kika gudo nan kika qyaleni inata nemanki?”

 

Cikin sanyin jiki ta janye daga jikinsa taja hannunsa suka zauna a wata kujera suna kallon juna ta motsa dan qaramin bakinta tace “naji zuciyata babu dadine tunanin iyayena da yan uwana yana damuna inason kasancewa da ummuna” murmushi yayi ya shafa doguwar fuskarta yace “kina tare dani kike tunanin wasu Habeey nayi zaton bakida tunanin daya wucce nawa yanzu, nidai don Allah kada kicemin aa yau kibini gidanmu mu kwana tare zan baki kudade masu yawa zan siya miki kayan kwalliya da gwala gwalai masu tsada”

 

Kawar dakai tayi gabanta yana tsananta faduwa tace cikin karyewar murya “ka gane Nazan bawai banason binka bane kawai tsari nane bana zuwa gdan saurayi idan kanason rayuwa dani ka nema mana hotel muje mu kwana da safe ka sallameni na kama gabana”
Yarfa hannu yayi yace “ok….” Tahowar wata matashiyar budurwa ne yasashi hadiye mgnrsa tazo ta kamo hannun Habeey tace “Gsky Habeey bakida kara ranar birthday dinki da guy dinki Patrick ya shirya miki nice na qawata gurin da rawa amma ke kin koma gefe kin wani lafe sai nemanki gayu sukeyi”

 

Zame hannunta tayi tace “ki qyaleni Aysher yau na tashi banajin dadi daqyar ma na fito wlh sauqinta ma nace da Patrick bazan koma ba sai asuba” janyeta Aysher tayi suka nufi filin rawar suka kutsa suka shiga suka fara juya jikinsu a hankali cikin shigar tasu ta riga da wando wadanda suka fito da asalin surar kowacce me daukar hankalin mazan zamani musamman Habeey da komai nata yake fuzgar duk wani lafiyayyen namiji.
Nanfa fili ya kacame da sowar samari da matan da suka riga suka sallama rayuwarsu a wannan harkar kamar yanda Habeey ta zaba.

 

Ji tayi an fizgota da qarfi an finciketa daga tsakiyar dandazon mazan da suka zagayeta sukeyi Mata likin manyan kudade, idanunta a rufe yake saboda feshin madarar da akayi Mata ya bata Mata fuska kuma bata samu damar gogewaba saima turjewa da takeyi.
Baiyi wata wata ba ya sunkuceta ya nufi motar tasa ya jefata a ciki ya kulle ya zagaya ya shiga daidai lkcn da tasamu damar goge fuskarta ta bude manyan lumsassun idanunta akansa, gabantane yayi muguwar faduwa saboda batayi tsammaninsa a daidai wannan lkcn ba iyakar saninta dashi sunyi sallama dashi sati uku da suka wucce akan ya tafi Qatar zai shigo da wasu kaya.
Cikin alamun tsoro tace “Taheer yaushe ka dawo? Ya akayi kasan inda nake?”…………..

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/23, 9:18 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*FREE BOOK*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

🚫 *Jan kunne*
_Idan har kin kasance me saurin sha’awa to kada ki karantamin lbr bare kiji wani abu kice nice nikam babu ruwana._
_Ban hana budurwa karantawa ba amma kada kiyi kuka dani kema babu ruwana❗._

*_5/7/2020_*

*Episode 2*

 

_________📝 *DUBAI*
Haɗiye wani yawu me daci yayi ya dora hannunsa saman sitiyarin motar ya fara driving din cike da qwarewa yana sauke numfashi lkc zuwa lkc har suka fita daga harabar Beachwood din sannan ya furzar da iska ya lumshe idonsa tare da sake take motar a mugun guje yana cije lebansa na qasa.
Sarai ta sani ba sabon abu bane tashin hankalinsa saboda haka ta fara shirya irin maganganun da zata caccaka masa idan ya cika takurawa rayuwarta.

 

To shima baiyi mgn ba har suka shiga harabar wani katafaren Hotel Wanda a samansa aka rubuta Island I-Land, dagowa tayi daidai lkcn da shima ya dago kansa suka zuba idanunsu a cikin na juna kowannensu na karanto wani saqo a idanun dan’uwarsa.
Babu abinda da Taheer yake hange cikin idanun Habeey face tsantsar rashin gaskiya, inda ita kuma take karanto tsananin tuhumarsa gareta,
Bata iya jure kallon qwayar idonsa na tsayin lkc wannan dalilin ya sanya Habeey yin qasa da idanunta yaja ajiyar zuciya tare da girgiza kai ya bude motar ya fita itama ta fito tabi bayansa.

 

Kai tsaye lifter suka hau takaisu sama suka danyi tafiya ta yan mintuna sannan suka tsaya jikin wata qofa ya kara hannunsa ta bude ya shiga, tabi bayansa ya mayar da qofar ya rufe tare da jingina a jikin qofar.
Sai yanzu ya shirya mgn ya motsa qaramin bakinsa a hankali tare da lumshe idonsa fuskarsa babu alamar wata rahama yace “tun yaushe kika bar dakinnan?” Kallonsa tayi da sauri saboda tambayar tazo Mata a bazata gashi bata shirya amsata ba.
Sake matsawa yayi jikinta taja da baya da sauri ya shaqota yace “ba kowanne iskancin karuwa zuciyata take iya dauka ba mafi munin abu da zakiyimin yasa naji na tsaneki shine rashin alqawari eh naji na yarda ni dan iskane amma nasan muhimmancin alqawari saboda haka wlh saikin fadamin ubanme ya fitar dake daga hotel dinnan?”

 

Tureshi ta tattara qarfinta tayi tace “dakata Taheer banason shisshigi cikin rayuwata banason tuhuma ta rainin hankali, Ina ruwanka da yaushe nabar hotel room dinka dama munyi dakai zan zauna nayi maka gadin dakinka ne…” Yanda taga ya nufota a fusace ne yasata taja baya a guje ya tsaya yana huci kamar wani zaki itama tana huci yace.
“Naji bamuyi alqawari dake zaki zauna kiyimin gadi ba amma ai munyi dake bazaki qara sauraron wani namiji ba in bani ba meye yasa zaki tafi club har ki shiga filin rawa wasu yan iska suna miki liqi suna shafeki? Inahhh! inahhh!! inahhh!!! Habeey bazai taba yuwuwa ba dolene ki rabu da wadannan yan iskan samarin naki ki tsaya iyakar ni kadai muyi rayuwa me kyau wacce zata kaimu ga alfahari da hakan a gaba waima meye laifina meye na gaza miki dashi meye kikeso na kasa yimiki shi fadamin ko meyene a duniya”

 

Janyota yayi ya hadata da jikinsa qirjinsa na bugawa da qarfi wani fat-fat yace “kishinki zai kasheni Habeey amma kin kasa ganewa gani kike kamar takura miki nakeyi wlh sonki nakeyi so na gsky ki yarda dani ki bani dama kigani”
Rintse idonta tayi ta sake rungumeshi ta baya muryarta na rawa tace “don…don Allah kada kace kanasona na yarda zan daina kula kowa amma bazanyi maka alqawarin soyayya ba Taheer pls” dagata yayi cak ya nufi bathroom da ita ya fara cire Mata kayanta a hankali yana kissing dinta har ya rabata da komai saura pant and bra shima ya cire yadin jikinsa ya rage dagashi sai boxes ya sake hadata da jikinshi ya balle mata bra din ya sanya hannunsa ya tallafo cikkaku kuma tsayayyun boobs dinta yana shafawa a hankali yana sauke numfashin da yake bayyana tsananin feelings dinsa gareta.

 

Janyewa tayi ya biyota da sauri yana kallonta kamar wani maye yana lasar lips dinsa tare da zare boxes dinsa ta rintse idonta sabida duk iskancinta tanajin kunyar kallon Taheer a tube halittarsa gabada tsoro take bata kasancewar irin building body dinnan ne jikinsa komansa a murde yake hatta manhood dinsa idan ta miqe duk data taba ganinta a idonta ba Amma tanajinta a hannunta idan ta riqe sannan tanajin aikinta a jikinta.

 

“Ahhhhhh” taja numfashi tare da dafe kansa saboda jin bakinsa saman dukiyar chest dinta ya sanya hanunsa ya banqarota tare da sake tura boom dinta a bakinsa yana hura mata iskar hancinsa ta shige jikinsa kuwa tana shafa kansa a hankali tana sauke numfashin dadi, tunda take a rayuwar barikinta bata taba haduwa da namijin da yasan darajar qirjin mace kuma ya iya sarrafashi kamar Taheer ba idan yanashan bomb dinta qafafunta har kasa saukarta sukeyi saboda maganadisun dadin da yake ratsata.

 

Bai bari takai qasaba ya dagota gabadayanta yasata cikin ruwan daya hada musu ya sake kama chest dinta daya a bakinsa daya a hannunsa daya hannunsa kuma yana shafa mararta zuwa matsematsin cinyarta yana shafa ehhhh dinta yana daga pant dinta a hankali yana tura hannunsa.
Wasa yake da gurin yana karkada yatsansa a hankali yana juyashi a cikin abinta daya cika taf da ruwan dadi me dumin gaske.
Ya jima yana qwaqular gabanta kafin yaji ta qanqameshi tace “ahhhhhhh Tah…. Taheer hmmmmm oh God….” maza yayi ya sanya hannunsa ya buda pant dinta sosai itakuma sai qara bude masa takeyi tana lasar baki tana lumshe idonta tana shafa sandar girmansa maganin fitsararriyar mace tana wani irin karyar dakai irin nasu na yan bariki.

 

Gabadaya ta gama rikitashi jikinsa sai tsuma yakeyi wankan da baayi ba kenan ya daukota cak ya dorata a gadon yabita yayi Mata rumfa ya buda qafarta ya saita Hajiyansa cikin pupsy dinta ya fara shigarta a nutse saboda tsaro yasan halinta yazu sai ta farayi masa kuka ta hanashi jin dadinsa yanda ya kamata.
Shigarta yakeyi yana murza kan Bobs dinta dadi na ratsata tana qara tura masa yana shiga a hankali har saida ya gama shiga gabadaya yaji yayi zamzam a ciki ya gama qure zurfinta sannan ya fara motsa jikinsa ta saki raqa tare da qanqameshi tana shidewa, hakan yana mugun yi masa dadi yanda yake qwaqwularta tana banqare masa yanaci yana nishi yana sakin ajiyar numfashi.

 

Gabadayansu sun gigice da dadin junansu saboda dukkansu ba bayaba dadine ya tadda dadi sai ihu sukeyi suna zubawa junansu santi.
Sun jima a haka kafin su saki ruwansu a tare lkc daya suka rungume juna suna sauke numfashi dadi ya ratsa kwanyarsu, hannunsa ya daga a hankali yace “I Really missed you Habeey duk wata mace idan bake bace na yafeta bazata taba iya gamsar dani ba”………………

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/23, 9:18 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*FREE BOOK*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

🚫 *Jan kunne*
_Idan har kin kasance me saurin sha’awa to kada ki karantamin lbr bare kiji wani abu kice nice nikam babu ruwana._
_Ban hana budurwa karantawa ba amma kada kiyi kuka dani kema babu ruwana❗._

 

*_6/7/2020_*

 

*Episode 3*

 

_________📝 *DUBAI*
Kwantar da kansa yayi a jikinta yana sauke numfashi yace “inasonki Habeey don Allah kema kice kinasona kinga daga haka sai mu tsallake wannan matakin mu shiga na gaba…”
Tureshi tayi ta miqe batare data ko kalleshi ba ta bude wardrobe ta dauko wata matsiyaciyar yaloluwar riga ta ace ta juya zata shiga bathroom yayi saurin miqewa ya kamota ya manna mata kiss.

 

Qafarta ya daga ya sanya yatsansa cikin vulvo dinta yana juyawa yana kallonta tayi luf a jikinsa yanata shafeta, tasan yau ta boni da jarabarsa amma bata damuwa saboda tanajin dadin harka dashi kasancewar tana mugun jin dadinsa da gamsuwa dashi.
Zare hannunsa yayi ya sake daga qafar sosai ya durqushe ya sanya kansa tsakqnin cinyoyinta ya tura harshensa cikin pupsy dinta tare da tsuke bakinsa ya zuqo gurin, saida ta kusa sumewa saboda dadi kafin ta dawo hayyacinta yaci gaba da tsotsarta yana bude fatar yanajan numfashi, dadin ya wucce yanda zata iya controlling kanta ta farayin qasa ya riqeta yaci kwantar da ita ya sake zura harshensa yaci gaba da karkadawa yana matsa bomb dinta ya riqe Black circle din yana murzawa yana qara zuge ruwan vulvo dinta, idan ya daga kansa ya lasa sai ya sake tura harshen ya qara caccakawa, dukya gama gigitata ta saki wata qaramar qara jikinta yana ta tsuke gabanta da harshensa a ciki, shi kansa dabashi akesha ba saida yaji kamar zai suma balle ita.

 

Zare harshensa yayi tana wani kuka da nishin dadi ya hauro samanta ya cafki boobs dinta yasa a bakinsa yana wasa da kunnenta, ta wani bangare ta saki kuka tace “hmmmmm ahhhhhhh Ta… Taheer kak kabar…” Rufe mata baki yayi da hannunsa ya kama hannunta ya hada da murdaddiyar penis dinsa, ta kama da sauri ta riqeta a hannunta tana shafawa da murza kanta a hankali ya ciza kan nipples dinta saboda wani dadi daya ratsata ya dago a hankali yace “My Habeey” bude manyan idanunta tayi a saman murdadden qirjinsa, ya shafa kanta yace “bazan gaji da roqonki ba ki yarda muyi aure mu daina wannan rayuwar muyi ta sunnah, Habeey nayi miki kema kinyimin zamu iyada junanmu to meye zaisa kiqi yarda mu rufawa kanmu asiri muyiwa rayuwarmu fada mu adana quruciyarmu?”

 

Ga mamakinsa sai yaga yauma ta fara jan zuciya tana tureshi, tsoro ya kamashi yayi saurin sakar mata nauyinsa ta kuwa rushe da kuka tace “kayiwa girman Allah ka dagani ka dagani Taheer…” Rufe Mata baki yayi da nasa ya janyo pillow ya dago bayanta ya sake riqeta ya mayar da bakinsa cikin gabanta yaci gaba da motsata.
Lamarin yarinyar yana bashi mamaki da tsoro ace ita a rayuwarta babu kalmar data tsaka kamar kalmar biyu kalmar soyayya data aure, ya aunata yafi sau nawa akan wadannan abubuwa amma kullum basa qarewa lfy ya rasa meyene asalin damuwarta.
Janye bakinsa yayi ganin taqi bashi hadin kai sai tureshi takeyi tana wani kuka me gunji ta kuwa miqe da sauri ta dauki kayanta zatasa ya miqe da sauri ya kamota ya jefata gadon yabita ya danne ya fara pompim nata duk a qoqarinsa nz yaga tayi shiru maimakon haka sai yagama kukan nata qara qarfi yakeyi.

 

Kukanta tashin hankalinsa yakeyi wannan dalilin yasa yayi release don dole bawai don yanaso ba ya dagata ya koma gefe ya zauna ha hade kai da gwiwa kawai ita kuma ta miqe ta dauki kayanta tasa ta dauki Jakarta zata fita yayi saurin riqe jakar ya dago yace.
“Ina zaki?” Fincikewa tayi ta bude qofar zata fita ya sake rungumeta ta baya qirjinsa na bugawa da qarfi yace “kece ajalina Habeey wlh ko zaki janye tallafi akaina bazan fasa fada miki inasonki ba kuma insha Allahu wannan ranar saitazo ranar da zaki daga idonki ki kalleni matsayin mijinki na sunnah Hab….”
Wani gigitaccen mari ta daukeshi dashi tare da hankadeshi ya dafe kuncinsa bakinsa da jikinsa suna rawa itama haka, idanunsu suka kawo ruwa a tare ya dago fuskarsa dafe da kuncinsa cikin tsananin mutuwar jiki data hassada masa zamewa ya zauna, ya motsa bakinsa idanunsa na shararar da hawaye masu zafi yace.

 

“Saboda nace inasonki shine kikayimin abinda iyayena basu taba yimin ba Habeey ni kika mara?” Sakeyin qasa yayi dakansa ya dafe qirjinsa ya dago dauki jakarsa ya bude ya zaro raffers in dollars ya matsa gabanta ya bude jakarta yasa mata har lkcn hawayensa bai tsayaba yace.
“Duk motsinki a kunnena yake ki kula da kanki kafin na dawo ban yarda da yawo ba ki zauna anan komai kikeso zaki samu Habeey kinci arzikin qauna da watace bakeba ta mareni wlh saina datse Mata yatsun hannunta amma dake kece” kamota yayi ya rungumeta tare da kissing nata yace “bazan iya yi miki komai ba, bazan wucce wata daya ba a 9ja waye kikeso na gaishe miki dashi ki bani address din gidanku zanje na gaida mama da baba…..”
Daga masa hannu tayi tace “ya isheka haka Taheer babu ruwanka da parents dina ka sakemin bag dina na tafi bazan iya zama anan ba” sakar Mata jakar yayi yana kallonta taja wani uban tsaki ta juya ta fice da sauri yabi hips dinta da kallo har tayi kwana ya koma ya zauna dafe da kansa yana furta “wai meye aibina ne? Meye Habeey bataso a gurina?”…………………

___________Bata wani bata lkc ba tana fita ta samu taxi ta hau ta nufi unguwar da suke kasancewar darene Koda yake su a qasar dare shine lkcn harkokinsu.
Sauka tayi tabashi kudinsa ta shiga gdan babu ko sallama ta fada dakinsu Aysher dake parlourn ita da wani saurayinta ta miqe tabi bayanta.
A kwance ta tarar da ita takalminta da Jakarta babu wanda ta iya cirewa, zama Aysher tayi ta dafa bayanta tace “bansan yaushe ne zaki daina wannan kukan ba, bansan yaushe zaki saba da wannan rayuwar da qaddara ta zaba mana ba Habeey zuwa yanzu ya kamata ace kece kikeyiwa wani fada bake akeyiwa ba yanzu meye matsalarki meye ya sabbaba kukan? Bari na duba naga me aka samo mana”
Bude jakar tayi ta zaro kudin tare da zaro ido waje tace “Raffers na dollars wow wanne dan saar kika samu haka kodai mayen naki ya dawo ne?” Miqewa tayi ta zauna tanajan zuciya tace “Aysher na rasa meye yasa kullum burin Taheer ya cusamin baqin ciki kullum burinsa ya rinqa tonomin da abubuwan danake qoqarin mantawa dasu”

 

Zama Aysher tayi tace “Ai tunda naga wannan kyautar girman nasan tasace to yau kuma meye ya hadaku kuda baku rabo da rikici kamar qananun yara” kwantar dakai Habeey tayi ta “zayyane mata komai Fandah data shigo ta zauna ta tafa hannu tace “kefa yar iskace to kuma meyene abin kukan?”
Dagowa tayi idanunta yana zubar da hawaye tace “saboda natsani yace yanasona na tsani yayimin mgnr aure”
Dariya sukayi harda tafawa Aysher tace “ke kullum a banzarki kike yanzun meye laifinsa da ya fadi miki sirrin zuciyarsa Ina laifin wanda yace yanasonki har yana burin auranki duk da yasan wacece ke yasan ba kowa bace ke daya wucce karuwa ni sainake ganin abin ma kiyi murna ne da kike samun masu sonki din”
Daga mata hannu tayi tace “to cewa nayi inaso asoni a qyaleni mana kada Allah yasa asoni sai me na tsani duk wanda zaice yanasona a qyaleni nayi rayuwata yanda qaddara ta zabamin nayi imani da Allah da mahaifiyata batabi rudin soyayya ba da bamu tsinci kanmu cikin wannan qazamar rayuwar ba, Aysher meye dadin soyayya meye ribar soyayya indai makomarta zata zama irin tawa?”………………

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/23, 9:18 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*PART ONE*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

 

*_9/7/2020_*

 

*Episode 7*

 

_________📝 *DUBAI*
Murmushin mugunta yayi ya sunkuya ya dagota yace “nikuma gashi bazan fasa ba idan kin mutu inada isasshen gurin da zanyi miki sutura” dagata yayi cak ya azata a cikin ruwan shima ya shiga ya fara mutsuttsikata tana jan zuciya tana girgiza masa kai shikam ko a jikinsa so yake sai ya tabbatar a cikin sati daya ya cire rainin da tayi masa a kwanyarta.
Yanda yake murza nononta ma kadai abin tausayi ne jansu yake yana murzasu yana lasar samansu.

 

Sanyawa yayi a bakinsa yana tsotsarsu yana lumshe ido yana zagaye cibiyarta da yatsansa, Habeey dai rufe idonta kawai tayi tana shassheqar kukanta don tasan ba iya qwatar kanta zatayi ba tashan qarfi yakeji.
Janyewa yayi a hankali ya zuba mata idanunsa da suka rine sukayi jajir yace “bantaba ganin karuwar da take tsoron namiji ba, na dauka yarda da kanki ne yasa kika sarayar da komai kika fito neman kudi da gindinki?”

 

Jan numfashi tayi ta kawar da kanta ya sake mayar da bakinsa saman nipples dinta yaci gaba da tsotseta ta rintse idonta tace “idan ka kasheni sai hankalinka ya kwanta azzalumi macuci” sake cafkar nonon yayi ya sanya sanya yatsansa ya tura cikin vagina dinta da qarfi ta rushe da kuka shikuma yaci gaba da qwaqularta.
Hannunsa yasa ya saki ruwan ya fice yajata ya kwantar da ita cikin komin wankan ya sanya yatsansa ya buda gabanta ya dora harshensa ya fara lasa a hankali yana turawa yana karkadawa.

 

Matsa black circle din boobs dinta yakeyi yana tallafosu sosai yana lailayasu yana tandar gabanta yanasa haqoransa yana Dan kartawa a hankali tana janye jikinta tana girgiza masa kai, wannan azabar dame tayi kama bata gama wannan tunanin ba taji ya zuqota, ai batasan santa ta saki qaraba jikinta na rawa tace.
“Taheer zafi kabari banaso” ai kamar ta zugashi ya sake tura harshensa ciki gabadaya yana fuzgar numfashi yana caccakawa.

 

Duk kukan da takeyi da nishin da takeyi tana janyewa bai hanashi abinda yakeba saima qara masa qaimi takeyi jin gardin ruwan gindinta yakeyi kamar na zuma ya zare bakinsa a hankali ya dagata cak ya fito da ita ya sake cillata gadon yabita ya danne tana tureshi shikuma ya sake sakar mata nauyi ya daga kafarta sama ya danne da hannayensa ya fara zura mata wutsiya ta cije lebe jikinta na karkarwa farko kamar abin arziqi hankali ya fara binta yana gama shigarta ya fuzga da qarfi ta qwalla qara ya sake mayarwa da qarfi sai ya kifa kanta ya fara pompim dinta da sauri yana ihu yana dago mazaunanta yana sake zungura mata kayan aikinsa yana fizgar nishi yana fadin.

 

“Ehhhhhhhhhh Babe wayyohhhh Habeey ki…kiyiwa Allah ki aureni wayyohhhh dadi huuuuuuuuu dadinki zai kasheni Habeey dadinki ohhhhhhh ki tsaya iyakar ni danni kadai aka halicceki wayyohhhh dick dina wohhhhhhh ashhhhhhhh ba…be…”
Yanda yake ife ifensa yana qara shigarta yana bata wuta abin ba qaramin gigita duniyar Habeey yakeyi ba azabar da yake gana mata tayi yawa baisan ta sume ba crazy yake bata yana tsotsar nononta.

 

 

Sun jima yana caccakarta kafin yayi wani release me zafi ya qanqameta yana sauke numfashi, saita nutsuwarsa yayi ya zare jikinsa daga nata yana fadin “washhhhh babe wlh na kasa qoshi dake yau…” Saurin miqewa yayi yana fadin “ya salam ashe suma kikayi”
Durowa yayi daga gadon yayi kissing vulvar dinta ya nufi freegde ya bude ya dauko ruwa me sanyi ya shafa Mata a fuskarta taja numfashi tare da rungume qirjinta ta sake sauke ajiyar zuciya ta hade qafarta a hankali saboda radadin da gabanta yakeyi ta sake rushewa da kuka ya matso kusa da ita ya dagota.

 

Kwanciya tayi a jikinsa tana rera kukanta me ban tausayi tana tausayawa duk wacce qaddara ta zaba mata yawon dandi yanzu da mijinta ne da ya biya sadaki ya aureta bazaiyi mata wannan rashin imanin ba, da mijinta ne bazai kusanceta a wannan yanayin ba, da mijinta ne bazaiyi mata dole ba, taya ma zataso Taheer mutum azzalumi wanda baisan komai ba sai kansa?
Tashi tayi a matuqar galabaice tana kuka mecin rai tana hada hanya ta shiga bathroom din yabita da sauri saboda yanda yaga tana tafiya abin ya bashi tsoro amma yana shiga ta juyo da idanunta da suka dade da komawa jajaye saboda wahalar da Tasha cikin kwana dayan.

 

Matsowa yayi gabanta yakai hannu zai kamota ta kufce cikin gunjin kuka tace “na tsani azzalumin mutum irinka da baisan haqqin kowa ba sai nasa Taheer na tsaneka na tsaneka na tsaneka….” Bata kai ga rufe bakinta ba ya dauketa da wani gigitaccen mari daya sanyata kifawa akan goshinta.
Matsawa yayi ya fincikota jini ya wanke mata fuska gabadaya ya sakeyin cilli da ita ta fada cikin komin wankan jikinta na rawa ya nufeta ta cafki wuyanta qwanjinsa duk ya miqe building body dinsa ya tashi tsokar jikinsa sai rawa takeyi gashin jikinsa gabadaya ya miqe yace.

 

“Wlh tallahi baa haifi karuwar da zatake fadamin irin kalaman da kike fadamin ba saboda kinga inasonki wlh azeem kinyi kadan idan kuwa kikace zakici gaba to shakka babu wataran bazaki numfasa ba a gidan nan”
Hankadeshi tayi ta miqe a wahalce tace “saime don ka kasheni saime don dan iska asararre irinka asarar haihuwa ya kasheni azzalumi daqiqi jahili wanda baisan ciwo da darajar ya mace ba….” Wata uwar bal da yayi da ita saida tayi tsalle sau biyu ta fado qasa Tim ya bita ya sake bal da ita tun daga bathroom din har tsakiyar bedroom din ya zare belt din wandonsa ya rinqa jifgarta kamar Allah ya aikosa.

 

Tana ihu tana zaginsa tana qara maimata masa kalmar da take qara tunzura baqar zuciyarsa fadi takeyi “Allah ya isana Taheer I hate you! I hate you!! I hate you!!!” Shikuma yana qara ware qwanjinsa kamar ana buga masa gangi kalmar I hate you tana qara yi masa kuwwa a kunnensa.
Bai fahimci halin da take ciki ba saida yaji taja wani mugun numfashi sannan ya saki belt din hannunsa shima ya zube a gurin zuciyarsa na tafasa jikinsa na bari, dukan tiles din yayi ya zabura ya miqe ya matsa gabanta ya sake damqar wuyanta yace.

 

“Bafa zan qyaleki ba saikin canza kalmarki da bakinki wlh ko mutuwa kikayi saikin dawo kince kinasona qarya kikeyi Habeeba zuciyata ke kadai takeso bawai don narasa masu sonaba, wadanda suka fiki asali da da kamala kammalallun Mata dake zaune qarqashin kulawar iyayensu sune suke bina akan nasosu naki sannan ke mara galihu karuwa wacce ta sallamawa kowanne jaki jikinta ki rinqa wahalar dani nayi miki kyautar kaina da zuciyata kiqi karba duk da gurbatarki na zabeki matsayin uwar yayana amma ki watsamin qasa a qirji ki fasa zuciyata kicemin I hate me Habeey Kin tsaneni fah kikace”

 

 

Sakinta yayi ya dauko ruwa me sanyi a freegde ya watsa mata ta sake sauke numfashi cikinta nayi Mata wani irin ciwo ta rushe da kuka tace “na tsaneka Taheer bazan taba sonka ba har abada Allah ya kasheni kafin na bude idona nagan….”
Rufe mata baki yayi ya sake hayewa samanta ya buda qafafunta ya sake sanqama mata joystick dinsa a cikin jikinta da mugunta ya rinqa pompim dinta shima wannan karon saboda ciwon da zuciyarsa takeyi ba dadin abin yakeji ba kawai don ya rasa yanda zaiyi da itane, yana cinta da dukkan qarfinsa yana murza nononta nandanan ta sake sumewa ya zare jikinsa kawai ya koma gefe ya hada kai da gwiwa.

 

Kuka wahala yakeyiwa Taheer a rayuwarsa amma yau baisan sanda hawayen yake sitirya a kuncinsa ba zuciyarsa nayi masa wani radadi yana jujjuya kai kukansa harda shassheqa kamar mace.
Wayarsa ce tayi ring ya daukota cikin sarewa da sallamawa farin cikin rayuwa ya sake durqushewa ya kara wayar a kunnensa yana sauke ajiyar zuciya a hankali mahaifin nasa yace “meye yake faruwa ne naji kamar kana cikin damuwa” kukansa ya qarawa qarfi yace “tace ta tsaneni Dad nida ita take fadamin I hate me Dad ka taimakeni tasoni wlh ita kadai nake burin samu matsayin matata”

 

 

Ajiyar numfashi Alh Waziri yayi yace “shine me don mace tace batasonka shine abin da zai daga maka hankali har kake zubar mata da hawaye dama ashe ragon namiji na haifa Son ashe haka kake waye yace maka mata suna qarewa a duniya”
Iska ya furzar me zafi yace “itan ta dabance a gurina Dad inasonta fiye da rayuwata Dad ka taimakeni tasoni wlh itace cikon farin cikina” murmushi Dad yayi yace “kayi addu’a kawai kuma ka rage zafin zuciya mace kamar qwai take tattalinta akeyi saboda idan ka sake ka fasa mata zuciya har taji tsanarka ta ratsata to bazata taba sonka ba”……..……………

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/23, 9:18 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*PART ONE*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

 

*_12/7/2020_*

 

*Episode 8*

 

_________📝 *DUBAI*
Numfashi ya sauke yace “ok Dad I call you later” yana ajiye wayar ya miqe ya dagata cak ya shigar da ita bathroom yayi mata wanka har lkcn bata farfado ba ya fito da ita ya bude wardrobe dinsa ya dauka doguwar riga cikin kayan daya siyo Mata daren jiya yasa mata.
Wayarsa ya dauka ya kira likitansa ya sanar dashi abinda ke faruwa, wanka ya shiga ya fito shima ya shirya ya zauna ya zuba Mata ido.

 

Zuwan likitan ne yasashi tashi ya bude qofar parlourn suka shigo har dakin ya dubata sosai ya bata magunguna yace “akwai damuwa sosai a zuciyarta wacce take neman haifar mata da ciwon zuciya idan aka cika bata Mata rai ko tursasata tayi abinda bataso to komai zai iya faruwa”
A sanyaye sukayi sallama ya fita shikuma ya miqe ya fita domin nemo Mata abinda zataci, bai jima da fitaba ta tashi jikinta duk ya kumbura saboda dukan da tasha ga gabanta da shima yake a kumbure saboda qwaqular a yayi mata, hakanan ta rinqa juyi a gadon tana kuka tare da nadamar abubuwa da yawa da suka zama qaddarorinta mafiya muni.

 

 

Kuka takeyi sosai tana qara tsana da kaicon wannan baqar rayuwa da mahaifinta ya zaba mata, a hankali kuma a wahalce ta miqe tana dafa bango ta dauko wayarta ta bude ta fara laluben number Aysher.
Bugu daya ta daga tace “ina kika shigane Habeey tun jiya Partrick yake zaryar nemanki wayarki kuma anata Kira baki dagawa” numfashi taja cikin rawar murya tace “saura kadan kuji labarin mutuwata Aysher Taheer ya kirani gidansa ne domin ya kangeni ya rinqa azabtar dani Aysher kasheni Taheer yake nufin yi wlh”

 

 

Salati Aysher tayi tace “me kikayi masa da yake nufin kasheki ni natabajin masifa irin tashi wai ana soyayya dole ne, kayy kema ke kikaso ki tashi hankalinsa ki gudo mana ki antaya shege a blacklist ki huta ni nataba jin masifa irin wannan kuwa anya tunda nake”
Kukanta ta qarawa qarfi tace “na tsank Taheer wlh na tsanesa yau bakiga irin dukan da yayimin ba kawai don nace bana sonsa ya zanyi Aysher ya zanyi ne nikam wannan masifar ta isheni daga wannan sai wannan” sanyaya murya Aysher tayi tace “ki kwantar da hankalinki ki samu ki kufce basai ya sake ganinki ba”

 

 

Shawara sosai Aysher tabata sukayi sallama ta aje wayar tana dagowa suka hada ido taja da baya da sauri shikuma yayi murmushi ya matsa gabanta ya riqo hannunta yace “ki kwantar da hankalinki ki gudu ko? Hmmm Habeey kenan”
Daga haka bai kuma cewa komai ba ya fita ya dauko flat da kofuna ya zuba musu abincin daya siyo yace “kizo kiyi break” farko qinci tayi saida taga uwar bari sannan ta rinqa tura abincin yana kuka, tana hadiyarsa daqyar shikuma yana kallonta hakanan sukaci suka qoshi ya kwashe kayan ya fita dasu ya dawo ya dagata cak ya dorata a gadon yaja musu bargo.

 

 

Bataso ba amma batada qarfin qwatar kanta haka ya mannata a jikinsa yana shafa bayanta zuwa mazaunanta har bacci ya saukesu.
Basu suka tashi ba sai wajen uku na hudu na maraice shine ya tashi ya yaye mata duvet din ya zuba mata ido yana kallon kyawun surarta da ubangiji ya ni’imtata dashi yanajin wani shauqi da kwadayin kasancewa da ita daqyar ya miqe ya tasheta sukayi sallar azahar da la’asar ya shiga kitchen ya dafa masu indomie itakam daqyar taci cokali uku ta kalleshi tace “don Allah kabarni na tafi inda nafi wayo”

 

 

Dago kansa yayi fuskarsa a daure yace “duk ranar da kika qara roqona sai ranki ya baci wlh” Shiru tayi tana wasa da yatsunta hawaye nabin idonta ganin hakan yasashi tashi ya shirya cikin wata shadda gezner milk ya dora hularsa ya sunkuyo daidai kuncinta yayi Mata kiss yace “mijinki zai fita”
Ko kallon tsiya bai samu ba balle na arziqi yayi murmushi ya dagata ya azata a gadon ta zille yabita ya danne ya buda qafarta ya zubawa ask dinta da ko pant babu ido kafin ya dauki yatsansa ya tura ciki ta qwalla qara ya dago ya zuba Mata sihirtattun idanunsa ya sauke ajiyar zuciya yace “bana taba gajiya da cin gindinki Habeey bari nayi kadan saina fita”

 

 

Kayansa ya fara cirewa itama ya cire Mata nata ya daga qafarsa yasa bakinsa saman vulvo dinta ya lasa tace “ahhhhhhh Taheer…” Dagowa yayi ya sake mayar da kansa ya tura harshensa cikin pupsy dinta yanayi Mata wani azabbaben sucking.
Ya gama gigitata ta rinqa daga masa ya rinqa tsotsarta yana lumshe ido Saida yayi me isarsa sannan ya dago tayi saurin cafkar penis dinsa ta sanya a bakinta ta fara lasa tana nishi shima yanayi yana wasa da nononta yana juya yatsansa cikin gindinta itakuma tana daga masa qafa tuni sun manta da sunyi wani fada dadi kawai suke jiyar da junansu sai lailaye mata ask dinta yakeyi yana tura yatsansa yana janyo ruwa bulbul yana fitowa shima abarsa sai aman ruwan dadi takeyi.

 

Habeey ta gama kaiwa qololuwar sha’awa ji take kamar taci kanta batasan sanda ta turashi kan gadon ba tabisa jikinta na bari ta danne ta kama qosasshiyar zindariyarsa ta fara turawa cikin gindinta tana nishi tana ihu fadi takeyi.
“Ohhhhh Taheer kaci don Allah kacini hankalina ya tashi samin dick dinka dadi ahhhhhh….” Hakanne yasashi kama weast dinta ya dannata da qarfi suka saki qara a tare sai kuma ta fara janyewa saboda jin dick dinsa takeyi har qirjinta shi ya rinqa motsata shima yana dagowa sunata cinye junansu suna kwasar dadinsu sai murza nononta yakeyi yana tsotsar bakinta.

 

 

Sun dade suna cinye kansu kafin su samu nutsuwa ya rungumeta qam a qirjinsa yanajan zuciya itama tanayi daqyar cikin mutuwar jiki na wanda ya gaji da jin dadi ya kwantar da ita yayi kissing gabanta yace.
“I luv it” wanka ya shiga yayi a gurguje ya fito yasa kayansa yace “ki tashi kiyi wanka naje kasuwa” idanunta na lumshe tana matsa nononta tace “uhmmmm” dariya abin ya bashi ta gama bude masa gindi sannan tace zatayi fushi dashi, ficewa yayi ya shiga motarsa yabar gidan itakuma tayi wanka ta sake kwanciya har lkcn dadin yanayin na dazu na ratsata aranta tana rayawa dadin Taheer dabanne shiyasa yake abinda yakeso”

 

 

Baccinta tasha sosai data tashi ta dauki wayarta ta hau online suka fara Hira da qawayenta a yan Safara group yawanci irinta yara duk rayuwar da sukeyi kenan shiyasa basajin kunyar kowa basa boyewa junansy komai itace ma har yanzu bata sakewa ayi Hira da ita saboda abin nayi Mata ciwo.
Chat din take amma tunaninta yana gurin mahaifiyarta a kasalce ta kashe datar ta Kira number Mahaifinta bugu biyu ya daga yace “yar halak kinqi ambato yanzu na dawo daga Church nake cewa zan kiraki naji meye yake faruwa ne wata ya qare har wani ya kama banji alert ba”

 

 

Jan zuciya tayi tace “Pappa banida kudi nabar gidan aiki hada kudina nakeyi zan dawo gida na gaji da rayuwar nan mara yanci Pappa….” Katseta yayi da cewa “ke dakata Anita karma ki soma wannan gangancin ban yardaba ban amince ba ki tsaya kici arziqi kibar arziqi a mazauninsa yarinya ki mori qurucuyarki babu hau akanki babu hauma hauma nidai na fada miki kike turomin kudin ina tara miki”
Kukanta ta qarawa qarfi a ranta tace “wai wannan ubane itakam wanne irin rashin sa’ar zuwa duniya sukayi ta tsattson wannan zindiqin uban nasu mara kishi akan tarbiyyar yayansa mata….”

 

Katseta yayi da cewa na gama mgn da Hajiya Fati itama Helin zaa kawota Oman zatayi aiki a gidan larabaw….” Katseshi tayi da sauri tace “aa kada ka fara Pappa don Allah itadai ka barta ta tsira da mutuncinta babu komai a rayuwar qasashen qetare face lalacewa da qasqanci Pappa meye yasa ka zabi mayar damu hannun jarinka ne ka turoni Saudi na rasa abubuwa da yawa ta sanadin aiki a gidajen larabawa na rasa qima na rasa mutunci qarshe kai da kanka kasa aka daukoni aka dawo dani DUBAI ka yankarmin lasisin karuwanci Pappa ka mayar dani taxi no gerrage kowanne dan iska ya nemeni yayi lalata dani yabani abinci ya bani kudi wata ya qare na turo maka babu ruwanka da makomata”

 

Kukanta ne ya qara qarfi ta diro daga gadon tace “nayi iyakar qoqarina don ganin yan uwana mata Ritah da Helin sun tsira daga wannan qasqantacciyar rayuwar amma hakan ya faskara Pappa nace ka bari ko nawa kakeso zanke turo maka a wata kada kakai Ritah Aikatau Qatar amma haqana ya gaza cimma ruwa saida kakaita yanzu Helin dimma bazata tsiraba so kake dole sai kayi arziqi da mutuncinmu Pappa yaushene zamuyi farin cikine a rayuwarmu yaushe Mahaifiyarmu zataji dadi tayi alfahari damu arayuwarta Pappa Ina tausayin kaina amma nafi tausayin yan uwana Aysha da Fatima da kuma mahaifiyata don Allah ka taimakemu ka bar Addanmu kada wannan baqin cikin da yake neman sabbabamin ciwon zuciya itama ya kashet…..”

 

Wata mahaukaciyar tsawa ya daka mata yace “Anitah ni zakiyi wa’azinku na qarya nizaki fadawa yanda zanyi da rayuwata data iyali na to bari kiji Nine na haifeki bake kika haifeni ba saboda haka yanda na dama haka zaku sha uwarku din banza uwarku din wofi to nidai kudi kawai na sani ko ki yanki barin jikinki ki siyar ko ki kwanta da maza dari su baki kudi ki kawomin ko kiyi dako, duk ba damuwar Dalson Damuna Iro bane saboda haka ki iya bakinki kuma ki kiyayeni…..”
Kitt ya kashe wayarsa tayi saurin dora hannunta akanta ta rushe da kuka tana ambaton “Innanillahi wa Inna ilaihir raji’un Allahummah ajirnih fih musibati wa akalifni khairan minha” sake kiran wayar tayi amma sai tajita a kashe ta miqe da sauri ta Kuma zubewa ta rushe da kuka tana girgiza kai tana fadin “Allah ya Allah ya ilahi ya rabbih”

 

Sake daukar wayar tayi ta Kira wayar mamansu sau uku sannan ta daga tace “Addah meye yake damun Pappa ne waiko ya samu tabin hankali ne Adda meye yasa kika zaba manashi a matsayin uba Adda meye yasa me yasa Adda nikam nagaji wlh na gaji….”
Katseta Adda tayi da cewa “kullum Ina fada miki Habibatullah wannan itace qaddararmu dani daku Habibatullah nikam baqin cikin nan shine zai zamo ajalina don Allah kada ki aikata zina babu biyayya ga abokin halitta wajan sabawa Allah Habiba bambamcin addini shine sanadin komai gashi na rasa gatan da zai qwatarmin yancina na rabuda da mahaifinku amma nakasa tsira daga sharrinsa na kasa tsira habiba itama aishatu yazo ya dauketa jiya naje kasuwa bansan inda yakaita ba yanzu dagani sai Ibrahim da Idris kudin da zanyi shawara daku naji dadi ya mayarmin daku hannun jari”.……………

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/23, 9:18 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*PART ONE*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

 

*_8/7/2020_*

 

*Episode 6*

 

_________📝 *DUBAI*
Miqewa tayi a hasale tana girgiza kai ta dauki under sikert dinta tasa tace “lallaima Taheer kanaso ka rinqa rainamin hankali wai ni zansa doguwar riga bayan doguwar riga hardama wani tsurfa wai niqaf tabdi wlh ka taro March kaidin banza zakake kafamin dokoki kaima wai awa zakake shigarmin hanci da qudundune….”
Wani mugun mari ya sauke Mata yace “a mijinki kuma wajibinki kiyimin biyayya shashashar banza da batasan ciwon kantaba” fuuuuu ya shige dakinsa ya shiga bathroom ya sakarwa kansa ruwa zuciyarsa na tafasa akan yarinyar so yake ya cire kishinta a ransa amma ya kasa.

 

Yana fitowa ya goge jikinsa ya dauki doguwar riga ra saka ya dora wata hula malafa a kansa ya dauki mukullin motarsa ya fito, tananan tsaye inda yabarta tanata tafasa dafe da kuncinta ya kalleta ya watsar ya danna pin din qofar ta bude ya fice ya juyo yace “ga kitchen nan babu abinda babu ki shiga ki sama mana abinda zamuci”
Bai jira amsarta ba ya fice ya sake kulle qofar zama tayi a gurin tana mamakin sabon salon da Taheer yazo dashi wai ta zauna daga ita saishi a gida tsabar rainin hankali.

 

Tunda ya fita take zaune har wani lkc ko wanka bata iya tashi tayiba saida taji yunwa tana qwaqularta ta shiga kitchen din ta dauki fresh milk da cake ta dawo ta zauna ta rinqa turashi kamar magani.
Bai shigo gidanba sai biyu na dare yana kasuwa yana harkokinsa lkcn daya dawo tayi bacci a parlourn ya tsaya yana qare mata kallo kyawunta me daukar hankali yana fusgarshi ya ajiye kayan daya shigo Mata dashi ya matsa ya dauketa cak ya shigar da ita dakin baccin nasa ya dorata a gadon ya kwanta a samanta ya sauke mata wani lafiyayyen hot kiss a saman lips dinta.

 

Miqa tayi tana salati ta bude idonta shima ita yake kallo da lumsassun idanunsa yace “kullum kyau kike qaramin a idona Babe inasonki da yawa bana iya fushi da abinda ya shafeki” yatsina fuska tayi ta tureshi ta tashi ta nufi bathroom tayi wanka ta dawo taja pillow qasa ta kwanta, yabita da kallo yana murmushi ya fada bathroom din yayo wanka ya dawo ya cire kayansa tik yana shafa mai yana satar kallonta ita kuma ta juyar da kanta tace “nifa wannan tsarin baiyimin ba Taheer kabarni na koma inda nafi wayo a tsarin barikina bansa a raina zanyi zaman dadiro ba gaskiya saboda haka kada ka shiga rayuwata kasa na tsaneka”

 

Yarfa hannunsa yayi yace “nima a tsarina babushi amma zan fara akanki idan mutum yaqi sharar masallaci kamata yayi abashi ta kasuwa” ido ta zuba masa wani takaici nayi mata yawo a maqoshi ta bude baki zatayi mgn ya daga mata kai yace “banso ki qara cemin komai domin baji zanyi ba na fada miki ba zaman dadiro zamuyi ba zamuyi rayuwa kamar miji da mata zan yanka miki salary duk wata zanke baki”
Tsaki taja ta juya masa baya yayi murmushin takaici ya matsa ya dagota yace “inajin feel naki over” zatayi mgn ya hade bakinsu guri daya ya fara tsotsa tare da dumbular nononta ya fara luguiguicesu baqin ciki ne yasata fashe masa da kuka yayi saurin dagata yace “kuka kuma meye abin kukan?

 

Juya masa baya tayi tace “natsani mutumin da zaike takuramin nayi abinda banaso meye yasa duniya ta cika da marasa adalci masu fifita muradansu akan na wasu meye yasa kullum burin mutane shine mafi rinjaye fiye da kyautatawa abokan rayuwarsu Taheer na fada maka banasonka natsani kake tursasani akan saina soka ka qyaleni mana ko anaso dole ne”
Girgiza Mata kai yayi yace “baayi amma zaa fara akanmu dolene ma ki soni ko kinaso ko bakyaso” sake mayar da hannunsa yayi saman nipples dinta yaci gaba da murzawa yana lasar bakinta da dokin wuyanta zuwa tsakiyar nononta ta rintse idonta lkcn daya dora bakinsa saman nipples dinta shima lumshe nasa idon yayi yana nutsa bakinsa akan boobs dinta.

 

Tana kukan tana komai amma bai qyaleta ba qarshe ma da yaji kukan nata zai kashe masa qwarin gwiwarsa sai ya daga qafarta ya fara sanqama mata aiki, tayi kuka tayi turjiyar yaqi qyaleta dake ya fahimci abin nata iskancine ita kuwa harga Allah ta gajine bata yarda ko dacan su kwana tare saboda tasan halinsa ba gajiya yakeyi sa sex da itaba kamar wata robbot haka take komawa a hannunsa duk yanda yayi da ita haka takeyi.
Wannan dare Habeey ta dandana kudarta ta yarda tabbas maza suna suka tara a mazanma akwai ubansu shikam Taheer jarabarsa har ta wucce tunaninta, jin kanta da bayanta takeyi kamar zasu cire saboda ciwo amma Koda asuba daya tasheta daqyar sukayi wanka sukayi sallah sake komawa duty yayi bai qyaleta ba saida yaga numfashinta ya fara fuzga sannan ya tuna ashe tanada asma ya dagata da sauri ya tashi ya kashe a.c din ya kunna hitter.

 

Tana fuzgo numfashi daqyar tana shararar da hawaye bata taba sanin Taheer azzalumi bane sai yau daga qarfe biyun dare zuwa asuba ya qarar mata da ruwan jikinta gabadaya harma jininta.
Miqewa yayi ya shiga wanka ya fito itama ya tasheta domin yayi mata amma taqi yarda ganin zata bata masa lokaci yasashi hada qwanjinsa ya hadata da bangon bathroom din ya fara romance nata ta zame tayi qasa tare da rushewa da kuka tace “don…don Allah Taheer kayi hqr ka qyaleni na gaji wlh kace zaka qara mutuwa zanyi”.…………….

 

_Bacci nakeji ina qara harafi daya shirme zan rubuta_😩

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/23, 9:18 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*FREE BOOK*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

 

 

*_7/7/2020_*

 

*Episode 4*

 

_________📝 *DUBAI*
Kallonta sukeyi cikin tsananin mamaki ta miqe ta fara cire kayanta Saida ta cire komai na jikinta tsaf sannan ta dauki towel ta daura ta fada wanka ta tsaftace jikinta har tagama wankan jikinta qamshin turaren jaruminta yakeyi fitowa tayi tana tsane dogon gashinta da towel ta tsaya gaban mirrow ta matsi mai tana shafawa bataji bude qofar ba sai jitayi an zame towel din jikinta an kama nipples dita ta baya ta sauke numfashi tare da zuba masa ido ta cikin mudubi tace.
“Meye ya kawoka dakina?” Murmushi yayi yace cikin harshen turanci “na kasa jure rashinki kinqi kulani sai kirankin nakeyi bakya dagawa Ina missed naki”

 

Zamewa tayi a hankali ta dauki rigarta tasa ya fada saman gadon ya kwanta ita kuma ta fita ta dauko shayin gehwah da kaza ta dawo ta zauna tanaci yana kallonta harta gama yace “bana iya jure fushinki Habeey yaudai sai kin bini mun koma hotel room dina muyi rayuwa acan”
Tabe baki tayi tace “idan nace na daina na daina Partrick ka qyaleni kawai” tasowa yayi ya matso gabanta yace “ni ban daina ba waima yaushe zaki bani baby ne nabawa mommy na labarinki tace tanason yau nakawo mata ke taganki sannan tanaso nayi sauri na sama mata jika”

 

Kallonshi tayi baki a sake har ya gama mgnrsa taja numfashi tace “kuma duk matan dake garin nan ka rass wadda zakace kanaso ta haifa maka baby saini saboda ka daukeni shashasha ko?” Lumshe idonsa yayi yace “ki gane babe ba wani abu bane dan kin haifamin baby kyakkyawa me kama dake ”
Murmushin takaici tayi tace “kaje kawai Partrick Harrison zanyi tunani” kwanciya yayi a cinyarta ya sanya hanunsa ya tallafo qasan nononta yasa harshensa ya lashesu a cikin rigarta ya kama nipples din yana murzawa a hankali, ta lumshe idonta tace “Na gaji Herrison Taheer ya qararmin da ruwan jikina”

 

Shafa saman chest dinta yayi yace “bakijin kunyar badamin Taheer wai waye Taheer dinnan ne Habeey inajin haushi fah” lumshe idonta tayi ta sanya hannunta ta balle rigar cikkaku kuma tsayayyun boobs dinta suka fito waje ta shafa kwantacciyar sumarsa ta turawan American ta saita masa nonon a bakinsa yayi saurin cafka tare da lumshe ido yana tsotsa da wani salo na rikita brain yana mulmula dayan a hannunsa ita kuma ta sanya hannunta ta zare belt dinsa ta zuge zip dinsa ta fito da mood dinsa tana wasa da ita tana zagaye circle dinta da yatsanta shikuma yana qara futo Mata da ita har takai ga ta janye nononta daga bakinsa ta cire rigar jikinta.

 

Goho tayi masa ta sanya masa vulvo dinta a saitin bakinsa ita kuma ta kama penis dinsa tasa a bakinta tanayi Mata sha na fitar da mutum a hayyacinsa shima yanashan abunta hannunsa na saman boobs dinta, haka suka wanzu sunata tsotse lungu da saqo na junansu har ta samu ta sanyashi yayi release a bakinta tayi saurin janyewa ta janyo tisues ta tofar akai ta miqe da sauri ta shiga bathroom ta kuskure bakinta ta jefa sweet ta dawo.
Sperm din Taheer kawai take iya hadiyewa batare da taji tashin zuciya ba haka a duniya shi dayane duk masifarta bayayin sex da ita da wata kariya a cewarsa yace shi matsayin matarsa yake kallonta idan ciwo take tsoro toshi ya yarda da kansa bashida ko ciwon sanyi saboda shima ita daya ya yarda yayi mu’amala da ita babu comdom din duk da shi dama mutum ne miskili kuma shi abinda ya dauka jin dadi shine kayi wannan rayuwar da wacce kakeso tun kafin ya hadu da ita yayi alqawarin ya daina tarayya da mata kowanne iri.

 

Toda Allah ya tashi saiya hadashi da Habeey tun haduwarsu ta farko Allah ya jarabceshi da masifaffen sonta da kishinta samada da shekara guda kenan yakebin kanta ta yarda suyi aure taqi qarshe ma kamar yanda suka rabu yau haka suke rabuwa ko yaushe baram baram amma Basu tabayin rabuwa me munin ta yau ba da har ta daga hannu ta mareshi.
Ita kanta abin ya tsaya Mata a rai duk da tana alaqanta hakan da baqin nacinsa na jaraba da yaqi rabuwa da ita duk da kasancewar itama tana azabtuwa da rashinsa idan yayi mata nisa, saboda shi dayane take sakin jikinta dashi suyi sex son ransu batare da tanajin tsoron komai ba kuma shi dayane idan yayi sex da ita bata shiga damuwar da take shiga idan sauran gama garin mutane sunyi da ita amma ta kasa aminta tanasonshi hasali ma so take ta cusawa zuciyarta tsanarsa.

 

Wannan tunanin data tafi ya hanata sake sauraron Partrick Harrison kawai ta koma saman gadon ta kwanta ta zubawa silling ido idanunta na zubar da hawaye, so tari takanji tsanar kanta idan ta kalli wannan qazamar rayuwar da qaddara da son zuciyar mahaifinta ya zaba mata kullum idan sukayi waya da Amminta takan ce Mata “Habeebatullah ki kula da kanki ki tsare mutuncinki a duk inda kike Habeeba zuciyata ta kasa nutsuwa da zamanki a Saudia duk da idona baya gani Amma nafiso naganki a kusa dani Ina ganin giftawarki Ki dawo gareni Habeebah wuya bata kisa sai kwana ya qare” inda mahaifinta kullum yake fada mata ta tsaya ta nemi kudi ko ta wanne hali har yana kuranta ta wai kyau iyakar kyau babu abinda zai hanata tara dukiya idan har zatayi amfani da damarta yakance wannan lusarar uwar taki banda qunci babu abinda zata koya miki inma kin dawo, akwai lkcn da har cewa yayi idan ta baro Saudia bazai taba yafe Mata ba shi kawai yar dubu hamsin saba’in din da take tura masa duk wata yake dubawa bawai makomar rayuwarta ba…………….

 

 

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/23, 9:18 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

 

 

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

 

*_8/7/2020_*

 

*Episode 5*

 

_________📝 *DUBAI*
Kullum takanyi kuka tare da cizon yatsa na kasancewar mahaifinta a matsayin uba a gareta takanji tsanarsa wqni lkcn harda jin haushin mahaifiyarsu data zaba musu shi a matsayin uba.
Kamotan da akayi taji an rungumeta shine ya dawo da ita hayyacinta yasa hannunsa yana share Mata hawayenta yace “ki daina kuka Luvly rayuwarki abar alfahari ce a gareki nifa idan kika yarda muka haifi baby sai muyi aure….”
Katseshi tayi da sauri ta janye a jikinsa tace “naji tashi kaje” da sauri ya kalleta tace “yess ka tashi ka fita ka turamin kudina account dina”

 

Miqewa yayi yace “okey kawai ya fice ta sake kwanciya ta rungume pillow ta rushe da kuka tace “wannan qazamar rayuwa wacce iri ce mara makoma Allah ka kawomin dauki ka ganar da Mahaifina yabarni na koma qasata.
Su Aysher ne suka shigo ta dubesu Suma ita suke kallo Fandah tace “kiga shegiyar yarinyar nan ta gama kwashe dadinta an cika Mata account dinta amma ta zauna sai kuka takewa mutane” kawar dakai tayi sukace Mata mu muntafi chilling in Zaki ki taso mu tafi” girgiza kai tayi tace “sai kun dawo kwana biyunnan na rasa meye yake damun zuciyata”

 

Tabe baki sukayi suka fice daga dakin suka barta tana karanta wasiqar jaki basu dawo gidan ba sai qarfe shidda na safe kowacce ta shigo mankas da ita sun shawu sun bugu kasancewar dakinta a kulle yake basu shigo dakinta ba suka zube a parlourn.
To itanma bata rintsa ba kwana tayi tana juyi ta rasa tunanin me takeyi idan ta rufe idonta hoton Fuskar Taheer yake dawo mata lkcn data kwada masa mari da kuma lkcn da suke tsotse tsotsensu hakanan sai taji sha’awarsa ta bijiro mata tayita juyi da matse matsen cinyoyi haka ta kwana tana fama sai bayan tayi sallar asuba bacci ya dauketa.

 

Bata farka ba sai biyu na rana tana tashi wanka tayi kawai tayi alwala tayi sallah sannan ta nemi abinci taci sai lkcn hankalinta yakai kan wayarta da tasanya a silent tun jiya da suna tare da Taheer, miqewa tayi ta daukota da sauri ta fara dubawa gabanta ya fadi saboda ganin kiran sa yafi ashirin.
Komawa tayi ta zauna sannan ta kirasa cikin sanyi jiki saboda masifar tsoron tujararsa takeyi, gabanta na faduwa haka taji ya daga wayar da wata wahalalliyar murya yace “ki…kizo gidana Habeey zuciyata zata bug…” Katseshi tayi da sauri tace “subhanallahi dama baka tafi ba?”

 

Bai tsaya bata amsa ba ya kashe wayar ta miqe da sauri cikin sanyi jiki ta dauki wata matsiyaciyar doguwar riga tighten tasa ta gyara gashinta ta sakeshi a baya ta dauki dankunnen gold siriri da sarqarsa tasa ta dauko hand bag dinta da takalmi tasa ta dora wata hula malafa akanta zaka rantse da Allah wata black American ce.
Fitowa tayi sukayi karo da Partrick ta kawar dakai shikuma ya tare Mata hanya yace “ina Zaki haka?” Lumshe idonta tayi tace “Zanje gurin Taheer bashida lfy” da sauri yace “ayyah sorry” ya matsa ya bata hanya ta fice ta samu texi tabashi card din anguwar suka tafi suna zuwa ta sallameshi ta nufi gdan dake masu gadin gidanma sun santa basuyi mata wani yawa ba suka bata hanya ta shige tana tafe duk wata halitta ta jikinta na motsi har takai ga shiga babban parlourn gdan ta fara kalle kalle tana taunar cingam qasqas tana yatsina fuska.

 

Ji tayi an fincikota ta fada jikinsa ya lumshe ido tare da sakin ajiyar zuciya ya hade bakinsu guri daya yana tsotsar yawun bakinta me qamshi yana qara shigar da ita jikinsa yana shafa mazaunanta.
Janyewa tayi a hankali cikin alamun kasala tace “meye yasa ka kirani gdanka bayan kasan ba tsarinane hakan ba?” Shima miqewa yayi suna facing din juna yace “nima ba tsarina bane kawai na kasa jurewa wulaqanci ki ne tun bayan rabuwarmu qirjina yake ciwo saboda damuwar da kika barni da ita ga wata masiffafiyar sha’awa da take damuna, na kiraki yafi sau ashirin baki dagaba Habeey bansan meye yasa kikeson jana a qasa ba”
Lumshe idonta tayi ta kwantar da kanta a saman curarren faffadan qirjinsa wasu hawaye masu zafi suka qwace mata tayi saurin sharewa amma saida yaji duminsu ya birkitota ya tallefe bayanta da hannunsa yasa harshensa saman kuncinta yana lasar hawayen nata har zuwa saman gashin idonta da salonsa mai tsayawa a zuciya.

 

Zamar da ita yayi ya kwantar da ita saman kujerar yana shafeta tana sauke numfashi ya sake mayar da bakinsa saman nata yana tsotsar harshenta da lips dinta zuwa kunnenta, a hankali ya dora hannunsa saman nononta sukaja numfashi a tare ya bude faffadan wuyan rigarta yasa hannunsa ciki yana shafa kan nononta ta rintse idonta da qarfi saboda numfashinta da taji yana barazanar daukewa.
Kama nipples dinta yayi yana mulmulawa yana kallon kyakkyawar fuskarta tayi saurin sanya hannunta ta saqaloshi tare da tura hannunsa cikin boxes dinsa ta fara lailaya twins dinsa tana shafo Dick dinsa a nutse cikin salonsu na mantar da mutum duniyarsa.

 

Ya saki numfashi tare da zare boxes dinsa ya dagata cak ya cire mata rigar yayi saurin dora bakinsa saman nipples din nata ya fara tsotsarsu ta saki numfashi tare da daukan dayan hannunsa ta tura a ask dinta ya sanya yatsansa ya fara karkadawa ta qanqameshi da sauri tare da cewa “Ohhhhhhhh Sweetheart I love you too ahhhhhhh Taheer zaka kashen….”
Zubewa sukayi yaci gaba da tsotsan chest dinta yana wasa da ask dinta ita kuma tana mulmula dick dinsa, sunata shafe shafensu samada awa guda yana suck ask dinta da bakinsa yana tanda da tsotseta itakuma sai qara tura masa takeyi jin tana niman yin release tasata saurin tureshi jikinta na rawa yayi saurin kama Joystick dinsa ya sanya Mata a bakinta ta lumshe idonta ta fara yi mata shan lollipop tana zagaye circle din penis dinsa da harshenta shikuma yana Up and down a bakinta tana tsukewa tare da tara yawu kamar yana cikin jikinta tana mulmula nipples dinsa jikinsa ya dauki kakkarwa ya saki wata qara tare da danna kanta yayi release a bakinta, zarewa yayi a hankali ya qarasa zubar Mata da sperm din a saman boobs dinta yasa hannunsa ya shafe matashi sannan ya sake sanya bakinsa ya kama boobs din nata yaci gaba da tsotsa tare da budata ya fara sanya mata penis a ask dinta ta qwallah qara saboda zafin da takeji duk sanda zai shigeta, ta rasa meye yasa duk lkcn da Taheer zai shigeta sai taji a jikinta kuma idan yana zungurarta takejin wani rikitaccen dadi kuma ta auna dukkan samarinta shi kadai ne takejin hakan a gurinsa.

 

Ta lura komansa dabanne shi salonsa daban me tsayawa arai dadinsa daban me mantar da zuciya tunanin duk wani da namiji a duniya.
Caccakarta yakeyi da sauri da sauri yana nishi tare da fusqo numfashin dadi itanma tura masa takeyi tana daga masa tana tayashi Up and down din tana dannashi ciki suna kukan dadi in banda ihunsu babu abinda kakeji, dagata yayi ta juya masa ya sake mayarwa ciki yaci gaba da pompim nata.
Saida suka qoshi sukayi hani’an sannan ya zare jikinsa daga nata suka zube a parlourn suna manne da juna suna sauke numfashi ya dagota ya azata a qirjinsa, komai qara kwance masa yake akan yarinyar sonta da qaunarta da kishinta yana azabtar dashi amma taqi bashi hadin kai, a hankali yace “mutum nawa kike mu’amala dasu bayan ni?” Bude idanunta tayi da suke lullumshewa ta sake shigewa jikinsa batason irin wannan tambayoyin nasa fusatata sukeyi.

 

Sake dago kanta yayi yace “ki bani amsa” cikin alamun qosawa tace “uku” da sauri yace “Wht? A kuma suma sex sukeyi dake sunajin wannan dadin da nakeji suna tsotsarki kamar yanda nakeyi kema kinayi musu abinda kikeyimin?”
Batare da damuwar komai ba ta kada masa kai tace “ba sosai nakeyin sex ba course ba kowanne namiji ke iya kashemin sha’awata ba amma ina romance sosai kuma Ina sucking anan ma nafi qwarew….”
Cikin qaraji yace Mata “ya isa haka Habeey Allah ya isa wlh Allah ya isana kin cuceni Habeey meye yasa kowanne kare da jaki zaki rinqa bashi kanki? Innanillahi wa innah ilaihirraji’un Allahummah ajirnih fih musibati Habeey kuma suma haka kikeyi musu?”
Kawai saiya tashi zaune jikinsa na wata muguwar karkarwa ya dauki boxes dinsa yasa yace “qarya kikeyi wlh Habeey bazaki rinqa gaurayani da wani dan iskan ba wannan karon bazan roqeki ba kamar yanda na saba koma bazan qara cewa daki ki soni muyi aure ba Amma zan rabaki da duk wani dan iska da kike mu’amala dashi dolenki ki zauna dani is only kuma kiyi rayuwa dani kamar ta miji da mata nifa bance miki zaman dadiro ba aa zama zamuyi kamar zaman aure kuma me yanci zan baki yanci zan baki duk abinda kikeso kuma dolenki ki koma sanya dogayen ruguna da niqaf, wannan fah ba shawara bace wajibi ne”………………

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/23, 9:19 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*PAID BOOK*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

 

*_6/7/2020_*

 

_Kamar yanda duk Wanda yaga status dina na yau ya sani cewa, littafin *DUBAI* ya koma na kudi da sabon farashi VIP 1k 30 people’s kawai nakeso single 300_

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

 

*Episode 9*

 

____________📝Jifa tayi da wayar ta kifa kanta a gado ta rushe da kuka me ban tausayi tace “shikenan rayuwata ta lalace shikenan a haka zan qare rayuwata a wulaqance komai nawa a lalace meye yasa qaddarata tazo a haka? Meye yasa wasu suke zama kebantattu kamar su sukayo zanen qaddararsu amma ni tawa tazomin a hagunce.
Numfashi taja me hade da majina ta miqe tana zagaya dakin cikin yanayin da yake bayyana tashin hankalinta tace “mahaifina shine silar lalacewata, mahaifina shine lasisina na shiga karuwanci?” Buga kanta tayi jikin garu tace “wannan shine makamina na farko na tsanar da namiji a rayuwata meye zanyi da soyayya indai qarshenta zai zama irin qarshen soyayyar Dalson Damuna Iro da Hajara Liman Ɓilliri ne meye zaisa ta zabi wani kebantaccen namiji tace zata hada rayuwarta dashi kumama rayuwa irin ta har abada dinnan?.

 

Tambayoyin da taketa jerantawa kanta kenan har zuwa lkcn da taji an sanya hannu an zagaye qugunta ta baya, ajiyar zuciya taja tare da sauke runannun idanunta akan smile face dinsa.
Duk da son da takeyi na hadiye kukanta amma takasa kuma ta makara domin ya dade yana kallonta, cikin mutuwar gabobi yace “na dade Ina bibiyarki domin sanin asalin matsalarki Amma kin kasa sanar dani inaji ko don kina ganin banida tagomashin gudunmawar dazan iya bawa rayuwarki ne, uhmmm Habeey so ba qarya bane haka yarda ba qarya bace, na yarda dake kuma na aminta dake zan iyayin komai tare dake kuma zan iya damqa miki amanar rayuwata saboda zuciyata ke daya take kwadayi da muradin mallaka matsayin mahadi, Habeey bazanyi miki dole akan ki sanar dani meye yake saki kuka kowanne lkc idan kika kadaice dani meye yake saki kebance kanki ko a cikin qawaye ki zauna kina tunanin da kika kasa samun mafita?”

 

Shiru yayi tare da janye jikinsa daga nata ya riqe hannunta ya zuba mata ido yanaso yaji kalmarta ta farko a wannan yini da suka yishi cikin rashin dauwamammen farin ciki na second 30.
Maimakon fitar harafi a bakinta saiya kasance ta zame ta na janyewa daga gareshi a hankali ta hanyar zuqe hannunta dake cikin nasa ta kifa kanta a qasan tiles din tayi goho ta sake rushewa da kuka me tsuma zuciyar masoyi,
Matsawa yayi zuciyarsa na tsananta bugawa ya dagota cak da dukkannin qarfinsa da Allah ya huwace masa ya direta a tsakiyar gadonsu ya haura ya riqe hips dinta yana lasar hawayenta da harshensa yana shigewa jikinta a hankali yana hura Mata iskar bakinsa me qamshin sweet a qofofin hancinta har ya samu nasarar kai hannunsa saman dogon wuyanta ya fara zagaye wuyanta da hannunsa a hankali har zuwa dogon gashinta data hada ta qulle.

 

Cikin salo ya hade bakinsu guri daya yana sauke numfashi tare da yawo da harshensa saman lips dinta yana karkadawa a hankali, numfashi ta fuzgo me qarfi ta janye tare da cewa “Tahee…..” Dora yatsansa yayi saman lips dinta ya dora hannunsa daya saman boobs dinta dako arzikin bra basu samuba yace.
“Idan na shigo fadarki banson magiya a cikinta ki barni nasha daga qoramarki naci dama manyan bishiyoyin yayan itatuwan da buwayi gagara misali ya wadataki dasu” yana fadin haka ya zame rigar jikin nata ya zubawa boobs dinta ido yana lasar lips dinsa.

Itakam ta gama kaiwa qarshe wajen gajiya jarabar Taheer ta isheta gindinta har zafi yakeyi saboda azaba batasan sanda ta hade kanta da gwiwa ba ta saki sabon kuka saboda tausayin kanta da rayuwarta ita yanzu shikenan a haka zata qare wannan kwarton ya kwanta da ita ya bata kudi ta turawa Pappa wannan ma ya kwanta da ita.
Bata tsinanawa kanta komai ba sai tarin suturun daukar hankalin mazan zamani, batasan babu komai bayan rigar a jikints ba saida taji ya zuro kansa ta tsakanin qafafunta yayi kissing ask dinta ya sanya harshensa ya tanda tayi saurin zane qafafunta amma kafin ta direta ya budata ya tura harshensa cikin gindinta ta saki wani nishi saboda zafin da taji gindinta ya kumbura yayi sumtum saboda baqar gurzar azabar da yasha.

 

 

Yanda yake tandar ruwan gabanta jikinsa yana rawa tariga ta sallamawa jin dadi yau Allah ne kawai zai kwaceta hannun Taheer.
Kama nipples dinta yayi ya rinqa murzasu kamar sitiyari yanayi mata wani irin karairaya da dole tasa ta sallama masa komai ya kwantar da ita sosai yana lailaya twins dinta yana tandar ruwan wani guri yanayi Mata sucking me rikita kwanya da mantar da zuciya duk wata damuwar duniya.
Sun jima suna bawa sama hayaqi kafin ta janye a hankali ta miqe saboda dadewar da taji gabanta yayi, fuzgota yayi ya dorata a samansa ya buda gabanta ya tura yatsansa ta cije lebe tare da jan ajiyar zuciya ya dago da lumsassun idanunsa yace “kinajin dadi?”

 

 

Saurin girgiza masa kai tayi har cikin ranta iyakar gaskiyarta kenan ba dadi takeji ba wuya takesha, maimakon ya qyaleta saiji tayi yayi murmushi yace “that good nafison naci mace lkcn da batajin dadi kinsan saboda me?”
Idanunta ne ya ciko da ruwa yayi murmushi yace “saboda tafi bada move me dadi, zan ciiiiki Habeey a daren nan cin da bantabayi miki ba kuma wani bai tabayi miki ba zanciki crazy, sannan zan ciki slow motion, zan ciki a tsaye, sannan zan ciki a sunkuye ci na qarshe da zanyi miki shine zanciki cin da zaya kasance kece a samana ammana kece zaki cini”

 

Duk wannan mgnr yanayi ne yana qwaqular gindinta yana caccakawa tana mammatse cinya saboda azabar dake ratsata.
Tariga ta saddaqar wannan ranar qidayar ajalinta ne kamata yayi ta fara qidaya daqiqun da suka rage Mata a duniya saboda sanin halinsa tunda ya furta daya bayan daya saiya aiwatar ko zata mutu.
Zamewa tayi ta kwanta a gefenta tana jan zuciya yayi saurin mirginawa yace “sheeet Habeey kada ki kuskura kiyimin kuka inaji a jikina zamuyi rayuwa me tsayi dake saboda haka nakeso ki saba dani nifa ban damu da abinci ba indai akwai gindin da zan shiga naji duminsa yana ratsani”
Bakinsa ya dora saman chest dinta ya kanne mata ido yana tsotsa a tare da dora hannunta a bayansa yace “idan kikaqi bani hankalinki zakisha wahala sosai don zan toshe miki duk wata qofar jin dadi”

 

Babu yanda ta iya haka ta rinqa shafashi tana kuka bakinta na rawa tana kiran “Allah nasan ni baiwarka ce data shagala da rayuwa rashin bin dokokinka ya haifarmin da tawaya me yawa cikin qazamar rayuwata Allah ka kasheni na huta….”
Yanajinta sosai kuma kalamanta suna ratsa zuciyarsa amma bayajin zai iya saurara mata kona 1 second ne wannan dalilin yasashi toshe kunnuwansa yaci gaba da romance nata.
Tanajin yana shigarta amma taqi bashi hadin kai saima kuka data fashe dashi ta qanqameshi.
Da tausayinta a qasan zuciyarsa amma son kansa da burin faranta farin cikinsa yafi komai tasiri a rayuwarsa hakanan ya rinqa cinta da salo salo tun tana juya kanta harya kasance numfashinta ya dauke na wuccin gadi.

 

Dagata yayi ya koma gefe ya kwanta yana shafa dick dinsa yana lasar bakinsa yana ajiyar zuciya, hawaye takeyi cikin fitar hayyaci shima daqyar ya tashi zaune yana danna mata qirji.
Jin ta sauke ajiyar zuciya yabashi damar dagata cak suka shiga bathroom ya hada musu ruwa yayi Mata wanka ya gasata da ruwa me zafi daya jefa wasu qwayoyi a ciki tana kuka tana kada masa Kai shima yana share hawaye ya rasa meye yasa duk wani rashin imaninsa ya qare akan Habeey baisan meye yasa kullum zuciyarsa take raya masa yayi Mata mugunta ba.

 

Cikin sanyin gaba ya daukota ya kwantar da ita a resting chair saboda ko zama ta kasa ya gyara musu gadon ya sake dagata ya kwantar da ita ya bude freedge ya dauki fresh milk ya tasheta zaune ya rinqa bata tana hadiya daqyar.
Saida yaga Tasha sosai sannan ya bata magunguna ya kwantar da ita nicked shima ya kwanta ya hade jikinsa da nasa zafin zazzabin jikinta yana ratsa nasa jikin yana hura Mata iska a kunnenta.
Ta jima tana rera kukanta kafin ta samu baccin wahala ya dauketa shikam bai iya rintsawa ba saima daukar wayarsa da yayi yana chat da Mom dinsa rabin hirar tata duk akan aure takeyi masa mgn yanata dojewa hardai qarshe yace mata “nifa Mom nariga nayi mata yanzu hakama muna tare da ita kada ki wani damu kanki da nemamin Mata ba burgeni zakiyi ba sannan ba kowacce macece zata iya dani ba na dade da fada miki saboda Habibatullah kadai aka halicceni”

 

Sauka Hajiya tayi daga online din saboda ta lura yaron nata yayi nisa, tariga tasan yanzu darene a Dubai amma babu kunya yake fada mata yana tare da mace a wannan lkcn.
Miqewa tayi ta nufi bangaren governor Waziri, yana kishingide da system a gabansa ta zauna ya dago ya dago ya dubeta ya girgiza kai yace “Momyn yara baki rabo da rigima da yayanki yau kuma waye ya taboki Mahfuz ko Taheer?”
Iska ta furzar tace masa “yo akwai dan banzan yaro irin Taheer ne a gidannan Alh duk ka lalata yaron nan ka sakar masa kudi yanayin abinda yakeso yanzu waini Taheer yake fadawa yanzuma yana tare da matarsa, kajifa wai har mata yayi bamu sani ba inajinsa har ce Mata yake wani sannu ki kwanta a chest dina nasan kin gaji, ni Alh wanne irin tashen iskanci Taheer yakeji ne?”

 

Murmushi governor Waziri yayi yace “yaran zamani ka haifesu baka haifi halinsu ba Hajiya bazan cewa Taheer jeka ka nemi Mata ba, bazan bashi damarsa don ya lalace ba kina gani fa England na turashi ya kulamin da wani aiki acan amma yace bazai iya tafiya yabar babensa ba nace masa to ya nemi aurenta zan shige masa gaba jiya kuma yake cemin tace bata sonsa,
Hmmm daga lkcn da zakisan Taheer addu’a kawai yake buqata daga lkcn dana kirashi ya daga yanamin kuka yana ihun wai mace tace bata sonsa mutuwa zaiyi, Hajiya saidai hqr danki ya shiga hannu”
Kasa mgn Mom tayi illa huci da takeyi miqewa tayi tace “aikuwa ba hannu ba ko a qafa yake saiya kubce shegen yaro ya rasa wa zai jajubo mana sai karuwarsa da suka gama lalacewa tare kuma kaima dake irinsa ne harda cewa dashi ya nemi aurenta wama ya sani ko kaima shanyeka tayi yo karuwa tanason mutum domin Allah ne?”……………….

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍️*
[7/23, 9:19 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*PAID BOOK*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

 

*_19/7/2020_*

 

_Sorry Ladies naga qorafinku akan cewa nayi muku mgn biyu am mutane kesaka mgn biyu nayi kyauta an zageni har wasu na cewa wai amm…._ _Kudai share kawai nasan garin masoyi baya nisa akwai wadanda in yafi dubu nace buks dina zasuyi subscribe so daku nake._

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

 

_Mutane suna complain din yayi tsada 1k wai wayema yace ku biya 1k ne VIP nace 1k course banson hayaniya Very Important people’s, sune zasu biya 1k ba kowa ba idan bakida hali ki shiga single 300 shima normal ne,_

*Episode 10*

 

Murmushi governor Waziri yayi yace “matsalarki kenan daukan abu da zafi kin dai san halin yaron nan ba juyuwa yakeyi ta dadi ba namijin duniya ne saboda haka ki bisa a sannu ni kaina tsoron hatsabibancin Taheer nakeyi”
Bata iya jurewa kalaman governor Waziri saboda haka ta fice daga bangaren nasa ta koma bantarenta ta rinqa kaiwa da komowa tabbas dole ne ta shiga tsakanin Taheer da Habeey, wannan abin kunya ne abin maqiya suyi musu dariya.
Sake daukar wayarta tayi ta kirashi video call amma yaqi dagawa course yasan halin Mom dinsa yanzu saita gigita masa duniyarsa.

 

Qwafa tayi ta ajiye wayar ta kira bangaren kula da tafiye tafiye tace tanaso maza a shirya mata tafiyar gaggawa zuwa Dubai.
First lady zatayi tafiya babu bata lkc sukace “angama ranki ya dade” bangaren yayanta Mata ta shiga “Kubrah ke Kubrah Ina Bushirah ku shirya jibi zamu tafi Dubai duk abinda Son yakeyi a qasar nan saiya bari ya biyomu”
Kallonta Bushirah tayi tace “amma Mom kinsan halin Yaya bayason ana shigar masa rayuwa ko?” Daquwa ta watsa mata tace “dake dashi din zan hada inci ubanku na shiga rayuwar tasa nace na shiga ya fitar dani”

 

Qasa tayi da kanta tana qunquni Mom ta cafketa tace “zan dagargazaki makira kitifaffiya almura” kuka ta farayi tana buga qafa tace “kuma kawai daga na fada miki gaskiya naga yace akwai wacce yakeso, to a qyaleshi mana ya kawota ai komai lkc ne amma kunbi kun dameshi da aure aure bayan ga Ya Mahfuz nan shima yana sharholiyarsa ko mgnr auren ma bayayi, ni na rasa meye yasa kika sawa rayuwar Yaya Taheer ido haka Mom shifa namiji ba kamar mace bane yanada burukansa da muradans…”
Ficewa Mom tayi saboda ta lura duka halayyar yayan nata sunyi hannun riga da nata Mahfuz Taheer da Bushirah sunsha kwana da tunaninta, dama dama Kubrah ita wannan yar I don’t care ce.

_________________Cikin kwanaki biyun nan sosai Habeey ta karbi gashin azaba a gurin Taheer duk da rashin lfyr da taketa fama da ita amma yaqi saurara mata.
Saida yaga tana neman tafiya garin da babu hanyar dawowa sannan ya daga mata qafa ya Kira mata likita ya sanya mata drip ya bata magunguna tare da injection’s sosai Taheer yaji yanajin haushin kansa daya kasa fahimtar yanayin quncin da zuciyar masoyiyar tasa take ciki.
Ya shiga tashin hankali lkcn da likitan yake mata hoton qirjinta yake zayyana masa abubuwan da suke damunta, baisan sanda wasu hawayen tausayinta suka zubo masa ba.

 

Koda suka koma gda tattalinta ya rinqayi ko Motsin kirki bai barinta tayi, shine yakeyi mata alluran daqyar bayan ansha daga saboda shikam Allah ya dora masa jaraba akan Habeey ko yaya jikinta zai hadu da nasa sai yaji yanason kasancewa da ita.
Bacci ne ya zame mata abin yinta ko yaushe tana bacci, duk da Bushirah ta sanar dashi zuwan Hajiya bai wani damu ba illa dai shiryawa zuwan nata da yayi yasan dan qaramin yaqi zasuyi da ita.
Ranar da zasu taho Habeey a kwance ta yini ciwon baya yana damunta ko abinci bata iyaci sai yayi mata dabara yake bata take samu tanaci tana hadiya kamar me hadiyar qwaya, kawai yau tunda ya tashi yakejin wata masifaffiyar jaraba na damunsa tun yana control din kansa har ya gaza ya riqo Habibah jikinsa na rawa yace.

 

 

“Akwai matsala Habeey marata ciwo takeyi” saurin ja tayi da baya cikin faduwar gaba ya bita yace “nasan bakida lfy fah bazanyi miki me yawa ba kuma wlh slow motion zanciki pls banida juriya akanki kinsani” jan numfashi tayi tana qoqarin miqewa taji ya riqeta yace “matsalarki gardama kuma ba iya qwatar kanki kikeyi a hannuna ba”
Zamewa tayi jikinta na rawa tace “ka taimakeni ka qyaleni Taheer bayana kamar zai fita a jikina haka nakejinsa” lumshe ido yayi ya bude tare da lasar lips dinsa ya janyota ya hadata da jikinsa ta rintse idonta duk wata gaba me motsi a jikinta tana rawa.
Balle bomsheet din jikinta yayi yayi mata goho ya sanya harshansa yana lasar mazaunanta yana shafasu tare da mulmulasu yanasa harshensa tsakanin mazaunanta yana lasa.

 

 

Tun daga farko har qarshe idan ya tura harshensa matsematsin cinyarta saiya lasa ya karkada harshensa sannan ya zare ya kama boobs dinta ya shafa ya mulmula nipples dinta sannan yaci gaba da tsotsarta.
Duk ya gama gigitata da salonsa da yake saurin fitar da ita daga nutsuwarta, indai wannan bangaren ne Taheer ya qware ya iya sarrafa mace, indai mgn akeyi ta sex toshi expect ne duk wani salo da logger ta mace yasanta kamar Wanda ya karanta a makaranta.
Tun yanayi shi daya har tafara tayashi da shafa qirjinsa zuwa dick dinsa tana shafa kan abarsa da yayi rown kamar an saita masa ita idan ta miqe sambal har tsoro tsayinta ke bawa Habeey tunda take dashi bata taba qarewa qwanjinsa kallo ba saboda mugun kwarjinin da yakeyi mata.

 

Kwanciya yayi ya miqe sosai saman gadon ya dagota ya saita bakinta kan nipples dinsa ta kama a hankali ya saki wata siririyar qara ita kuma hakan ya bata damar cigaba da juya harshenta a saman nipples dinsa tana mulmula dick dinsa tanan lasarsa ta ko Ina tun daga farkon halittarsa har zuwa qarshe.
Sucking din twins dinsa ta fara tana shafa da lailaya Hajiya babba tare da lasar samanta tana zagare circle din kaciyarsa da harshenta, tun tun tuni Taheer ya gama gigicewa rabon da tabashi hadin kai haka tun haduwarsu ta farko da yayi mata cin daya sanya mata tsoronsa, sai yau da yakejin kamar ya kurma ihu saboda dadin da yake ratsashi.

 

 

Baiyi aune ba yaji ta sanya aliyar tasa cikin bakinta gabadaya tana tsotseta tana shafa qirjinsa tana murza kan nononsa da wani rikitaccen salo.
Ai baisan sanda ya rinqa sakin ihu ba yana danna ta yana fadin “way…yohhhh Hab….beey kin…iya koma… Kinsan komai meye yasa kikemin rowa bakya yimin haka kullum ahhhhhh…. Yanda take tsotsarshi tana lailaya nipples dinsa ya hanashi katabus saboda kadan ya rage yayi release.
Haka ta rinqa bi dashi da salo salo har zuwa lkcn da taji ya saki wani ihu ya danna kanta ya sake mata sperm dinsa a bakinta, ta rinqa qoqarin kwacewa amma ya hanata saida ta hadiyeshi tas sannan ya zare daga bakinta ya dagota ya dorata a samansa ya take qafafunta ya saita joystick dinsa ya fara wasa da ita a cikin ruwan gindinta yana Shan yaji.

 

Batasan sanda ta fuzge hannunsa ta kwanta a kansa ta kama penis din nasa ta rinqa dannawa da zafi da dadi yana tayata har ta shige, suka saki nishi a tare tare da fara motsawa a hankali.
Ji yayi hakan baiyi masa ba ya mirginata qasa ya haye samanta ya fara cinta kamar yanda ya fada mata slow motion tanajin wani fitinannen dadi yana ratsata shima yana wani lumshe shanyayyun idanunsa yana fadin.
“Ahhhhhh babe vulvo dinki gardi ohhhhhhh dadi wannan guri zai kasheni….” Tayashi takeyi a hankali itama tana riqeshi tana daga masa tana kuka biyu, ko yaushe idan ta kadaice da namiji tanajin dama ace rayuwarta da qaddararta basuzo a hakaba tana sha’awar ranar da zataji ta daina harka da mazan banza amma ta rasa yaushe ranar zatazo.

 

Cinta yakeyi yana kissing nata ta ko Ina yana Mata alqawarurruka masu tsayawa a zuciya tare da maimaita mata kalmar I love you tafi dari.
Tun kalmar bata ratsata har yanda take furtata yana hawaye yana fadin “I love you Habeey are you marry me?” Cinta yake da salo me narkar da zuciya da ciki yana kuka sosai yana fadin “Habeey Sonki yana iya zama sanadina Habeey ki amince min muyi aure please karki damu da sai kinsoni yanzu a hankali zaki soni wlh bazan taba iya zama da wata mace bake ba Habeeeey….. Ahhhhhh Habeey tun…tunda na dandanaki ban qara sha’awar wata ya mace a duniya ba….”
Rufe masa baki tayi tanajin wani yanayi data kasa gane wanne irine yana ratsa jikinta a hankali tace “Taheer bazan iya aurenka ba kafi qarfina inaji a jikina akwai matsala, baka sanni ba bakasan wacece niba Taheer kai dan manyane iyayenka sun bawa rayuwarka gudunmmawa nasani ko nice bazanyiwa dana fatan yin wannan mummunan qarshen ba qare rayuwarka da karuwa mara mafadi wacce ta rasa gatan rayuwa qarqashin iyayenta, meye ribarka idan ka auri karuwa Taheer…..”

 

Janye jikinsa yayi daga nata ya koma gefe ya kwanta ruf da ciki yana furzar da numfashi, baisan wacce ranace zatazo yayiwa Habeebah mgnr aurensu ta amsa masa Kai tsaye ba baisan yaushe ranar nan zatazo ba.
Juyowa yayi ya kamota ya tasheta zaune ya dago fuskarta da taketa zubar da hawaye yasa bakinsa ya lashe yace “burina kawai ki amince dani a matsayin mijin da zakiyi rayuwa dashi ta har abada Habeey kiyimin alqawarin duk rintsi tsanani ko wahala bazaki barni ba Zaki tsaya kai da fata tare dani, yesss nasani akwai challenge a aurena dake amma ni na yarda zan gyara kuskuren da nayi a farko, bansan dalilinki na sallamamin budurcinki ba kika rinqa bina kina roqona nayi koma meye dake nabaki kudi ki turawa mahaifinki.

 

Numfashi yaja ya share hawayensa yace “da ace nasan a lkcn ke Vaginne ce wlh bazan taba yarda nayi mu’amala dake ba saboda ban yarda da nazama na farko dazan bude ba nafiso nasamu a bude na shiga nayi abinda zanyi na fita.
Amma kashhh qaddara ta riga fata Habeey nine kika zaba kikayimin kyautar budurcinki a lkcn da kike sonsa kike burin ki badashi wa mijinki na sunnah, tayaya Habeey? Tayaya kikeso na cire dashen da Allah yayisa a cikin zuciyata batare da nasan lkc ba balle na hana?”
Shigewa tayi jikinsa tana kuka me gunji tana girgiza masa kai shikuma yana shafa bayanta yace “na tsani wannan rayuwar da mukeyi Habeey kece kikasani na tsaneta, saboda kece macen dana fara rabata da mutuncinta, Habeey nayi alqawarin bazan barki ki auri wani ba saboda inasonki zuciyata bazata taba hutawa ba Ina kishinki fiye da yanda kike kishin kanki, naji kuma na sani duk da baki fadamin ba badon raayin kanki kika zabi karuwanci ba dole ce akayi miki kikeyinsa amma waye yayi miki dolen kinqi fadamin”

 

Danna qararrawar gidan da akeyi da qarfice tasa Habeey firgita shima saida gabansa ya fadi saboda yasan babu meyi masa wannan shigar isar sai Mom dinsa.
Doguwar rigarta ya dauka ya miqar da ita ya zura mata shima ya dauki tasa yasa yace “koma ki kwanta ki huta ina zuwa” har ya juya zai fita ta riqo hannunsa tace “gabana faduwa yakeyi Taheer waye?” Dora mata hannu yayi saman lips dinta yace “karki wani damu kiyi abinda nace kawai”
Ficewa yayi da sauri ya bude qofar kafin ya dago yaji an rungumeshi ya dago da sauri sai yaga qannensa Kubrah da Bushirah ya saki wani ihu yace “nayi missing naku long time” dariya sukayi suka shiga suka zube a kujera Mom ta saki baki tana kallonsa har wata qiba yayi ta musamman.
Shiga itama tayi tana qarewa parlourn kallo ta matsa a tsorace ta dauki bra din datagani a gefen kujera ta dago ta kallesa shima itan yake kallo tayi murmushi me ciwo tace “iyakar sanina bamuyi maka aure ba Taheer meye ya kawo bra parlourn ka?”

 

“Cikin kunyarta yace “am Mom na Babe nefa tanama ciki batajin dadi shekaran jiya ma a asibiti muka kwan…” Wani mugun mari ta daukeshi dashi ya dago idanunsa a qanqance da bala’i yace “haba Mom kawai don na sanar dake matata batada lfy shine zaki mareni…..”
Sake daukeshi tayi da wani Marin tace “wanne dan iskan limamin ne ya daura maka aure da ita baben taka da zakake kiranta matarka, mata ai yancine da ita baa boyeta ita kuwa wannan boyeta kakeyi, waini Taheer yaushe ka zama tantiri haka da har kake iya fadamin duk abinda yazo bakinka, dama Jabir ya fadamin karuwa ka ajiye a Dubai shine yasa ka liqewa Dubai daka koma 9ja baka iya sati sai kace zaka dawo kasuwancinka ashe irin kasuwancin da kakeyi kenan”

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍️*

 

[7/23, 9:22 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*PAID BOOK*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

 

*_20/7/2020_*

 

_Kamar yanda duk Wanda yaga status dina na yau ya sani cewa, littafin *DUBAI* ya koma na kudi  da sabon farashi VIP 1k  30 people’s kawai nakeso single 300_

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura evidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

_am sorry sis nasan bakuji dadi ba amma hakan shine mafita a gurinmu baki daya maiso ya biya ya karanta saboda tsaro_

*Episode 11*

Wani abu yaji ya caki zuciyarsa ya daga mata hannu yace “aa Mom nifa kika haifa baki haifi Habeey ba don haka taking care please” sakin baki tayi tana kallonsa ba itaba hatta su Kubrah kallonsa sukeyi, shikam ko a jikinsa ya shige dakinsa ya sameta tayi tsuru tsuru sai rawa jikinta yakeyi.
Kamota yayi ta fada jikinsa yace “duk kin tsorata why?” Kafin tayi mgn Mom ta banko dakin ta shigo ta tsaya akansu ta lailayo wata qundumemiyar ashariya ta danna mawa Habeey tace uwar ma data haifeki tayi asara haihuwar fata haihuwar Allah bani wato kece kika rabani da dana ko mgnta yanzu bayaji, tab wlh kin tarowa kanki jaraba wutar lahira, maza tattare naki ya naki kibar min gidannan kamin nasa Gogeo ya lakads miki duka yar iska…”

 

Saurin dakatar da ita yayi yace “Momm wai meyesa kike hakane don Allah gdanta ne fah gdan mijinta ne gsky Mom kada ki shiga rayuwar matata very Soon zaa daura mana aure ko Habeey”
Itadai janye jikinta take daga nasa har tasamu ta rabu da jikinsa ta tsugunna bakinta yana rawa tace “ki…kiyi hqr Mom bani na kawo kaina ba satoni yayi yazo ya boyeni anan nace ya qyaleni ma na tafi yaqi…”
Wata tsawa Mom ta daka mata tace “wace Mom din taki? A haba yarnan Allah ya tsari gatarina da saran shuka nikam Saratu ban haifi karuwa yar oya ogaba sakarya kawai asararriya wacce ta rako Mata duniya wannan uwar data haifeki ma tayi asara……”

 

“Mommyyyy!” Ya Kira sunanta da qarfi tare da kallon Habeey da take durqushe jikinta na tsuma, tabbas badon darajar Taheer da Kuma shekarun Mom ba dasai ta yagata saboda aduniya ta yarda da kowacce wahala da cin mutunci amma banda taba mata martabar iyaye, musamman Addanta.
Miqewa tayi tana girgiza kanta tana hada kayanta a Jakarta tana kuka, itakuma Mom bata daina zaginta ba tana kwashe Mata yar ragowar albarka data rage Mata a jikinta.
Doguwar rigarta ta dauka tasa ta dauki jakar hannunta ta raba zata wucce ya cafkota ya hadata da jikinsa yace.

 

“Mom kada ki soma yin wannan gangancin babu inda Habeey zataje in kuwa kin matsa to nima zan barmiki gdan sai ku zauna a ciki ni na kama hotel nida matat….” Sake buge bakinsa tayi tace “idan ka qara cewa wannan munafukar yarinyar matarka wlh sainayi maka baki ka lalace Koda yake dama ai ka lalace din tunda har ka fasa gardin mace ajiyeta ma kake a gdanka, to bari kaji ma Taheer yau qafata qafarka in kaga nabar qasar nan to tare muka tafi dakai tunda abin naka iskanci ne aure ma zanyi maka dan ubanka”
Fincikewa Habeey tayi daga jikinsa ta dauki hanyar fita da gudu shima yabita yana kiranta itama Hajiya binsa tayi ta riqo rigarsa yasan halin Habeey sarai zuciyace da ita kamar masifa bata daukar wulaqanci in ba nasa ba shiyasa hankalinsa ya tashi.

 

Baisan sanda ya durqushe ya cafki qafarta ba yace “Don girman Allah ki tsaya Habeey kada ki tafi a wannan daren bakisan inda zaki ba…” Cikin kuka ta warce qafarta tace “Indai kanasona kuma kanaso nima nasoka to kayiwa mahaifanka biyayya don Allah Taheer dama nice kai….”
Tana fadin haka kukan da ta hadiye ya qwace mata tace “kai dan gatane mahaifiyarka tanada iko akanka ba kamar tawa ba” Kama hannunsa tayi tace “don Allah kada ka bata kunya kaji ta isa dakai ne shiyasa take qoqarin saitaka a hanya, Taheer kada ka damu dani ka damu da kanka kawai ni tawa qaddarar kenan”
Miqewa tayi ta fice da gudu daga gdan shima ya fincike daga ruqon da Mom tayi masa yabita amma harta tsare mota ta hau.

 

Bin gurin yayi da kallo tare da zamewa ya zauna a qasa ya buga hannunsa akansa ya kalli Mom da ta qaraso yace “shikenan ranki yayi fari kin koreta Mom batada kowa fah a garin nan buri nake na aureta Mom kema fah kin haifa kuma wlh Habeey batada matsala har tafi yayanki tarbiyya kawai qaddararmu ce hakan…”
Tsaki Mom tayi tace “ai nima tafini tarbiyya shiyasa ta baro iyayenta ta taho take karuwanci a qasar daba tataba shashasha soko bandama tsabar iskanci ubanme zakaci a jikin wannan yarinyar mazan titi sun gama debe albarkar jikinta, zaka tashi mu shiga ciki kosai naci qaniyarka”

 

 

Miqewa yayi suka koma ciki ya zube a kujera Mom nata sababinta shikam baimasan tanayi ba wayar Habeey kawai yake Kira amma taqi dagawa takaici yasashi jifa da wayar yace “yanzu ya kikeso nayi kin bata Mata rai nima kinjamin ko wayats taqi dagawa don Allah kibarni naje naganta”
Ko kallon tsiya bai samu ba balle na arziqi saima miqewa da tayi ta zare key din parlourn ta shige wani dakin a cikin dakunan tayi wanka ta dawo ta tayar da sallah, Bushirah ce ta dubesa tace “amma Ya Taheer meye yasa bazaka auri Habeeba ba kalamanta sun kashemin jiki sai naji inason sanin wacece ita, don Allah ka bani lbrnta koda wani taimako da zan iyayi Mata wannan rayuwar bata dace da kyakkyawar mace kamarta ba”
Iska ya furzar ya miqe yace “ni kaina bansan komai game da Habeey ba kawai dai nasan nine na fara lalata Mata rayuwa amma bazan iya cewa dake ga abinda ya kawota Dubai ba nasan dai sometimes zanji tana kuka tana cewa Pappa ka cucemu Allah ya saka mana, Amma bansan waye Pappa ba bansan me yayi Mata ba”

 

 

____________Tana fita cikin saa ta samu taxi ta hau har sukace unguwar tasu kuka takeyi ga wani mahaukacin sanyi da takeji, hakanan dai cikin dauriya ta fito ta shiga cikin gdan Aysher na ganinta ta miqe da sauri tace.
“Habeey kece a daren nan?” Kada Mata kai kawai tayi ta bude dakinta ta fada saman katifarta taja bargo ta qudundune jikinta tana kukanta me taba zuciya.
Juyawa Aysher tayi ta fice saboda inda sabo ta saba da kukan Habeey me taba zuciya gashi bajin rarrashi takeyi ba balle tace zata rarrasheta.

 

Haka tayita makyarkyata har tasamu bacci ya dauketa, sai asuba ta farka ta samu jikinta ya dan ware ta shiga tayi wanka tayi sallah ta koma ta kwanta har yanzu qirjinta ciwo yakeyi.
Tananan kwance ta kasa ko tashi taji an bude qofar dakinta an shigo ta bude idonta a hankali ta saukeshi akansa gabanta na faduwa shikam Taheer wanne irin mutum ne da asubar nan har ya samu ta fito?
Zama yayi kilusa da ita ya kamo hannunta yace “kinsha maganinki kuwa?” Daga masa kai tayi ya fitar da huci yace “bazan barki anan ba inada wani gdan Dad dina dake hannuna ki tashi muje na kaiki can kafin Mom ta tafi”

 

Kada masa kai tayi ta sake Jan bargo ta rufa ya yaye yace “banaso halinki na gardama Habeey inayi ne don mutuncinki zama a irin gurin nan bai dace da nutsattsiyar mace ba komai zai iya faruwa”
Daga masa hannu tayi tace “nikam nace banaso ko dolene” kada Mata kai yayi yace “eh dolene kibi umarnin mijinki kuwa Habeey Koda bakyaso, ki tashi muje yau zan wucce 9ja idan komai ya lafa zan dawo gareki Ina fatan faruwar abubuwa da yawa kafin lkcn”
Juyawa tayi tace “Allah ya tsare hanya” daga haka bata qara cewa dashi komai ba har ya gaji dayi mata mgn ya dagota yace “kinyimin alqawarin duk tsanani duk wahala bazaki juyamin baya ba, meye yasa tun kan aje ko Ina kikeson ki fara butulcemin Habeey Mom mahaifiyata ce amma batada ikon canza abinda ya riga ya ginu a zuciyata inasonki a duk yanda kike kuma zan tsaya tsayin daka wajen kare qimarki a ko inane a duniya”

 

Itadai batace masa komai ba saida taji yana shafa bayanta a hankali tasan sarai inda zancen zaije wannan dalilin yasata miqewa ta fada bathroom ta kulle.
Bugun duniya taqi budewa magiyar duniya taqi ta bude har saida yaji Mom ta fara kiransa ya daga yace “inazuwa Mom” kashe wayar yayi ya dauki biro da takarda yayi wani dan short note ya ajiye Mata tare da check na kudi masu yawa ya fice.
Saida ya nemi magajiyar gdan yayi Mata ihsani tare da roqonta ta kula masa da Habeey kada take barinta zuwa ko Ina har zuwa lkcn da zai dawo, sannan ya tafi zuciyarsa babu dadi yana tuqi yana hawaye tare da jin haushin Mom dinsa yasan itace duk taja masa wannan matsalar da yake ciki.

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍️*
[7/23, 9:22 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*PAID BOOK*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

 

*_21/7/2020_*

 

 

 

_Kamar yanda duk Wanda yaga status dina na yau ya sani cewa, littafin *DUBAI* ya koma na kudi  da sabon farashi VIP 1k  30 people’s kawai nakeso single 300_

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

 

*LAST FREE PAGE*

 

*Episode 12*

Yana Isa gdan Mom ta rufeshi da fada tana sababin ya saci jiki daka zuwa masallaci ya tafi gurin karuwa, zubewa yayi a gabanta ya kasa boye abinda yakeji a zuciyarsa, tsoro ya kama Mom ganin yanda dan nata yake kuka kashirban yana girgiza kai yace.
“Mom wlh idan kikaja na rasa Habeey kema Zaki rasani don na tabbatar mutuwa kawai zanyi Mom yarinyar nan tafi kowa buqatata a rayuwarta batada kowa a garin nan saini idan kika matsa na tafi nabarta bansan halinda rayuwata da tata zata kasance ba…”
Wata tsawa data daka masa tasashi hadiye guntuwar mgnrsa tace “ashe kuwa zaka mutu don wlh nama rantse maka idan kaga ka auri yarinyar nan to ka qaddara babu numfashin Hajiya Saratu ne kai ko bana raye ka auri yarinyar nan bazan taba yafe mak…”

 

Rufe mata baki Bushirah tayi tace “don Allah kada ki rantse Mom matar mutum kabarinsa bakisan abinda Allah yake nufi da hakan ba idan kika cika matsawa komai zai iya faruwa haba Mom kifa tsaya ki duba na tsanaki cikin lamarin nan tunda kike da Ya Taheer banajin ya taba cemiki yanason wata mace sai akan Habibatullah…”
Angajeta tayi ta fada jikin Taheer daya dafe kansa ysnajin kamar zai tarwatse tace “kajini da yan iskan yara to kuyimin nasiha tunda kunfini sanin abinda ya dace” fuuuuuu ta shige daki ta dauko mayafinta da Jakarta tace “kayi sauri yau qafata qafarka kaida Dubai kuwa zaka dade dan ubanka shashasha shi ko tsoron ciwukan zamanin nan bayayi”

 

Saida taje bakin qofar ta juyo tagsnshi a zaune inda tabarshi ta juyo a fusace ta daukeshi da mari sannan ya dawo hayyacinsa ya miqe ya shiga dakinsa ya hado kayansa har ya juya zai fita ya koma ya bude inda kayanta suke ya zauki rigar baccin data kwana da ita kwananta na qarshe a gidan ya rungume a jikinsa yana shinshinawa.
Saida yaji Mom na qwala masa Kira sannan ya fito a gajiye rungume da rigar a jikinsa ya shiga motar driven yaja suka nausa airport, da sukazo hanyar unguwar su Habeey har leqowa yakeyi wai ko zaiganta amma Bai ganta ba, ya furzar da iska tare da gyara zamansa ya dora rigar a qirjinsa yanajin kamar Habeey ya rungume.

 

___________Biyar jirginsu ya sauka kasancewar lahadi ce governor waziri dakansa yaje dauko iyalansa tun daga fitowar Taheer a jirgi yaga yanda yake layi yasan ba qalau ba har ya iso gareshi ya fada jikinsa ya rungumeshi yace “Dad don Allah kada ka bari Mom ta rabani da Habibatullah itace rayuwata Dad bantaba son wata ya mace ba sai akanta, kaji Dad don Allah wlh Itama bason wannan qazamar rayuwar takeyi ba kawai dan babu yanda zatayi ne Dad har yanzu Habeey tsoron maza takeyi saboda bata sababa…”
Rufe masa baki yayi yace “could down My Son kayi addu’a kawai ita mace allurar ruwa ce me rabo ke dauka balle irin wadannan matan, Son banayi maka sha’awar auren karuwa nafison ka auri kamilar mace  manzon Allah yace mu zabawa yayayenmu uwa ta gari wacce zasuyi alfahari da ita”

 

Share qwallarsa yayi yace “itama ta garice nine na fara batata nine ma bana gari ba saboda son zuciya da kwadayi yasa na wulaqanta mata rayuwa Dad nifa koma ya take inasonta kawai ka nemamin aurenta”
Jikin Dad yayi sanyi sosai amma zuciyarsa bata amince da ya nemawa Dan nasa auren Habeey ba musamman da suka shiga mota Mom tarinqa famfashi tana fada masa qarya da gaskiya, shima ya hau ya zauna tare da cigaba da lalllashin dannasa.
Ganin bashida alamun cinmma nasara yasashi sharesu yaci gaba ta qulla me yuwuwa a zuciyarsa, Abu na farko dole ne duk yanda zaiyi yayi ya kasance tare da Habeey Koda aure ko babu aure saboda barinta gidan magajiya Adama matsalace babba itadin ster of women’s ce duk namijin da ya kalleta sai yaso dandana daga gareta shikuma abinda baya fata kenan yafiso ya kasance shi kadai ne yake mu’amala da ita.

 

Da wannan tunanin suka shiga government house din motar tayi parking a wata qatuwar rumfar aje motoci Taheer ya riga kowa bude motar ya fice a fusace yanaji Dad na kiransa ya daga masa hannu batare daya juya ba yace “me zakacemin Dad bayan wannan matar” ya nuna Mom yace “ta zigeka har sharri ma tayiwa Babena saboda kawai batasonta to nidai babu ruwana ko ku auramin ita ta zama matata ko kada ku auramin ita bazan fasa hutawa da ita ba saboda babu macen da take certified dina kamarta kunga kenan sai ku shirya daukar jikoki course bazan qara yi Mata amfani da maganin hana daukar ciki ba gara mu samu zuri’a mum….”

 

Wani mugun mari Alh Wazir ya dauke dannasa mafi soyuwa a ransa dashi yace “ashe bakada hankali dan ubanka Taheer, ni zaka kunyata ka tozarta a idon duniya? Ok na gane inda ka dosa kaje Taheer kaje kayi abinda kaga dama aurene kaida yarinyar nan har abada dan ubanka idan mune muka haifeka zamu gani idan kuma Kaine ka haifemu nan ma zamu gani sakarai kawai da baisan ciwon kansa ba”
Marin ya bashi mamaki kuma ya shigeshi tunda yake da iyayensa musamman Dad baitaba daga hannu ya dakeshi ba sai akan Habeey hakama Mom, “Habeey! Habeey!! Habeey!!!” Baisan sanda bakinsa ke furta wannan kalmar ba sai jiyayi Mom tace “ba Habeey ba inma habibu ne saidai zuciyarka ta tarwatse amma bazaka kawo mana baragurbi cikin ahlinmu ba”

 

Dagowa yayi ya kallesu kawai yayi wani murmushi dashi kadai yasan me yake nufi ya juya da sauri ya shige part dinsa ya datso qofar da qarfi Mom da Dad suka kalli juna cikin dan firgici Kubrah ta tabe baki tare da nufar nasu bangaren ita kuwa Bushirah kawai hawaye take zubarwa as Imaging tana jin da ace itace a halin da Habeey take ciki haka itama iyayenta zasuyi mata kenan?”
Saurin kada kai tayi tare da nufar bangaren nasu da sauri tana kuka, nan fah Dad yabita da kallo yace “au ita kuma wannan fah?”
Tabe baki Mom tayi tace “yar abi yarima asha kida ce ita kasan duk abinda wancan shashashan yakeso itama shi takeso dazu har wani wa’azi takeyimin fa” shidai Dad baice komai ba ya nufi part dinsa Mom ma ta nufi nata.

 

___________Cikin satin da Taheer ya tafi Habeey tasha wahala sosai don Saida ta sake kwanciya a asibiti gashi Pappa ya matsa mata ta turo masa da kudi, hakanan a batada lfyr ta samu ta tura masa kudin da Taheer ya bata kusan million of nairas tace ya siya mata gida anan Gombe.
Aikuwa rufeta yayi da fada wai me zatayi da wani gda a Gombe har yana cewa shifa baya fatan ta sake dawowa Gombe tayi zamanta a Dubai kawai tana turo masa kudi yanashan giya yana caca.
Lkcn da aka sallameta daga asibitin suka koma gidan nan ma ba wani sauqi ta samu ba har yanzu tanajin ciwon ciki da bayan dake damunta saidai ba kamar na kwanakin baya ba.

 

Wayarta da ta dade da mutuwa saboda Kira ta dauka ta jorner a charge ta kunna tana duba Miss calls din sunfi dari biyu, kusan dari da hamsin duk na Taheer ne hakanan tayi murmushi saboda itama zuciyarta tana azabtuwa da rashinsa zuwa yanzu ta fara sabawa da halinsa duk da yanada gundura idan kana tare dashi amma yanada shiga rai.
Bangaren saqonni ta shiga nan ma duk shine ta sauke ajiyar zuciya tare da rafsa tagumi maganganun Mom sunayi mata yawo a kwanyarta, tana shirin tashi wani Kiran ya shigo takai hannunta ta dauka wayar tana dubawa taga shine taja huci tare da kwanciya ta danna pick ta kara a kunnenta tare dayin sallama cikin siririyar muryarta me sanya masa kasala.

 

Ajiyar zuciya ya jera tafi guda bakwai sannan yace “inata kiranki baki dagawa hankalina ya tashi na dauka fushi kikayi dani sai daga baya Aysher take cemin ashe jikinki ne yaqi dadi har takaiki ga sake kwanciya a asibiti, sannu ya jikin naki?”
Numfashi ta sauke tace “naji sauqi sosai sai ciwon ciki da baya da yaqi barina” da sauri yace “wht? Amma shine kuka dawo gida?” Iska ta fesar tace “to zamuyita zama a asibiti ne Taheer, inasa ran shima zai tafi” qwafa yayi yace “ok Allah yasa ya kk ya kewata ko bakiyi?” Shiru tayi masa, yace “kice wani abu mana hearty koda kince bakyayi bazanji haushinki ba kamar yanda bazanyi mamaki ba saboda nasani baki sona nine kadai na jarabtu nake azabtuwa da soyayyarki take neman aikani lahira”

 

Dariya yabata sosai tayi dariya shima yana tayata yace “tunda nake bantabajin dariyarki haka ba sai yau saboda kinji qaunarki zata kasheni ko?” Ajiyar zuciya tayi tace “me zakayi da karuwa mara gata mara mafadi Taheer?”
Wani murmushinsa yayi me ciwo yace “so baya duba wannan Habeey huda zuciya yake ya shigeta faraddai cireshi ko sai an hada gayya nidai koma ya kike inasonki kuma ko duniya zata taru akaina bazan taba daina sonki ba ki riqe wannan aranki”
Bai bata damar mgn ba yace Mata Dad ya turani Malaysia zan kula masa da wani company nasa na watanni shidda nayi mgn da Fu’ad zaizo ya karbi passport dinki da sauran documentation naki zaiyi miki Visa Zaki sameni acan, don Allah kada ki batamin lkc na fada masa kada Visarki ta wucce sati saboda wlh a mugun matse nake dake na gaji da zama ni kadai Habeey aure nakeso nayi”

 

Tabe baki tayi tace “aa nikam Taheer bazanje ba gsky inajin tsoro….” “me kikejin tsoro?” Ya fada tare da dirowa daga gadon da yake yace “kina tsoron kada na siyar dake ne, ko kina tsoron kada na kasheki ne? To koma meye kike tsoro dolene kiyi biyayya kibi mijinki zuwa inda yake domin cetoshi daga halaka wlh idan bakizo ba zan iya mutuwa course nayi alqawari wa zuciyata da jikina harma da dick dina bazan qara sanyata a jikin daba naki ba Habeey kada kice aa nasan kin tsumu sosai yanzu kin Tara ruwan dadi, washhhh babe zanciki don Allah ki yarda na ciki slow motion kinji….”

 

Yana maganar muryarsa na sarqewa saboda jaraba yana riqe dick dinsa yace “kullum burina be wucce najini saman ruwan cikinki ba Babe jarabata azimun ce wlh banta tunanin zan iya sati daya batare da naci mace ba Amma sai gashi na tafi sati na hudu banako sha’awar kowacce mace saike, ashe gskyr Jabir da yacemin rashin samun babbar Ekah me manyan fadamu da qoramu ne yasa nake dandane na shiga can na fita can, yasha fadamin akwai mace akwai mata akwai macen Mata to ke macen matace kinfi kowacce mace komai a duniya, Matata Allah ya baki komai na jin dadin rayuwa, don Allah ki adanamin kayana ni kadai kinji?”

 

 

Gabadaya ya kashe Mata jiki ya saukar Mata da kasala, hannunta takai ta shafo wani guri taji yanda tayi lumtsum da ruwa gurin yana wani mintsininta tace “am…amma Kuma ni Ina tsoron Mom ta qara zuwa ta ritsani ta koreni kaga nan banida kowa bansan inda zani ba idan hakan ya faru”
Yasan dama abinda zatace kenan yace “kada ki wani damu tayi duk abinma da zatayi nidai bazan fasa cinki ba dake da ita da duk wani da yakeson gigita rayuwata to saidai kuyita yi Amma inanan akan bakana saina aureki na kawoki gidana sabida haka ma nakeso ki saba da yimin biyayya irinta mata da miji”
Shiru suka danyi kafin yace “ki zama ready ni jibi zan tafi kinsan dole sai na biyo tanan amma bazamu hadu ba saboda Dad yasamin security anan sosai zan jiraki a Kolulonpur saimu wucce Malay tare, me kikeso na tanadar miki?”

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍️*
[7/23, 9:23 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

_Subscribe discount of payment_

*_22/7/2020_*

 

_Kamar yanda sanarwa ta fita a pages din da suka fita kafin wannan, littafin *DUBAI* ya koma na kudi  da sabon farashi VIP 1k    single 300_

_So abisa qorafe qorafen da na rinqa samu daga masoyana sunce kudin yayi musu tsada wannan dalilin yasa na rage kudin daga yanda na sanar a baya, VIP dana ambata masa 1k ya koma 600 single dana ambata 300 ya koma 200_

 

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

*Episode 15*

 

Dagowa tayi a matuqar galabaice kuma a fusace idonta na zubar da hawaye ta wawuri wani cup na glass ta jefeshi dashi cikin saa kuwa ya sameshi a goshi goshin ya fashi jini yayi tsartuwa.
Da sauri ya dafe gurin ya dago hannunsa ya duba yaga yanda hannun ya jiqe da jini kafin yace mani Abu ta Kuma jifansa da table din daya hankadota ta fada kansa yayi saurin gocewa table din ya fadi qasa ya tarwatse, ta Kuma wawuro wani jug na glass zata jefeshi tana kuka me ciwo yayi saurin riqeta gam ya qwace kofin a hannunta.
Dagata yayi ya nufi dakin baccinsu da ita ya dorata saman gadon yabita zai danne ta janye da sauri tace.

 

“Allah ya Isa bazan taba yafe maka ba idan ka tabani azzalumi mayaudari na tsaneka Taheer wlh na tsaneka na tsani azzalumin mutum irinka Wanda baisan kowa ba sai kansa Taheer nayi danasanin saninka a rayuwata Kuma zan qare a nadama har qarshen rayuwata”
Zubewa tayi a qasa ta dora kanta saman katifar gadon tace “amma nasani tabbas ba laifinka bane Taheer wanda yafi kowa cancanta days tausayamin ma yayi watsi da rayuwata ya mayar dani hannun jarinsa Allah na roqeka ka dauki rayuwata Allah ka kasheni na huta da wannan quntatacciyar rayuwar wadda ta ko Ina babu farin ciki a cikinta wayyohh Allah na wayyohh Adda me zance miki me zan fada miki da zai zama hujjata a gurinki nikam kashe kaina zanyi na huta tunda banisa rabon farin ciki cikin rayuwata Allah bazan taba yafewa duk wanda ya zamo silar tagayyarar rayuwata b….”

 

Qanqameta yayi ta baya ya rufe Mata bakinta tunaninsa shine take zargin ya zama silar lalacewarta, qwacewa tayi tare da wartar wata wuqa ta ja da baya tace “wlh tallahi idan ka qara tabani saina kasheka Taheer….”
Matsarta yakeyi itama tana matsawa har ya qureta kawai kafin ya Isa inda take sai yaga tayi qasa luuuuuu zata fadi, tarota yayi da sauri ya dagata ya dorata a gadon.
Ruwa ya dauko ya fara shafa mata har yasamu ta fsrfado da sarqaqqen numfashinta na masu Athmer tana qwarewa, danna Mata qirjinta ya rinqayi har ya samu yaji taja ajiyar zuciya tare da sakin kuka me sauti tana cewa “Allahumma ajirnih fih musibati wa akalifni khairan minha a’uzubikhalmatillahi Tammat min sharri ma khalaq”

Dagota yayi cikin nadama da tausayi yace “ki…kiyi hqr Habeey bansa meye yasa zuciyata bata raga miki ba narasa me yasa zuciyata bata da hqr akan lamarinki”
Janyewa takeyi a hankali har ta samu ta zame a jikinsa tace “sabida banida wata daraja da qima a gurinka Taheer na tabbata da ace a killace nake a gaban iyayena Koda kuwa sune qarshen talaucin duniya dole zaka ragamin amma a yanzu komai ma zaka iya yimin tunda bani da yanci”
Miqewa tayi tana jiri ta fada bathroom ta hada ruwan zafi tayi wanka ta fito ta kwanta a qasa sanyin tiles din yana ratsata tanaci gabada rera kukanta.

 

Saukowa yayi ya dagota ya sanya hannunsa ya kamo fuskarta da take a kumbure saboda marin da tasha yace “kiyiwa Allah ki fada wani abu game dake Habeey kinqi ki sanar dani wacece ke Habeey please”
Fincikewa tayi ta koma ta kwanta saboda komai na duniyar ya isheta so take ta bude idonta kawai taga duk wannan abubuwan mafarki ne ba zahir ba, ganin bazatayi masa mgn ba yasashi sunkutarta ya dorata a gadon ya dora mata nauyinsa gabadaya ya fara laluben bakinta zai hadesu amma fir taqi.
Shikuma a rayuwarsa gardamarta take bata masa rai da ita baisan lkcn daya kama rigar jikinta da qarfi ya ketata ba ya cafki boobs dinta ya sanya a bakinsa tare da cizawa, ta saki qara tana cewa “Taheer ka bari banaso don Allah ka daina yimin dole banaso Taheer ka rinqa tausayamin mana da wanne zanj…”

 

Hannunsa ya dora a bakinta yaci gaba da tsotseta can gefe kuma wayarta tanata qara Ring din ne yasata fara tureshi saboda mutane biyu masu muhimmanci a rayuwarta sune suke da wannan taken daga Addanta sai Pappa.
Qin sakinta yayi tana tureshi yana qoqarin cire pant din jikinta, wayar ta sake shigowa a karo na uku ta tattara qarfinta a qoqarinta nason ta tureshi amma ta kasa daidai lkcn daya samu nasarar cire pant din nata ya fara wasa da gabanta yana wata ajiyar zuciya.
Duk inda jarababben namiji yake Taheer ya wucce nan indai zaiyi ido biyu da vulvo dinta gabadaya fita yake daga hayyacinsa saboda masifar wutar qaunarta da sha’awarta dake addabarsa.

 

 

Zare boxes dinsa yayi ya saita joystick dinsa ya fara shigarta a hankali tana kuka tana tureshi amma Ina babu qarfi hakanan tanajin wayarta tanata ring amma babu halin dagawa antaya mata dick dinsa kawai yakeyi yana surkudarta ta ko ina.
A wannan gabar ta dainajin dadin komai saidai kawai don babu yanda zatayi ne da ace wani yancine da ita da ya daina nemanta amma bata ma isa ta fada ba yanzu zai hayayyaqo Mata da baqaqen maganguna har cemata yake shi baitaba ganin lalatacciyar zuri’a irin tasu ba ace ubanda ya haifeta shine yake bata qwarin gwiwar karuwanci.

 

 

Yasha tambayarta kodai ba Pappa ne ya haifeta ba ne? Bata iya bashi amsa a duk lkcn da yayi mata wannan mgnr saidai yaga hawaye yana zuba a idonta, kawai zuciyarta ce bata nutsu ta sanar dadhi komai game da ita ba da tuni ta fada masa.
Yaukam ta dandana kudarta taji a jikinta rabon da yayi mata irin cinnan na gayya tun kafin ta samu cikin nan amma yau dake yaso mugunta Saida ya raba dare yana abu daya har Suma saida tayi saboda masifarsa, kuka kuwa har saida hawayenta ya qafe qaf ta koma na zuci.
Tun tana tunanin zai saurara mata har saida ta daina ruwan jikinta ya qafe qaf sai baqar azaba da takeci ji takeyi kamar ana hura mata wuta a cikinta hatta abinda ke cikinta wani curewa yakeyi yana dunqulewa saboda masifar Taheer.

 

Tun 11:00pm bai samu kansa ba sai 2:30am ya dagata tanata ajiyar zuciya ya nufi bathroom ya hada ruwa ya dawo ya dauketa cak yasata cikin ruwan tana yatsina fuska tana ajiyar zuciyar wahala.
Shafa fuskarta yayi yace “kiyi hqr idan na shiga gurinnan manta kaina nakeyi wlh nasan a wannan lkcn ko sunana kika tambayeni bazan iya fada miki ba, amma nasan kema kinji dadi ai babena ma yaji dadin ganawa da babansa.
Itadai ko kallonsa batayi ba saima limshe idonta da tayi har suka gama wankan bai qara cewa da ita komai ba sai qare Mata kallo da yakeyi yanajin ninkin qaunarta na dada narkewa a zuciyarsa cikin sanyin murya yace “Inasonki Habibatullah”

 

Wayarta ce ta sake daukan ruri a karo na barkatai ta aje towel din hannunta gabanta na faduwa ta matsa ta dauki wayar ganin number Addanta yasata neman guri ta zauna tare da dagawa cikin shauqin qauna tace “kiyi hqr mahaifiyata….”
Katseta taji muryar qaninta Ibrahim tayi da cewa “tun dazu Adda tace a Kira mata ke tanason barmiki wasiyya amma baki dagaba Yaya Habeey Adda ta mutu tana kiran sunanki kuma inada tabbacin baqin cikinku ne ya zama ajalinta musammam ke da wata ta kirata a waya dazu take fada Mata cewa zaman dadiro kikeyi da wani dan governor harma kina dauke da cikinsa tsoho….”

 

Tunda ya fara mgnr bakinta da jikinta yake rawa tace “Me…mekace Ibrahim don Allah ka maimata ban fahimci komai ba….” Katseta yayi a fusace yace “dama ya zaayi ki fahimta, ai burinku kenan dama Habeey daku da Pappa kun kashe mana mahaifiya zuciyarka tayi sanyi kunji dadi tabar muku duniyar ku sai ku tsaya kuyi gadinta, Abu daya da yasa na Kira shine na sanar dake kalmarta ta qarshe akanki, kafin ruhin Adda ya fita daga jikinta ta sanar dani na fada miki kiyi duk me yuwuwa ki dawo qasarki ki nemi miji kiyi aure sannan ki hada kan yan uwanki mata Helin da Ritah suma kisasu su dawo, ta roqeni akan na sanar dake kada kici gaba da aikata abinda zaa rinqa tashinta a kabarinta ana nuna Mata mugun aikin da zuri’arta takeyi a bayan qasa…..”
Qit ya kashe wayar ta saki baki zuciyarta na bugawa da qarfi saboda mugun tashin hankalin da baki bazai taba iya furtashi ba gabadaya gabobinta rawa sukeyi kamar ana buga mata gangi, haka Taheer dake wanka ya fito ya sameta yayo kanta cikin firgici amma kafin ya qaraso ta sulale ta fadi saman gadon yayi saurin tarota kawai sai yaga jini na fita ta bakinta…………

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/23, 9:23 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

_Subscribe discount of payment_

*_21/7/2020_*

 

_Kamar yanda sanarwa ta fita a pages din da suka fita kafin wannan, littafin *DUBAI* ya koma na kudi da sabon farashi VIP 1k single 300_

_So abisa qorafe qorafen da na rinqa samu daga masoyana sunce kudin yayi musu tsada wannan dalilin yasa na rage kudin daga yanda na sanar a baya, VIP dana ambata masa 1k ya koma 600 single dana ambata 300 ya koma 200_

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

 

*Episode 13*

 

Shiru tayi tana tunanin maganganunsa kafin ya qara katseta da cewa “is ok ki huta sai munyi waya” ajiye wayar tayi tana tunanin kalamansa itakam batason tafiyar amma ta kasa cemasa aa, komawa tayi ta kwanta har zuwa wani lkc ta tashi tayi wanka tayi sallah ta koma ta sake kwanciya.
Ji tayi an turo qofar an shigo ta bude idonta ta saukeshi akan me shigowar tare da miqewa da sauri, matsowa yayi cikin turancinsa yace “kina wahalar dani saboda wani banza baqi wanda bai fini komai ba…” Daga masa hannu tayi tare da miqewa tace “kuma sai akace maka dole ne kazo inda nake tunda kamasan saboda wa nake wulaqanta ka?”

 

Janyota jikinsa yayi yace “aa babe ba hka nake nufi ba kada kiyi fushi” numfashi ta sauke tace “to yanzun me kazo yimin?” Shafa mararta yayi yace “inason ki bani big time yau mu kwana tare muyi soyayya sosai”
Tureshi tayi tace “banida lfy kuma Ina period kabani lkc na samu lfy tukunna” abinka da nasara ko a jikinsa yace Mata “is okay zauna muyi hira ki bani lbrn irin kayan da zamuyi bikin aurenmu dasu”
Dariya Partrick yake bata idan yana mgnr suyi aure, zama tayi tace “kuma ba addinin mu the are different tayaya zamuyi aure?” Murmushi yayi yace “zakiyi addininki zanyi nawa idan muka haifi yaranmu biyu kowa zau zabi addinin da yakeso babu takura kuma zan baki millions in dollars sannan zanji dadi idan kika dawo addini na”

 

 

Kallonshi takeyi kamar tababbe tana murmushi tace “addini na bai yarda ni a matsayina na musulma na auri wani addinin sabanin nawa ba Amma yabawa maza musulmi damar aura daga gareku”
Yarfa hannu yayi ya janyota ta janye tace “banso ka daina tabani” Bai sake tabata ba sai kwanciya da yayi yana shafa saitin dick dinsa yana lumshe ido ganin hakan yasata miqewa ta fice daga dakin, haushi ya cika Partrick baisan me yarinyar take nufi ba ta daina basa lkcnta ta daina yarda dashi bayan a baya har zaman dadiro sunyi da ita, “to kodai ya daina gamsar da ita ne?”

 

Ya tambayi kansa tare da miqewa ya fita amma baima ganta ba tabisu Aysher sun tafi beach, Basu dawo ba sai dare sosai ko acan dinma ta samu masu son su dauketa taje ta tayasu kwana Amma taqi yarda da kowa batasan meye yasa ba kawai Taheer ne yake fado Mata da kalamansa.
Suna dawowa gida suka kwanta tana ganin Fandah da Aysher sunata romance din junansu ita da taga ma bazata iyaba tashi tayi ta fita daga dakin ta koma nata.
Acan dinma tarar da mayen nata tayi yana zaman jiran dawowarta, saida gabanta ya fadi yanda ta sameshi daidai niked dashi yanata murza kayan aikinsa, pillow taja tana tsaki ta kwanta a qasa saboda kanta da yakeyi Mata ciwo bacci kuwa ya dauketa cikin baccin taji anashan gabanta.

 

 

Bude idonta tayi da sauri maimakon taga Partrick kawai sai taga Hajiya Adama uwar dakinsu hannunta akan nononta tana shan gabanta da bakinta.
Batasan sanda ta kurma ihu ba ta hankadeta tana haki taja baya, sake biyota tayi tana qwaqular gindinta tana tandar baki, tsoro ya qara cika Habeey itakam zata iya kowanne Abu amma banda sata banda lesbian.
Jin ta fincikota ta cillata gadon yasata fasa wani uban ihu ta fara qanqame jikinta tana ihun neman dauki gashi babu komai a jikinta bare ta fice daga dakin ga Hajiyan Adama ba kadan ba balle tace zasu gwada qwanji.

 

 

Bata ankara da abinda Adaman take Shirin yi ba Saida wayarta ta fara qara ta sake angaje adaman da qarfi ta diro daga gadon ta wawuri towel din data kwanta dashi kafin hajiya Adama ta sauko ta fice da gudu.
Babu kunya Hajiya Adama tabita tana kiranta da wata shaqaqqiyar murya tana cewa “din…don Allah ki tsaya Habeey sha’awarki zata kasheni so nake naciki ko sau dayane wayyohhhh Allah Habeey wlh vulvo dinki da ruwa dole maza su liqe miki gardine dak…” Ta sake wawurota kafin ta kamota tayi ciki a guji ta koma dakin ta datseshi da key ta ciki.
Tana kuka jikinta na rawa ta fada gadon tare da daukar wayarta tace “na shiga ukuna Taheer matama bibiyata sukeyi zasu koyamin lesbian wlh banason sa idan aka fara baa dainawa”

 

Wani ihu yayi yace “kutmar uba uban waye me sukayi miki?” Kuka ta sake rushewa dashi tace “Hajiya Adama ce kawai Ina bacci tazo tanaso tayi harkarta dani”
Wata uwar ashar ya sake narkawa yace “billahillazi ta kiyayi gonata zanci ubanta daga ita har wanda ya daure mata gindi shine dalilin da yasa nace bazaki zauna a wannan matsiyacin gidanba”
Itadai kuka kawai takeyi a hankali ya koma rarrashinta har yasamu tayi shiru yace ta shirya yau zatabar gidan a daren” tashi tayi ta hada kayanta jikintana rawa, tana gamawa Fu’ad abokinsa yana zuwa cewa tayi ya shigo har gidan, sannan ta fito ai tana fitowa Adama tayo kanta takuwa yi tsalle ta maqalqale Fu’ad tana ihu.

 

Dagata Fu’ad yayi cak ya fito da ita har wajen motarsa ya bude ya sanyata sannan ya koma ya dauko mata kayanta ya fito yaja suka tafi, wani babban hotel yakaita suka shiga ya bude Mata wani daki yayi suka shiga ya bata mukullin yayi Mata sallama ya fice.
Shiga tayi bedroom din ta fada gadon baccinta me mugun dadi ya dauketa bata farka ba sai Tara na safe, shima wayace ta tasheta dagawa tayi suka gaisa yace “jiya ban iya bacci ba saboda tunaninki Fu’ad yacemin an gama komai ma saura kadan”
Ajiye wayar tayi tayi wanka tayi sallar asuba sannan ta nemi abinci suka kawo mata taci daqyar kasancewar abincin ma baya shiga a gurinta daga jiya zuwa yau ma idan taci dawowa yakeyi ta kasa gane meye matsalarta”….

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/23, 9:23 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

_Subscribe discount of payment_

*_21/7/2020_*

 

_Kamar yanda sanarwa ta fita a pages din da suka fita kafin wannan, littafin *DUBAI* ya koma na kudi da sabon farashi VIP 1k single 300_

_So abisa qorafe qorafen da na rinqa samu daga masoyana sunce kudin yayi musu tsada wannan dalilin yasa na rage kudin daga yanda na sanar a baya, VIP dana ambata masa 1k ya koma 600 single dana ambata 300 ya koma 200_

 

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

 

*Episode 14*

 

Haka kwanakin suka rinqa turawa har kawo ranar data kama zata tafi Kolulonpur daga Dubai, komai ya canza Mata bata iyacin komai hatta ruwa idan Tasha sai ya dawo lamarin yana damunta sosai amma ta kasa fadawa kowa.
Ko da sukaje airport ma sukayi sallama da Fu’ad ta hau jirgi, tana hawa zazzabi ya rufeta haka sukayi tafiyar kanta yana cikin cinyarta tanata rawar sanyi gashi babu mataimaki.
Cikin saa suna sauka a Kolulonpur ta sauko daga jirgin ta fara hangen ta lnda zai bullo bataji tahowarsa ba saiji tayi yayi sama da ita yana juyawa da ita a gurin, qanqameshi tayi saboda jiri da aman da yake taso mata.

 

Ganin hakan ya sashi janta suka nufi inda motar hotel din da yake take suka shiga ya juyo da ita yana kallon qwayar idonta yace “kin rame kinyi haske idonki yayi yellow meye yake faruwa?”
Kwanciya tayi a jikinsa tana matsar hawaye, ya sanya hannunsa ya dagota yace “banason kuka meye matsalar ne ko mu wucce asibiti?” Daga masa kai tayi tace “ci…cikina yana ciwo da qirjina Taheer inajin kamar mutuwa zanyi…” Saurin rufe Mata baki yayi yace da driven ya wucce dasu asibiti mafi kusa.
Haka kuwa akayi suna zuwa asibitin aka shiga da ita suka fara checking nata sun jima suna dubata kafin su gano inda gizo yake saqar suka fita suka fada masa matarsa tanada shigar ciki sati biyar.

 

Daga zaunen da yake ya miqe yace “wht cic…ciki kuma?” Mamakine ya kama likitan yace “eh ko bakaso be?” Murmushi yayi tare da lumshe idonsa yace “aa zan iya ganinta?”
Dakin ya nuna masa ya shiga ya tarar da ita a kwance da drip a hannunta ya matsa gabanta ya kamo hannunta, ta bude idonta a hankali ta zubasu akan fuskarsa yayi Mata murmushi yace “sannu amma yanzu da sauqi ko?” Daga masa kai tayi yayi murmushi yace “ok yanzu me zakici?” Girgiza masa kai yayi ya zauna kusa da ita yana murza yatsanta har ya samu bacci ya dauketa.
Wannan rana dai a asibitin suka kwana duk jarabarsa saida ya daganta qafa saboda yanda ta kwana tana sheqa amai har saida yaji kamar yayi kuka saboda tausayinta.

 

Treatment sukayi mata sosai suka sallameta suka koma hotel din nanma jinya yakeyi sosai a hankali ya lallabata ya samu ya huta da ita amma da kuka suke qarewa.
Suda zasuyi kwana uku anan amma Saida sukayi sati daya sannan suka isa Malay, motsin arziki baya barinta tayi komai shine yakeyi mata hatta wanka shine yakeyi mata laulayi sosai takeyi.
Yauma suna zaune yana bata tea tanasha ta dago ta dubeshi, shima ita yake kallo yace mata “yada kallo ne?” Numfashi ta sauke tace “watana uku fah banyi period ba kullum na fada maka sai kacemin zaizo zaizo niwai yaushe zaizone cikina yanayimin ciwo sosai gashi sai naji yana dunqule min”

 

Share guminsa yayi yace “meye na damuwarki da zuwansa ko rashin zuwansa ne ke” kuka ta saka masa tace “amma munyi waya da Aysher nake fada mata shine tace ko cikine dani, kuma sai na tuna ashe hakane cikine yake hana period Taheer inajin tsoro fah”
Dariya yayi yace “shine Zaki damu kanki inma cikin ne dake ai bakida matsala tunda kinsan ubansa” kallonsa tayi gabanta na tsananta faduwa tace “nidai ka kaini asibiti kagafa tunda mukazo nan ka daina yarda nasha magani”
Dariya yayi sosai yace “ai tunkafin muzo nan aikin gama ya gama Habeey mun samu qaruwa babenmu ya fara qwari cikinmu wata hud…”

 

 

Zabura tayi ta miqe cikin tashin hankali tace “nashiga uku Taheer meye yasa baka da tunanin me gaba zata haifar ciki fah haba Taheer ciki fah kace? Na shiga ukuna ni Habibatullah cikin sheg…”
Rufe Mata baki yayi yace “aa nifa dana ba shege bane dan soyayya ne kuma inason kayana” hankadeshi tayi cikin kuka ta fara watsi da kayan abincin dake gabansu tace “qarya kake Taheer wlh qarya ne baka isa ka wulaqantani a duniya ba baka isa ka batamin suna nasaba da zuri’a ba bazaka cuceni ba yaushe ne Taheer zaka rinqa fahimtata ne ciki fah kuma babu aure”

 

 

Miqewa yayi yace “wannan kuma ke ta shafa nidai nasan dana dake cikinki kuma dole ki haifemin abuna saboda inasonsa” ficewa yayi yaja qofar da qarfi ya datse ta zube a qasa ta rushe da kuka tana fadin “innanillahi wa innah ilaihirraji’un”
Kuka takeyi sosai tana dukan cikinta duka bana wasa ba aikuwa kafin wani lkc ta galabaita jini ya balle mata, bude qofar yayi ya shigo ya hangeta a kwance riqe da cikinta da sauri ya nufota kawai yaji ya cambala qafarsa cikin wani abu me dumi yakai dubansa qasan farin tiles din yaga jinine yaketa malala.

 

Zubewa yayi a gurin yana fadin “garin yaya jini kuma meye ya kawoshi?” Yana mgnr yana jijjigata amma batako motsaba ya dauki wayarsa da sauri ya kira health care din hotel din sukazo suka kinkimeta suka fice da ita.
Agajin gaggawa suka bata suka dubata sosai duk inda sukayi yana biye dasu ya kashe kudi sosai kafin cikin ya tsaya, aka kafa musu manyan dokoki ciki harda qauracewa juna shikam wannan labari baiyi masa dadi ba amma babu yanda zaiyi haka ya karba ya rungumi qaddara suka koma gda aikuwa tasha ruwan masifa da bala’i harda rantsewa idan ta zubar masa da ciki sai sunyi shari’a.

 

 

Zama sukeyi na gabar gaske ko gaisawa basayi saidai idan jarabarsa ta ciyoshi yazo ya qwaquleta ya koma dakinsa jaraba kam tana shanta.
Shine ya dauki nauyin turawa Pappa kudi duk watan duniya.
A cikin wata hudunnan abubuwa sun faru marasa dadi itadai Habeey kullum cikin damuwa take duk ta rame ta fita hayyacinta abu sai girma yakeyi gashi babu wata mu’amalar arziqi tunda ta nuna batason cikin shima yake tata mata rashin mutunci.
Da tayi masa mgn sai yace shifa siyanta yayi gurin ubanta kudi yake biyan babanta saboda haka dole tayi masa biyayya.

 

 

Ranar da suka gama abinda ya kawosu suka fara shirin tafiya, kwana biyu suka qara suka daga zuwa Dubai tafiya ce irinta kurame babu me cewa da wani qala.
Nanma gidansa yakaita ya ajiyeta kashedi na tashin hankali yayiwa masu gadin gdan akan bayason Koda ya tafi abar wani ya shigo gdan, kudi ya ajiye mata sosai ana i gobe zai tafi da dare ta samesa a parlour yana kallo ta nemi guri ta zauna “bai ko dago ya kalleta ba har tagaji da zamanta ta miqe zatabar gurin ya riqo hannunta.
Fadowa tayi jikinsa ya riqeta tare da dafa cikinta yace “da magana a bakinki maman twins me kikeso?” Kukan da take hadiyewa ne ya kubce mata yayi saurin dora bakinsa akan nata ya rufe mashi ruf yana tsotsarta yana shafa cikinta.

 

 

Janyewa tayi a hankali tace “yanzu kuma idan ka tafi yaushe zaka dawo?” Murmushi yayi yace “zanje nayiwa Mom albishir ne takusa daukan jika…”
Da sauri ta zuba masa manyan idanunta tace “na shiga ukuna don Allah kada ka fada musu Taheer me zance da Addata idan taji wannan baqin lbrn bayan karuwancin da nakeyi ma har cikin shege nay….”
Wani gigitaccen mari ya dauketa dashi ya miqe yana huci ya sake dauketa da mari ta zube kanta ya daki glass ya fashe kuwa jini yayi tsartuwa.
A masifar zafafe yace “ke wacce irin jahilar qwaqwalwa ce dake sau nawa zance miki ki daina sheganta min babena Amma kinqi ganewa”………..

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/23, 9:23 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

 

*_22/7/2020_*

 

 

_Page 15 shine last Free Page, ga wadanda suke buqatar jin qarshen wannan labari zasu biya kudinsu ta wadannan hanyoyin dake qasa single section da nake posting sau daya a rana 200 VIP da nake posting sau uku a rana 600_

 

 

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

 

*Episode 16*

 

Cikin mugun tashin hankali ya dagota yana jijjigata yana Kiran sunanta ta bude idonta a galabaice ta shafa fuskarsa tace “ad… Adda..na ta mut… Shi…shikenan ba…ni da sauran me fadamin gsk…” Amaine ya turnuqo Mata ta fara tureshi tanajin yanda qirjinta yake wani mugun zafi a fara sheqa amai.
Tsoro ya cika zuciyar Taheer ganin zallan jini takeyi amansa guda guda, ya qanqameta a qirjinsa yana danna Mata qirjinta yana cewa “zaki mutu ki barni kike nufi Habeey aa bazai yuwu ba bazaki mutu ba don Allah kada kice zaki mutu nima mutuwa zanyi, ki bari muyi aure sai mu mutu tare…”

 

Jikinta yana wani mugun tsuma hakanne yasashi surarta ya fice da ita a guje yasata a mota ya nufi asibitin data taba kwanciya da ita cikin fitar hayyaci sai aman jini takeyi.
Ikon ilahi ne kawai yakaisu asibitin ya sunkuceta suka shiga ciki ya kwantar da ita a saman wani gado yaje ya finciko wani likita ya kawoshi gaban gadon kawai ya zube a gurin.
Suma sosai abin ya firgitasu suka turata suka nufi heart attacks ward da ita suka fara qoqarin ceto rayuwarta, sun raba ranar kafin su samu numfashinta ya daidaita likitar ta fito ta tarar dashi a zaune ya hade kai da gwiwa yanata sharar gumi yana duba agogo tun 3:00 na dare gashi har 1:00pm sannan suka fito.

 

Tararsu yayi yana tambayarsu “ya take? Ya baben Amma dai babu abinda ya samesu ko?” Share gumi likitar tayi ta miqa masa takardun hannunta tace “akwai abinda yake damun matarka da take boyewa Wanda ya haifar mata da kumburin zuciya, yakamata ka bincika kasan matsalarta ku kawo qarshenta idan ba hakaba rayuwarta tana barazanar yankewa”
Sakin baki yayi yana kallon likitan a sanyaye zuciyarsa ta tafi tunanin matsalar dake danqare a zuciyar sahibar tasa shikam wannan karon duk me yuwuwa zaiyi yaga yaji matsalarta domin ya kawo qarshen koma menene course rashinta rashin tashi rayuwarsa ne”

 

 

Duk wani abu da aka rubuta masa Saida yaje ya nemosa ya kawo, sannan ya tafi gida ya zube a parlourn yana tunanin ta inda zai fara tunkarar iyayensa da mgnr haihuwar da zaayi masa.
Bayason dauko dalar sai yaje gabansu zaifijin dadin nada gammon dauka, shima yini yayi bashida lfyr saboda zuciyarsa batada lfy ko abinci ya kasaci sai ruwan tea kawai da yakesha.
Daqyar yayi wanka ya koma asibitin yayi saa ya tarar da ita ta farka ya ajiye kayan hannunsa ya matsa gabanta da sauri ya rungumeta yace “sannu wifey don Allah kada ki mutu ki barni zuciyata nima gaf take da bugawa”
Lumshe idonta tayi wasu hawaye masu dumi suka zubo mata tace cikin kasalalliyar wahalalliyar murya “shikenan Taheer Addana ta mutu shikenan ta tafi ta barmu shikenan tabarwa duniya mu, Taheer Adda ta mutu da baqin cikina ta mutu da baqin cikin wannan qazamar rayuwar da mukeyi”

 

Sai yanzu ya fahimci abinda ya sabbaba mata ciwon ya sake rungumeta cikin tsananin tausayinta da yakejin yana ratsa duk wata qofa ta shigar iska jikinsa.
Wasu hawaye masu zafi suka zubo masa suka sauka akan dokin wuyanta ya dora habarsa cikin gashinta a hankali yace “ Innanillahi wa innah ilaihirraji’un Allah ya jiqan Adda Habeey” kukane ya sake kwace Mata ta rungumeshi sosai tace “shikenan fah na rasata har abada ko Taheer” shafa kanta yayi yace “dukkanmu a haka mukazo da daidai kuma a haka zamu koma mudaiyi fatan kyakkyawan qarshe”
Kukanta takeyi me quntata zuciyar me sauraro yayi rarrashin duniya taqi tayi shiru, a hankali ta dago tace masa “Adda tabar wasiyyar na koma 9ja nayi aure Taheer ya zanyi da Pappa da kullum yake cewa idan na dawo 9ja saiya tsinemin?”

 

Dagota yayi yace “meye asalin abinda ya kawo rikicin jumurdar dake faruwa tsakaninki da mahaifinki? Na roqeki badon kaina don Allah da Kuma darajar mahaifiyarki dake kwance cikin qasa tana sauraronki ki fadamin wani abu game dake”
Kwantar da kanta tayi a qirjinsa taci gaba da rera kukanta tace “banason tuna komai game dani Taheer lbrna bashi da dadin sauraro baudadden lamari ne me wuyar warwara Taheer nifa dama zaka sanya suyimin allurar da zan mutu da nafi farin ciki fiye da rayuwar da zanyi a gaba ta quncin da bansan adadinsa ba”
Rufe mata baki yayi yace “babu abinda bazai wucce ba Babe don Allah ki sanar dani inason taimakonki na mayar dake gda, hakan kuma bazai taba faruwa ba harsai kin sanar dani wacece ke”

 

Ajiyar zuciya tayi ta dago manyan idanunta da suka kada sukayi jawur tace “nayi maka alqawarin zan sanar dakai abinda ka dade kana tambayata.
Sake mayar da kanta tayi qirjinsa tace

 

_____________Hajara Liman Ɓillire shine cikakken sunan mahaifiyata amma muna kiranta da Adda, mahaifinta shine limamin masallacin jumma’a na ƙauyen ɓillire yaransa shidda hudu maza biyu mata, mahaifiyarmu macece kyakkyawar gaske me cikar zati hakan yaja Mata masoya daga lungu da saqo na garuruwan gombe.
Abinka da yayan malamai Hajara bata kulasu sai sun nemi izini gurin mahaifinta, ana haka wani mutumin Ganjuwa wanda ya kasance qabilar tangale shima ya shigo cikin maneman aurenta.

 

Cikin qudura ta ubangiji da Kuma rabo sai Allah ya cusawa Hajar qaunar Dalson Damuna Iro, zuwansa na farko gidan Liman da zummar neman aurenta sai Liman ya kirashi ya sanar dashi yayi hqr babu aure tsakaninsa da Hajar.
Aikuwa Hajar ta shiga tashin hankali ita da masoyinta kullum cikin kuka take shikuma ya rinqa zugeta yana qara cusa Mata qaunarsa a zuciyarta ita kuwa ta saki jiki wutar qaunarsa sai ruruwa takeyi a zuciyarta.
A dabi’ar qauyukan da suke da cakudin addinai ba wani abu bane don auratayya ta shiga tsakanin ahlil kitab maza da mata musulmi duk da abin ya kasance haramtacce a jadawalin dokokin addininmu.

 

Wannan dalilin yasa Liman ya kafe yace bazaayi wannan abin kunyar dashi ba, qarshe ma da yaga Hajar tana qoqarin bijire masa sai ya zaba Mata miji cikin almajiransa hakanan Liman ya hada auren nan aka ganganda akayisa.
Amma Kuma sai zama yaqi dadi duk wani haqqoqi na aure hajar ta hana Salihu mijin da Liman mahaifinta ya zaba mata sai cin mutunci da tujara kullum cikin sulhu suke amma idan ta koma gdan jiya zaa koma.
Daqyar Hajar ta iya yin wata biyar a gdan Salihu suka hada baki da Dalson sukayi masa kurciyya yabar garin lkcn tana dauke da ciki watanni biyu, ya akayi ya akayi baa sani ba wasu dai sunce kwantar dashi sukayi.
Tsayin sati uku da batan Salihu sai gashi ya aiko da takardar sakinta, murna kamar Hajar ta zuba ruwa a qasa tasha hakanan tayi idda a daddafe Dalson ya dawo sahun maneman aurenta.

 

Lkcn daya dawo yazowa Hajar da albishir din ya karbi kalmar shahada tayi murna sosai hakanan yazo ya shiga cikin almajiran Liman yana daukar darasi,a gefe guda kuma yana gyara kansa gurin Liman.
Shidai Liman har lkcn zuciyarsa bata kwanta da Dalson daya koma Haroon ba, amma Kuma yaga Hajar ta mutu akansa, har takai lkcn daya kirata yanayi Mata nasiha akan aurenta da Haroon ta fito tace masa itafa yanzu ya qyaleta ta auri abinda takeso.
Hakanan da yaga abin zai zama matsala ya kira Haroon ya fada masa ya kawo sadaki a daura musu aure da Hajar” cikin sati daya akayi biki aka gama amarya ta tare a gdanta.

 

 

Farkon zaman Hajar da masoyinta Haroon abin gwanin gwasama amma da zama ya fara nisa sai hali ya fara bambamta Haroon baya sallah azumi ma sai yaga dama yakeyi Haroon bai damu da bawa Hajar abinci ba.
Ana cikin wannan murdadden zaman ne cikin da suka kwantar ya tashi, nan fa sabuwar rigima ta tashi yace shifa saidai a zubar da wannan ciki saboda baya qaunar duk abinda ya shafi Salihu, itakuma tace bai isaba ai shine yace su kwantar dashi tun farko.
Shikuwa ya hanata abinci saidai tayi surfau da dakau da wankau ta samu abinda zataci har cikinta ya isa haihuwa cikin dare naquda ta kamata daqyar ya taso mata wata Mata da suke haya tare Cristian ce sunanta Alheri itace ta karbi haihuwar cikin hikima ta ubangiji Hajar ta haifo sunkuceciyar yarta mace kyakkyawar gaske.

 

Alheri ce tayiwa Haroon albishir na kyakkyawar yarinyar da suka haifa da farko qin zuwa yayi amma da yaji anata zuzuta kyawun yarinyar sai yazo yaganta kamarta daya da Salihu amma saboda idanunta da hancinta na Hajar ne sai kamar ta buya amma har kalar fatar yarinyar irinta Salihu ce wato chocolate colour.
Yana ganin yarinyar nandanan Allah ya dasa masa qaunarta a zuciyarsa ya daukita yayi Mata huduba da Anitah Nan fah Hajar tayi tsalle ta dire tace aa ita Habibatullah sunan yarta nan ma an samu rikici me yawa kafin kowa ya zabi sunan da zaike kiran yarinyar dashi shi yana kirana da Anitah Addana tana kirana da Habibatullah………

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/23, 9:24 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

 

*_22/7/2020_*

 

_Page 15 shine last Free Page, ga wadanda suke buqatar jin qarshen wannan labari zasu biya kudinsu ta wadannan hanyoyin dake qasa single section da nake posting sau daya a rana 200 VIP da nake posting sau uku a rana 600_

 

 

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

*Episode 17*

 

Haka Addah take rainona ta dauki son duniya ta doramin tun Ina shan nono Addah takeda tarin buruka a kaina, babban burinta shine nayi karatun addinin muslumci me zurfi sannan nayi na boko.
Watanni na goma sha bakwai Addah ta haifi Ibrahim wato Sunday sunan da Pappa yake kiransa dashi kenan, tsakaninmu da Pappa kullum naira biyu da ficika ce nida Ibrahim itace abincin rananmu itace ta darenmu gashi kamar ya kafe Hajar bata iya fadawa kowa matsalarta saidai tayi surfau dakau wankau ta sama mana abinda zamuci.

 

Taheer tunda nake a rayuwata idan ka dauke kayan jarirantaka zan iya rantse maka baa tabayi mana sabon dinki ba saidai abamu saqabu musaka wasu ma sunyimin yawa haka zanta bunjim bunjim a ciki gani Masha Allah ta ko Ina Allah ya qerani baiyimin qirar wasa ba amma babu kulawa.
Duk da mahaifiyarmu tana iyakar bakin qoqarinta abinne yafi qarfinta ci sha sutura omon wanki sabulun wanka man shafawa duk Addah keyi mana, a haka ta haifi Aishatu wato Hellin.
Nan fa dangantaka ta fara tsami tsakanin Addah da Pappa takai ta kawo Pappa sai yayi wata biyu yana cikin garin gombe amma baizo inda muke ba Amma hakan bazaisa idan yazo Addah ta canza masa kallo ba.

 

Gashi Allah yayiwa addanmu baiwar aihuwa data tashi sake haihuwa sai tayi biyu Fatima da Idris Wato Ritah da Jumson lkcn inada shekara hudu yar kyakkyawa dani, sanda na fara tasawa ne al’amura suka qara quntata.
Wani dare da bazan taba mantawa dashi ba a rayuwata daren dana fara fahimtar me rayuwar gidanmu take cewa, Taheer na fito tsakar gida fitsari ya kamani na shiga bandaki na fito kawai sai na tarar da Addah zaune kan kujera yar tsugunno tanata rera kukanta.
Nan na matsa gabanta na zauna na riqo hannunta kawai sai naji jikinta da zafi, Ina Shirin yi Mata mgn naga Pappa ya fito rungume da wata mace a jikinsa yana shafata yana cewa “madam yau kinyi sugar dubu uku zan baki”

 

Mamaki ya kamani da naga ya sanya qafa ya hankade addana yace “shashasha da kin dauka ni dan iskane da zan tsaya Ina wahalar sallah azumi sannan insha wahala na tara dukiya ace nayi zakkah to bari kiji Hajar wannan addinin naku na wahalallu yayimin tsauri bazan iyaba Kuma giya da neman Mata yanzu na fara, Hajar bakida wani dadi ni’imarki Habeey ta kwashe da ganin wannan dundubusar yarinyar ruwazata tara bana wasa ba.
Amma dake abin naki son kaine baki bawa yayana ba sai kika bawa yar tsohon mijinki da mota ta niqeshi, to ko ruwana da aka diva aka wanke wannan yarinyar idan ta girma saita biyani da hannunta saboda ni ba bawan wani shege ko shigiya bane”

 

 

Nidai sakin baki nayi bata da ina gane ko kalma dayaba Ina kallonsu suka fice Addah ta dago ta kalleni tace “kije ki kwanta Habbatullah kada ki makara zuwa makaranta kinga gobe akwai tahfiz”
Banyi Mata musuba na miqe naje na kwanta amma zuciyata cunkushe da tunanin abubuwa da yawa, abin mamaki Dana tashi da safe banga alamun wata damuwa a fuskar Addah ba tanata aikinta na dauki tsintsiya nayi Mata shara nayi wanke wanke na taso Fatima da Idris nayi musu wanka naja hannunsu zamu tafi Tahfiz amma sai naji Pappa ya kirani da sunan dana tsana wato Anitah.
Babu yanda zanyi haka na juya na kalleshi yace “sakesu dan ubanki kedai da kika gaji wahala kije kiyi amma yayana bazasuyi wannan wahalar ba”

 

Tatar qullin kunun da Addah takeyi ta bari tace “wai da gaske kakeyi maigida kayi riddah?” Batare da tunanin komai ba yace “Ni dama ban musulumta ba balle nayi riddah sani nayi wannan daqiqin uban naki meci da buguzun bazai bani aurenki ba sai nayi masa basaja bakisan wani abuba yanzu haka church gudace a hannuna saboda haka Hellin Sunday Ritah da Jumson Yaya nane bana buqatar ki qara dangantasu da addininki”

 

Duk da ba komai nake fahimta ba amma kalaman na qarshe sunfi komai girgizani ina tsaye kamar dashe yazo ya janye qannen nawa ya mayar dasu ciki nikuma addah ta kalleni tace “jeki makarantarki kinji Habbatullah” hakanan natafi tahfiz din ni kadai.
Tundaga wannan ranar su Aisha suka daina zuwa makarantar islamiyya saida Adda ta koya musu, ana haka sai Dalson ya tsiro da wata tsiya wai lallai sai Addah ta rinq binsa church, itakuma tace Allah kasheta bazata ba nanfa dangataka ta qara tsami kullum sai Dalson yayiwa Addah dukan mutuwa sannan yaje ya shawo giyarsa yazo yayita sheqa Mata amai hakanan zata wanke kuma ya jibgeta.

 

 

Nikam dukan yana damuna amma ban isa na fadaba sai Addah tacemin Ina ruwana ai laifi takeyi masa shiyasa yake jibgarta, ana haka labari ya ishe liman na cewa Haroon yayi riddah ya koma kafircinsa.
Nan fa kakanmu yayo tattaki har zuwa garin Ganjuwa yazo domin qwatarwa Addah yancinta amma fir tace itafa a qyaleta da mijinta zata zauna dashi a haka saboda idan ta tafi bazai bar mata yayanta ba kuma tasan canza musu addini zaiyi.
Taheer duk yanda Liman zaiyi yayi amma Hajar taqi basa hadin kai har cewa yayi zai bata gidan zama anan cikin birnin gombe da jari me tsoka sannan zai shigo da hukuma ta qwatar mata yayanta amma taqi yarda wai ita idan ta rabu da Dalson mutuwa zatayi.

 

Wannan bacin ranne ya sanya Liman tattara kan zuri’arsa yace ya sallamawa Dalson Hajar ko mutuwa yayi bayason tazo kan gawarsa.
Tun daga wannan ranar komai ya qara lalace mana duk cikin yaran gidanmu mu biyar ni kadai nakeyin karatu shima wani Alh ne ya dauki nauyi na saboda nidin qawar yarsa ce Zainurah amma sauran qannena duk basa arabi basa boko sai tallan burkutu da Pappa yake dora musu sukai church.
Haka rayuwar tayita tafiya cikin qunci talauci da qangin rayuwa, a zahirance Pappa bayada mahaukacin talauci amma ya rantse daidai da ransa indai Addah batayi riddah ba to bazata qara samun tallafi daga gareshi ba itakuma tace ya riqe tallafinsa bata buqata.

 

Daqyar Addah tasamu ta dorani akan tarbiyyar islama saboda tanayi ne Pappa na warwarewa duk cikin yayan Addah ni da Aisha ne kawai mukebin addinin muslumci sai Ibrahim da naji lbrn shima ya musulumta yanzu.
Girma nakeyi sosai bana wasaba shekaruna goma sha uku duk wasu halittuna suka gama bayyana komai nawa na musamman ne, tun a lkcn samarin maza yayan masu halin garinmu suka rinqa kawomin caffa amma naqi domin zaman gidanmu ya dasamin tsoro da tsanar da namiji cikin zuciyata gani nakeyi duk wani namiji irin halin Pappa ne dashi sai gashi a hankali Taheer ka tabbatar min da zatona gsky ne ko babu bambamcin addini akwai zalumci tsakanin namiji da mace.

 

Komai ya fara lalacewa Pappa takai ta kawo an qwace church din dake hannunsa saboda neman matansa da Kuma lbrn da yajewa pastor din cewa baya kula da iyalinsa.
Itama burkutun aka daina siya ko mun fita da ita haka muke dawowa da ita nicema saboda kyawuna nake danyin ciniki, kawai sai ya yanke shawarar komawa facin motoci.
Bakin titi ya karbi hayar guri ya kama sanaarsa kullum zankai masa abinci zamu zauna muyita Hira dashi nikam Pappa baya nunamin wani abu na qyama komai zaice yata Anitah hakan yasa na saki jiki dashi, inda ya dauki buri ya dorawa kyauwuna har cewa yakeyi bazaiyimin aure ba saina tara masa dukiya.
Wata ranar juma’a an tashemu daga makaranta muna tafe nida Zainurah duk wata halitta ta jikina tana rangaji, munzo wuccewa ta wata majalissar matasa sai wani natashi da ake Kira Nafi’u Mai saa ya taso ya biyoni nikuma tsoronsa ma nakeyi saboda kisa ba wuya yakeyi masa ba a gabana wataran ya dabawa wani yaro wuqa.

 

Aikuwa na kwasa da gudu na shige rumfar Pappa lkcn wata Hajiya tana zaune yanayi mata facin mota yana ganina ya taso yace “ya akayi kike gudu” fadawa nayi jikinsa Ina haki ya rungume ni yana shafa bayana.
Saida yaga na nutsu sannan ya tambayeni menene, nan nake zayyane masa abinda ya faru, nanfah Pappa ya ringa fada itadai Hajiyan nan sai kallona takeyi har na juya zan fita ta kirani naje tace “ya sunanki?” A gajiye nace “Habbatullah” murmushi tayi ta dauko yan dari biyar guda biyu tabani tace nasai kayan kwalliya.
Nayi gdy na tafi inata murna yau Addata zatayi mana girki da nama saboda ni Allah yayini dason naci dadi a rayuwata banason qazamin abinci, ban dade da shiga gidaba Ina mayarwa da Addah abinda ya faru Pappa ya shigo afujajan yana qwalamin kira…….

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/23, 4:44 PM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

 

*_22/7/2020_*

 

_Page 15 shine last Free Page, ga wadanda suke buqatar jin qarshen wannan labari zasu biya kudinsu ta wadannan hanyoyin dake qasa single section da nake posting sau daya a rana 200 VIP da nake posting sau uku a rana 600_

 

 

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

 

*Episode 18*

 

A firgice na tashi na fito daga dakin kaina ko dankwali babu, Pappa ya figi hannuna yayi waje dani Allah bai bawa Addah ikon yin mgn ba muna fita naga Hajiyan nan ta dazu gabana ya fadi amma ban iya cewa komai ba.
Inaji sukayi yarensu na tangale tayi masa godiya ya dawo kusa dani nace “Pappa Ina zatakaini naji kana cewa sai kunyi waya?” Ranqwashi ya sakemin yace “kajini da shegiyar yarinya da idonta kamar dinya nunanna to unguwa zaki rakata maza shiga mota kuje ku dawo”
Zuciyata bata nutsu ba amma nasan inayin gardama akan Addah ta zai hucce hakanan na shiga ta kalleni tayi murmushi tace “talaucinku ya yanke Habeey daga yau kedai ki saki jiki duk abinda aka sanya ki kiyi”

 

Bance Mata qalaba har muka fita daga. Gombe muka shiga Bauchi inata bin hanya da kallo zuciyata babu dadi inata tunanin abincin da Addah takeyi mana shinkafa da miya da nama, saiji nayi tace.
“Taso ki fito munzo” zubawa gurin ido nayi wani makeken gdane me haduwar gaske, nidai a tsorace na fito na rinqa binta duk inda ta cire qafarta nan nake aza tawa har muka shiga tsakiyar gidan.
Nan na qara sarewa da wannan al’amari yan matane kamar ni da wadanda suka darani harma da wadanda suka haifeni birjir a gidan sunata harkokinsu, sunkai su ashirin sai sannu da zuwa sukeyi mata sunata bina da kallo.

 

Taheer tunda nake idan ka dauke ranar da naga Pappa ya fito rungume da Debora bantaba ganin mace da namiji manne da juna ba sai a gdan Hajiya Dala.
Wani daki ta bude ta juyo ta kalleni tace shigo kiyi wanka sai kici abinci” banyi Mata musuba na shiga dakin kawai sai naga wata mace da wani namiji yana kwance akanta babu komai a jikinsu sai wani dan mayani da suka rufe al’aurarsu dashi.
Nanfa jikina ya dauki rawa Hajiya tajani ta turani dakin tace “abinda akace kiyi daban abinda kikeyi daban, maza kiyi wanka kizo kici abinci in killaceki kiyi Kumari nafi samun babban kai wanda zanyiwa kyautar budurcinki”

 

Oho nikam dake sauna ce ban fahimci me kyautar budurcin take nufi ba naje nayi wankana bayan na gama qauyancina a bathroom din na fito na shafa mai tare da daukan wasu riga da wando da Hajiya Dala ta ajiyemin na sanya suka zauna das a jikina manyan mazaunai na suka baje a ciki da cikakken hips dina da idan ka kalleni ta baya zakace nayi 18 years nanko ko 14 ban cika ba.
Kama dogon gashina Dana gada gurin mahaifina nayi na daure na sakeshi a baya, ni kaina nasan nayi kyau abinka da dama kalar hutun, Hajiya ce ta bude qofar ta shigo ta tsaya ta zubamin ido tana kallon baiwar ubangiji na dago ta dagani da sauri tana juyawa dani tana cewa “wannan kayan bana yara bane Alh Jafaru zanyiwa surprise dake nasan zaiyi farin ciki”

 

Direwa nayi qasa nace “Hajiya waye Alh Jafaru?” Dariya tayi tace “zaki sanshi sani na gaske zaki samu kudi addanki zata daina dakau da surfau indai kika bashi hadin kai”
To banma fahimci hadin kan ba taja hanuna muka fito ta zaunar dani ta kawomin abinci me rai da lafiya ga wani farfesu a gefe sai tiriri yakeyi, habawa nanfa na bude ciki naci abinci nayi nak nayi gyatsa na tashi na wanke hannuna na dawo.
Tanata waya na zauna kusa da ita ta gama nace “ni me zanyi miki ne anan Pappa yace rakiya zanyo miki” murmushi tayi tace “banike yayi a matsayin hannun jari zan kaiki Saudia zakiyi Aikatau a gdan larabawa”

 

Gabana ya fadi nace “aikatau kuma addata kuma fah nikam bazani ba gaskiya bayan ance karuwanci akeyi acan din idan anje” dariya tayi tace “yaro man kaza to banda abinki dama zakiyi kyau a banza ne ai dama duk wata me kyau jari aka bata na yankar mazan zamani yarinya zan doraki a hanya tun anan Zaki fara samo mana manyan alhazai suna zazzage mana jaka tsumaki ma zanyi kinji Habeey wata shari’ar sai a lahira ayita”
A wannan ranar fah munkai ruwa rana da Hajiya Dala kafin ta samu kaina kuka na rinqayi Mata musamman da dare yayi lkcn kwanciya yayi naganni a cikin dandazon yan matan gdan tsumu sunata harkokinsu.

 

Ganin naqi sakin jikine yasa Hajiya jana dakinta tace na kwanta anan hakanan na kwanta Ina kuka har bacci ya daukeni.
Washegari Hajiya ta fice tabarni hannun wata amintacciyar yar dakinta Barira itama ta kula dani sosai saboda matsayin kadara nake a gurinsu, a gidan ba maza ba hatta mata idan suka kalleni sai sunce Masha Allah, amma ba u damar tabani saboda baqin kashedin da Hajiya tayi musu akaina.
Kwana na uku a gidan dole tasa na fara sakin jikina na zama yar gari nima kwaratan da suke shigowa gidan kowa idan ya qyalla ido yaganni sai yace da Hajiya shifa ni yakeso.

 

Ita kuma taqi tace badansu ta kawoni ba tafi tafiya na miqawa har nayi wata guda a gidsn kullum da tunanin Addah ta nake kwana nake tashi idan zanci abinci sai nayi tunanin ko me Addah taci idan ruwa zansha ma haka wai donma Hajiya Dala na jana a jiki.
Wata rana muna zaune duk matan gudan sun fita yawon ta zubar dinsu dagani sai Hajiya kawai mukaji an qwanqwasa qofa, kallona Hajiya tayi tacemin “jeki kiga waye” na miqe dagani sai wando bomshet da riga airmless na nufi qofar na budeta kawai sai naga wani babban mutum ya tsaya yana qaremin kallo sama da qasa nima Ina kallonsa nikam muninsa kawai nake kallo inda shikuma yakemin kallon sha’awa.

 

Kirana Hajiya tayi tace “me kike kallo ne zo ki shige daki ki kwanta dare yayi” tabe baki nayi a Raina nace Hajiya me kwashe² ko Ina ta kwaso wanna herro din amma a fili bance komai ba sai shigewa da nayi daki.
Ya hadiyi wani yawu tare da takowa ya zauna ta kalleshi tayi murmushi tace “Alh Jafaru me kala kala” shafa sanqonsa yayi yace “yunwa nakeji kibani abinci Dala wannan abincin da nagani da alamun zaiyi citta gashi da duminsa wani bai tababa ince?” Dariya tayi tace “daga ganin sarki fawa sai miya tayi zaqi Alh wannan power sitiyari ce ba kowanne kai zan bawa ba ta musamman ce” dariya yayi yace “wannan qaramar mgn ce nidai burina ace nine zan bude dal a leda don gaskiya wanda baya bare budurwa bai more black market ba”…….

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/24, 6:36 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

_Subscribe discount of payment_

*_22/7/2020_*

_Kamar yanda sanarwa ta fita a pages din da suka fita kafin wannan, littafin *DUBAI* ya koma na kudi  da sabon farashi VIP 1k    single 300_

_So abisa qorafe qorafen da na rinqa samu daga masoyana sunce kudin yayi musu tsada wannan dalilin yasa na rage kudin daga yanda na sanar a baya, VIP dana ambata masa 1k ya koma 600 single dana ambata 300 ya koma 200_

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

*Episode 19*

 

Ina shiga dakin na kwanta bansan meyene su Hajiya suka tattauna ba naji tana qwalamin kira na fito da sauri har ina tuntube tayimin murmushinta me sanya gabana faduwa tace “Habeey ki dauko mayafinki kizo Zaki raka Alh unguwa nasanki da gardama kamar burar tsumma to ki nutsu Alh baison gardama”
Idanuna ne ya ciko da qwallah tsoro ya kamani zuciyata ta fara hautsinawa, wata tsawa da Hajiya ta dakamin ita ta sanyani bin Alh Jafaru sumsum har jikin motarsa ya shiga nima na shiga Ina matsar hawayena.

 

Murmushi yayi yace “ Precious ki daina kuka na bawa Hajiya 500k kawai don tabani ke na jiyar dake dadi kema Kuma zan baki masu nauyi ke har gda zan baki kinji.
Batare Dana fahimta ba na daga masa kai yace “yawwa ko kefa” jan motar yayi ya fice daga harabar gdan ya nufi wani babban hotel a nan garin Bauchi, yana zuwa dake dan gdane a gurin suka bashi mukullin dakinsa ya dawo wace na fito mu shiga, a haukana gdane saboda tsoro bai bani damar qarewa sunan gurin kallo ba.

 

Aikuwa na fito daqyar cikina na murdawa saboda tsoro muka shiga ciki ya bude dakin ya shigar damu ya mayar da qofar ya kulle yace na zauna a kujerar.
Nidai a dofane na zauna ya bude wata qofa ya shiga bayan kamar wuccewar mintuna goma sai naji ya bude qofar ya fito na daga kaina na kalleshi.
Me zangani? Qato a tube dagashi sai gajeren wando tumbinsa kamar zai haihu ya nufoni na zabura na miqe tare da fasa qara, murmushi yayi yana shafa saitin dick dinsa yana matsoni har ya qureni ya hadani da bango ya matseni da qaton cikinsa ya dago kaina a hade bakina da nashi.

 

Saboda tsorro na rashin sabo bansan sanda na sulale na fadi qasa sumamma ba nan fah maimakon aji dadi sai aka bige da neman lfy ta.
Ina farfadowa naganni a jikinta saikuwa na zame na rushe da kuka jikina yana rawa nace “wayyohhh Addah don Allah kada kayimin fyade Addah mutuwa zatayi idan taji lbr dariya yayi yace “haba yarinya ba karuwanci kika fito bs har kikayi masauki a gdan dala saboda haka dole ki bada kaya yarinya ni bazakijamin asara ba”

 

 

Magiya na shiga yi masa daqyar na samu ya qyaleni akan zamu kwana haka amma da asuba dole na bashi nidai bance masa qalaba cikin hikima ta ubangiji da asubar sai na tashi da period.
Qwarai ransa ya baci harda dallamin mari Wai ai dama nasan zaizo shiyasa nace saida asuba tubewa yayi tik yana mulmula yar noqaqqiyar dick dinsa yana wani lumshe ido tare da fincikoni yace sai nasha masa yayi release.
Nikuma naqi jikina sai rawa yakeyi saboda tashin hankali bantaba ganin namiji atube b sai a wannan ranar, ganin dai duk ta inda zai samu kaina ya kasa sai ya tashi yasa kayansa yanata fada ya daukeni ya mayar dani gdan Hajiya dala.

 

_kayyy wlh wani arnen bacci nikeji_

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/24, 8:41 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

_Subscribe discount of payment_

*_21/7/2020_*

 

_Kamar yanda sanarwa ta fita a pages din da suka fita kafin wannan, littafin *DUBAI* ya koma na kudi da sabon farashi VIP 1k single 300_

_So abisa qorafe qorafen da na rinqa samu daga masoyana sunce kudin yayi musu tsada wannan dalilin yasa na rage kudin daga yanda na sanar a baya, VIP dana ambata masa 1k ya koma 600 single dana ambata 300 ya koma 200_

 

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

 

*Episode 20*

 

Bantaba bawa Hajiya haushi irin na ranar nan ba fada kamar ta rufeni da duka, tundaga wanna ranar na daina samun wata kulawa a hannun hajiya.
Cikin ikon Allah bangama wannan period dinba aka gamayi mana komai na tafiya Saudi, nidai kowa yana murna Amma bandani saboda ko mgnr akayimin ban sanin sanda hawaye ke fita a idona, hakanan muka shirya aka kaimu Abuja mukayi fingering a daren jirginmu ya daga zuwa qasa me tsarki inda nidai nace ta zama qasar shagalallu.

 

____________Tundaga airport na fara ganin wasu baqin al’adu haka Hajiya ta debemu zuwa wata unguwa sunace Mata Hausawi, muna shiga cikina ya fara ciwo saboda komai juyamin yakeyi zuciyata na barota a gombe gurin Addahna.
Wani bangare kuma inajin tsanar Pappa saboda wannan hanyar lalacewar daya dorani akai Ina ganin kowa da mukazo dashi Hajiya tasasu sukayi wanka suka cakare da kwalliya suka qyafe.
Maza naga sunata shigowa suna daukarsu suna tafiya dasu duk Wanda yazo sai ya nuna interested dinsa akaina amma sai Hajiya tayi masa magana da larabcin da banajin ko sannu a cikinsa sai naga sun tafi haka aka watse aka barni dagani sai Hajiya sai Wata yarinya wacce da kadan tafini mai suna mansura.

 

Kwananmu biyar Hajiya tasa ana koya mana yan qananun kalmomi da zamuke amfani dasu sannan akazo aka daukemu kowacce aka kaita gidan aikinta ita mansura tayi saa aka kaita gdan wata balarabiya da mijinta da danta daya.
Nikuwa dake nazo a rashin saa sai aka kaini gdan maza, eh gdan maza mana dattijuwa ce matar gdan bamata da isasshiyar lfy sai yaranta maza uku Muhammad me 31 year Abdullah me 29 year sai Muheed me 27.
Kuma dukkansu suna gdan, hakanan aka bani daki komai na alatun rayuwa akwai a ciki sannan aka lissafamin ayyukana ban wani girgiza da ayyukan ba tunda dama dan talakan 9ja ya saba da wuya.

 

Na kama aikina ka’in da na’in nice shara mopping nice komai na gdan, hatta kulada tsohuwar gidan nice nakeyi Abdullah da Muheed sarakan yawo basu cika zama ba shikam Muhammad kullum muta tare a gda abubuwa da yawa idan nayi ba daidai ba shine yake gyara min.
Inajin dadin zamansa duk da ba wata mu’amala ce tsakaninmu ba amma baya qyarata kamar yanda Abdullah yakeyi, haka har na cinye wata guda abinka da canjin cima na qara wata mahaukaciyar cika choco din fatata ta murje nayi wani sihirtaccen kyau amma duk da taimakon Muhammad saboda shine yake jiqani da kayan kwalliya.

 

Akwai wata Mata yar Niger dana tarar a gdan tana zaune da mijinta mijinta driver ne ita kuma wanki takeyi da wasu ayyukan, wata rana Ladi ta sameni a kitchen ina hada musu gahwa Muhammad yana tsaye akaina yana tsaye akaina yana qaremin kallo banyi aune ba saijin hannunsa nayi a tsakiyar kaina na dago da sauri kawai sai naji yasa hannunsa ya saqalo weast dina ya hadani da jikinsa yana sauke wani numfashi.
Qwacewa nayi da sauri dake yanajin turanci nace masa “meye hakan?” Cikin kidima nayi mgnr, shima a kidimen ya matso kusa dani yasa hannunsa ya riqoni yace “babu komi ki tsaya kiji wani abu zan koya miki…”

 

Shigowar ladi yasashi saurin janyewa yace “ki kawomin dakina” tsayawa tayi tana kallona ashe duk taga abinda ya faru ta matso ta dafa kaina tayi murmushi tace “kadan ma kika soma gani cikin halayyar yaran gdan nan danma Allah bai hada jininki da Abdullah ba da tuni ya qaddamar miki idan kinqi kuma su azabtar dake da duk wani nau’i na azaba, Habeey wannan shine dalilin da yake korar duk wata yar aiki da zaa kawo gidannan, hatta tsohuwa basu qyale ba mayar dake zasuyi kamar qwallo tsakaninsu wannan ya buga wancan ya buga”

 

Tsoro ne ya kamani jikina ya soma rawa tayi murmushi tace “a qasar nan gida daidai ne zakije baki tarar da wannan matsalar ba garama nan mazane zasu nemeki wani gdan idan kinje matar gdan ce zata rinqa nemanki”
Nidai dake ba ma’abociyar tambaya bace ban tambayeta kamar ya matar gda ta nemeni ina mace tana mace ba, haka ta rinqa yimin bayanin yanda zan Kare kaina nayi mata godiya ta tayi abinda zatayi ta tafi Ashe yanzu wasan ya fara.
Tun daga wannan rana abubuwa suka rinqa lalacewa kullum tarko Muhammad yake danamin nikuma Ina zillewa takai ko dakinsa na daina zuwa na gyara sai naga fitarsa a mota.

 

 

Wata rana bana mantawa ina sama ina leqen waje naga tashin motarsa a tunanina shine ashe bashi bani Muheed ne, sakkowa nayi da sauri na na shiga dakina na dauki doguwar rigata na dora a saman qananan kayan jikina kasancewar wandon jikina three quarter ne.
Rolling nayi na fita na nufi dakin nasa na cire rigar na soma gyarawa Ina mitar qazantarsu komai su se anyi musu hatta takardunsu sun iya hargitsawa amma basu iya gyarawa ba, ashe yana corner yaji shigowata bai shigo ba Saida na gama gyara dakin tsaf na juya na shiga bathroom din Ina wankewa naji an taba qofar dakin na zabura na miqe da sauri nayo waje.

 

 

Yana tsaye jikin qofa da cup a hannunsa, babu ko riga a jikinsa sai boxes gashin jikinsa lufluf yayi mugun tsoratani jikinsa kamar na akuya ko Ina gashine.
Yayi murmushi tare da dannawa qofar pin ya fara takowa gabana yanayimin wani kallo kamar na maita, nikuma inaja da baya bakina yana rawa, haka muka rinqa zagaya dakin dashi har ya gaji ya cillar da cup din hanunsa ya tarwatse yakaimin wata cafka data kusa sanya numfashinsa daukewa ya mannani da qirjinsa yana wani sauke numfashi tare da kiran sunana da wata wahalalliyar murya.

 

Ban iya amsa masa ba saboda tsoron daya cikamin ciki na yanda jikinsa yake mazari kuma naji wani abu a cikin wandonsa yana tabani, na janye da sauri gabana na tsananta faduwa nayi qasa alamun roqo nace “kada ka ketamin haddi don Allah Muhammad…” Sunkuyawa shima yayi ya dora hannunsa a bakina yace “zan ninka miki albashinki sau uku daga dubu dari da hamsin zai koma dubu dari biyar zan rinqa fita dake club club kina ganin rawa sannan idan zanje qatar zan tafi dake, ki bani dama muyi sau daya kullum zakiji dadi” girgiza kai nayi nace “aa haram…” Bangama hade labbana ba kawai naji hannunsa saman qirjina ya damqa da qarfi ya saki wani ihu yana fadin “Kalas Habeey kalas”…………

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*

 

[7/25, 8:06 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

_Subscribe discount of payment_

*_25/7/2020_*

 

_Kamar yanda sanarwa ta fita a pages din da suka fita kafin wannan, littafin *DUBAI* ya koma na kudi da sabon farashi VIP 1k single 300_

_So abisa qorafe qorafen da na rinqa samu daga masoyana sunce kudin yayi musu tsada wannan dalilin yasa na rage kudin daga yanda na sanar a baya, VIP dana ambata masa 1k ya koma 600 single dana ambata 300 ya koma 200_

 

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

 

*Episode 21*

 

Ture hannunsa nayi jikina na bari na miqe zan gudu ya shatalo qafata na fadi timm akan tiles ya miqe da sauri yabini ya danne ya hade bakina da nasa ya zura harshensa cikin bakina sosai.
Hakanne ya bani damar gasawa harshensa cizo ya sakeni da sauri tare da sake cafkar nonona yana wani irin abu ya keta rigata ya fito da breast dina ya fara wasa dasu yanajan wata ajiyar zuciya nikam banda aikin kuka babu abinda nakeyi inaji ina gani ya rabani da komai na jikina ya dora bakinsa akan nonona naji wani azabbaben zafi ya ratsa jikina.
Kuka nakeyi haqorana suna rawa Ina keta gumi shikuma yana qara susucewa, nidai ban sake gane komai ba sai farkawa nayi naganni a dakina sharkaf da ruwa.

 

Nono na sunyimin nauyi dukkan jikina ciwo yakeyi na yunqura na miqe tunanina kawai Muhammad ya rabani da faharin kowacce budurwa ya ketamin alfamata ya shigeni.
Amma sabanin hakan sai naji banajin wani ciwo a gurin, duk da yanayin da nake ciki saida nayi tsallen murna na godewa ubangiji na, shiga nayi nayi wanka a gurin wankan ne na rinqa qarewa gabana kallo inajin zafi kadan kadan a samansa amma ba sosai ba haka nayi sallar la’asar.
Tun daga wannan ranar Muhammad ya kafamin qahon zuqa kullum sai yasan yanda yayi yaga mun hadu ni kuma Ina dojewa hakan saboda nasan faruwar hakan bazai haifarmin da da me idoba.

 

Lkc naja zamana a gdan yana qara quntata takai tsakanin mazan gdan kowa carafke yakeyi dani kuma duk Wanda na fada hannunsa banasha ta dadi har garama Muhammad shi zaibini a hankali shikuwa Abdullah har dukana yakeyi saboda izzarsa ta masifa yanason ya lalatani amma sai yace saidai na cire kayana ni nazo na hau samansa nayi masa wasa nikuma nayita kuka shikuma ya zage qwanji ya jibgeni son ransa.
Lamari fa ya qara tsamari takai ko abinci bana iyaci ta kwanciyar hankali duk na lalace nayi duhu duk da jin dadin da ake nunamin ga kudi kowa yanaso na fansar masa da darajata yabani nikuma naqi.

 

Ladi naje Ina kuka nake fada Mata irin dukan da Abdullah da Muheed sukeyimin idan sun nemeni baqi yarda, nan take cemin ai na godewa Allah Muntaz bayanan da shine da tuni kota qarfi ya ketani ya shigeni kuma ya kusa dawowa daga Qatar.
Nanfah hankalina ya tashi ganin haka tacemin zata taimakeni na gudu Amma sai nabata Riyad hamsin, ita kadai na mallaka ciki da wajen Saudi saboda kudin aikina Pappa ake aikawa ita dinma Muhammad ne ya bani ranar da ya kusa yimin fyade shine naketa ajiyar ta.
Ita naje na dauko nakai mata tace to naje na dauke gold dina da sukayimin kyautarsa da wayata da duk wani abu da yake me muhimmanci a gareni amma banda kaya na hada komai nawa na tsaya a saman bene zanga me mota yazo yayi parking saina sauko na fita.

 

Haka kuwa akayi kasancewar duk mazan gdan basanan ban samu matsala ba naje nayi yanda tace gold dina na dauka nasa a wuyana nasa zobban su kadai na tsira dasu a wata bakwai dinnan.
Saman na hau na tsaya kamar yanda tace, ranar ko abinci ban iyaci ba saboda zaquwa nikam har na fidda rai sai naga wata baqar mota tazo ta tsaya ns kuwa sauko da shara a hannu na kamar zanje zubar da ita tsohuwar tana zaune a parlour nayi Mata sannu na wucceta na fice na zuba sharar a mazubinta.

 

 

Fita nayi na kalli gabas yamma kudu arewa nayi wuf na fada motar tare da daure fuskata da niqaf kamar yanda aka umarceni saida na nutsu sannan na fahimci ashe bani kadai bace a motar wata matashiyar budurwa ce fara sai kallona takeyi nima Ina kallonta har mukaje inda zamuje ya tsaya yace “to ku fita kada kujamin matsala” kamo hannuna tayi muks fito tana riqe da hannu na har muka shiga wani gida dukkanmu a tsorace muke muna shiga saiga driven ya shigo shima.
Wani Alh ne zaune saman kujera muka zauna a gabansa yace mu cire niqaf dinmu wannan da muke tare ta cire ya jima yana kallonta yana lasar lebe ita kuma tana wata karairaya sannan yace nima sai na cire nawa.

 

 

A tsorace na cire aikuwa dagashi har driven sai naga sun zaburo sun subamin ido nayi qasa da idona da yake kashewa maza jiki, sun jima suna kallona suna koda kyawun halitta ta wai a hakama don cikin doguwar riga nake me kamar hijjab, Alh ne yace “haba yarinya ai kin auna arziqi ma da kika tsallake matakin farko da sauran darajarki Amma fah anan ba lallai ki tsallake ba Zaku zauna anan har a samu aiki.
Turo baki wannan budurwar tayi tace “gsky Alh na gaji da yawon gidan aiki suyita qwaqule mutum wannan gidan dana baro me gidan har ciki yayimin fah ga rashin mutunci ni kawai ka yankamin lasisi na shiga na fantsama duniya naga me take cewa”

 

Dariya Alh yayi yace “kin nemawa kanki mafita yanzu dama nan da sati biyu jirgin Dubai zai daga sai ki shiga sahu, wani ihu ta saki ta rungumeni nikam kallonsu kawai nakeyi.
Zamanmu a gdan Alh Yunusa gwanin dadi da farko ya rinqa kawomin maza yan duniya amma Dana nuna masa bana raayi sai ya qyaleni ina kallo zaazo a dauki Aysher bazata dawo ba sai safiya ban taba damuwa ba har sati biyun ta cika ya kawo mana Visa biyu yace “abinda yasa kema Habeey na yanke shawarar na kaiki Dubai saboda can Commercial City ne ko wacce irin sana’a kika zaba zaki siyar Visar Shekara uku akayi muku zaku biyani a cikin shekara daya ke na zaba miki gdan aiki Koda yake tare xan hadaku da Aysher a hankali kema saiki waye”

 

Hakanan muka sake lulawa sai gamu a *U.A.E* wato *United Arab Emirates* *DUBAI* qasar data zama mafarin mummunar qaddararta dazan mutu da tabonta qasar dana hadu da mutane ma bambamta qasar dana hadu da abubuwa masu taba zuciya da gigita tunani.
Wasan ya farane daga ranar da muka isa gidan aikinmu babban gidane me bangarori daban daban cikin saa sai aka kaimu bangare daya nida Aysher ita tana kula da yaran gdan guda biyu ni kuma matar gdan ta bani aiki mafi wahala wato kula da gyaran bangaren mijinta dana qanin mijinta.
Muka fara aiki ka’in da na’in hanasa wasa a lamurana Taheer, kasan meye illa ta? Kyau Taheer mutane da yawa sunason kyau amma ni nawa saiya zamemin masifa kuma gudumar tarwatsa rayuwata kaico da kyauwu irin nawa me daukar hankalin maza Taheer kullum inajin dama Allah yayini a cikin jinsi mafi muni qila dana tsira daga rudin zuciya da rudaddu kuma shagalallun mutane………

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/25, 1:55 PM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

_Subscribe discount of payment_

*_25/7/2020_*

 

_Kamar yanda sanarwa ta fita a pages din da suka fita kafin wannan, littafin *DUBAI* ya koma na kudi da sabon farashi VIP 1k single 300_

_So abisa qorafe qorafen da na rinqa samu daga masoyana sunce kudin yayi musu tsada wannan dalilin yasa na rage kudin daga yanda na sanar a baya, VIP dana ambata masa 1k ya koma 600 single dana ambata 300 ya koma 200_

 

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura avidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

 

*Episode 22*

 

Farko zaman namu kamar zaiyi dadi, dawowar Nazan gdan shine mafarin warwarar duk wani jin dadina.
A Scortland yake karatu shiyasa baya dawowa sai shekara shekara, zuwanmu gdan yayi daidai da lkcn dawowarsa, satinmu biyu a gdan ya dawo, sunata rungume rungumensu nikuma inata kallonsu, saida suka nutsa ya shiga bangarensa matar gdan tace nabisa da kayansa.
Hakanan na dauki kayan zuciyata tana rayamin abinda ya faru Dani a Saudi zai iya sake faruwa dani, hakadai na daure na isa bakin qofar na taba qararrawar batare da batamin lkc ba yace na shigo.

 

Na bude qofar na shiga na ajiye kayan tare da juyawa zan tafi kadai naji ya riqoni ta baya, na tsaya da sauri ya zagayo gabana yace “barakillah” tare da sakeni ya nufi bathroom dake ya iya turanci sosai yacemin na fito masa da kayan da zaisa.
Hakan na fito masa da kaya na koma na zauna babu kunya ya cire towel din jikinsa ya tsaya tik a gaban mirror nikuma na rintse idona gabana na bugawa da qarfi tunda nake a duniya bantaba karo da mara kunya irin Nazan ba.
Banyi aune ba saiji nayi ya riqo hannuna yace “ki shafamin cream” wata muguwar faduwar gaba ce da bantabajin irinta ba ta dirarmin a Raina nace wannan yafi kowa ma dama na sani zamana nayi a Saudi.

 

Sake shigewa jikina yayi yana furzar da numfashi ya damqo hannu na ya dora saman duwawunsa yace “ahhhhh” tare da matseni a jikinsa ya bude idonsa akan fuskata dake malalar da hawaye yace “bana sha’awar mace nafi sha’awar namiji amma naji zan iya tarayyah dake”
Janye hannuna nayi ya sake kamawa ya matsamin man a hannu na yace “bana yiwa mutum dole ki yarda ki bani komai nima zan baki komai kinji” karkada masa Kai nayi hakan ya bashi haushi ya tureni na fadi ya fara shafa mansa bayan ya gama ya kalleni yace na fice masa.
Ficewa nayi na nufi dakinmu Ina shiga na tarar da Aysher tana shiryawa dake ita dama bata kwana a gdan nace “don Allah Aysher ki zauna ni tsoro nakeji shima wannan Nazan din dan iskane”

 

Dariya sosai Aysher tayi tace “har yanzu da sauranki nikam yau idan na tafi ma bazan dawo ba dan wani Dan majalissar tarayyah na saqalo baki ganshi ba kyakkyawa, yamace zai kamamin hotel.
Riqeta nayi nace “aa kada ki yarda cutarki zaiyi nikam ko shekaran jiya da mukayi waya da Addata tace kada na kuskura na bawa namiji kaina don kudi nayi iyakar yina wajen Kare kaina”
Dariya Aysher take yimin Saida na rufe bakina tace “ashe kuwa kina ruwa yarinya wlh garama kiyi ki samu kudinki ki biya buqatun rayuwarki saboda anan dai a Dubai bazaki tsira ba Habeey duk wacce kikaga ta zama karuwa baso take ba wata qaddararta ce haka wata son zuciya wata kuma sanadin talauci”

 

Zama nayi inata saqawa da warwarewa bangarorin zuciyata suna fadamin tunda nan ba masu sa ido bane nabi Aysher mana mu tafi in yaso na nemi wani abunyin acan, jikina da kwanyata basu bani qwarin gwiwa ba saboda haka na kwanta naja bargo saboda ciwon da kaina yake yimin na kwanta ta gama shirinta ta fice daga gdan nikuma zazzabi me zafi ya rufeni.
Inanan kwance har dare ya raba inata juyi bacci yaqi zuwarmin sai haki nakeyi dake dama tun Ina qarama inada ciwon sarqewar numfashi wato Athmer, ji nayi an bude dakin an shigo so ban wani damu ba saboda wani lkcn matar gdan tana shigowa.

 

Jin an mayar da qofar an rufene yasani bude idona da sauri amma duhu bai bani damar ganin waye ba jinayi ana lalubata nayi saurin yunqurawa zan miqe ya riqemin breast dina daya.
Wata azaba ta ratsani na saki qara yayi saurin kifowa jikina tare da qara damqe nonona nikuwa azaba sai ratsani takeyi Ina dukansa ta ko Ina har yayi nasarar rabani da kayana shima ya cire nasa ya fara qoqarin budani ya shigeni ta qarfin tsiya.
Ihuna ne ya janyo hankalin me gidan ya nufo dakin da sauri ya bude ya shigo tare da haskemu da fitila hakan yasa Nazan sakina na miqe da gudu babu komai a jikina na nufi inda me gdan yake a guje na riqeshi Ina kuka.

 

Tureni yayi ya dauki wani mayafi ya yafamin ya fara yiwa Nazan fada nanfa suka rinqa hayaniyarsu nidai Allah ya bani saa na zura rigata ko bra babu na samu na silale na tafi wani bangare a bayan gdan.
Anan na qarasa kwana da safe na shiga gdan nayi ayyukana me gdan ta kirani ta bani kudi tace naje nayo mata cefane naje nayo na dawo na kwanta har yanzu banida lfy.
Ina kwance wayata ta fara ring na daukota gabana na faduwa na daga muryar Pappa naji yace.
“sai ayita kiran wayarki baki dagawa to ki turo da kudi uwarki tana fama da hawan jini da ciwon qoda ance maganinta kadai na farko dubu dari biyu da ashirin nikuwa a halin yanzu ko naira dari biyu da hamsin banida ita”

 

Duk da ciwon qirjin dake damuna Saida na zabura na miqe saboda Addah tanada muhimmanci a rayuwata banason rasa Addah nace.
“Nashiga ukuna Pappa Ina kudin da nake turo maka a siya Mata maganin mana a ciki abar ginin tunda ba dole bane…” Tsawa ya dakamin yace “kaji shashasha wanne gini duk tabi takan kudin ta tumurmushe har wani farfesu takeyi ita yarta tana qasar waje”
Nasani kwarai sharrinsa ne saboda haka nace “wlh Pappa banida ko dubu hamsin watana biyu da fara aiki kuma Alh Yunusa nake biya kudinsa tukunna amma ka ranta in yaso saina nema na turo maka”

 

Fada ya rufeni dashi kamar zai ari baki yana cewa “Ke komai naki babu albarka a cikinsa kin tsaya biyewa uwarki kinje inda arziki yake kin kasa diba waike tsoron Allah, meye amfanin kyawunki meye amfanin quruciyarki da bazata iya yimiki maganin matsalarki ba, nan Alh Yunusa ya kirani yake fadamin manyan mutane ne idan sukaga hotonki sukeson harka dake amma dake jinin Hajar ne ns tsiya ke yawo a jikinki kinqi basu hadin kai.
To nidai babu abinda ya dameni uwarki ce ba uwataba nanda awa ashirin da hudu idan baki samu kudin nan kin turoba labari zai iya canzawa matsiyaciya kawai”…………..

 

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/25, 8:27 PM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*PAID BOOK*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

*_6/7/2020_*

_Kamar yanda duk Wanda yaga status dina na yau ya sani cewa, littafin *DUBAI* ya koma na kudi  da sabon farashi VIP 1k  30 people’s kawai nakeso single 300_

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura evidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

 

*Episode 23*

 

Wannan kalma ta matsiyaciya tanayimin ciwo musamman idan Pappa ya dangantata da Addana, wannan rana ban iya hassala komai ba saboda damuwa da tashin hankalin da nake ciki.
Idan na tuna Addana tanacan babu lfy Kuma babu kudin da zaa siya Mata magani sai naji hawaye yana shararomin qannena da ya kasance Addah ce kawai gatansu suna fadomin kukana yana qara tsananta.
Qarfin hali nayi na tashi naje gurin madam dita na tsugunna Ina kuka ta kalleni tare da tambayata matsalata, yanda tayimin mgnr ya sanyaya zuciyata na karkace na zayyane Mata damuwata ta nuna alhininta sosai.

 

Nan na dada Mata alfarmar da nake nema ta albashina na wata uku zan tura a nemawa mahaifiyar tawa magani, jummm tayi na dan lkc sannan ta dago ta fara yimin dogon larabci wanda bashi nake buqata ba sannan tacemin ita yanzu bazata iya bani kudi ba saboda Nigery sun damfareta da yawa.
Haka na miqe jikina babu qwari na koma daki na dasa sabon kuka ganin kukan bazaikai min ba na tuna shawarar da Addah take bani kullum idan na fada Mata cewa banason zaman qasashen nan matsayin bauta.
Miqewa nayi nayi alwala nayi sallah raka’a biyu na dauki qur’ani Ina karantawa inajin wani sanyi yana zagaya zuciyata a hankali na miqe na dauko wayata da taketa ring.

 

Nandanan annurin fuskata na halitta ya dauke na danna wayar na kara a kunne na baiko amsa sallamata ba yace “sunce nanda awa goma sha shida zata iya mutuwa kudin ma ya qaru daga dari biyu da ashirin ya koma dari uku da hamsin saboda harda aikin tsiron mahaifa zaayi Mata”
Qitt ya yanke wayarsa na zubd saman carpet din Ina furta innanillahi wa Innah ilaihirraji’un hawayen ma ya tsaya ya daina zuba a idanuna sai tafasar zuci kawai wani tuquqi yana tasomin daga qasan maqoshina wanda nakejin kamar zai fito da raina.
Inanan zaune cikin tunanin rashin makoma wayata ta soma Ring kamar bazan dagaba nadaiyi qarfin halin tashi zaune na dauko wayar number Aysher ce na sauke ajiyar zuciya tare da karawa nace “Aysher Ina cikin matsala”

 

Salati tayi tace “badai fyade Nazan yayi miki ba ko?” Numfashi na sauke nace “wlh da zaiyimin ya bani abinda nake buqata yanzu da zan bashi Aysher Addana zata mutu saboda rashin kulawar Pappa duk kudin da nake turawa ya cinye yanzu kudin magani ya gagaremu”
Ajiyar zuciya Aysher tayi tace “kema kinada matsala Habeey kinada hanyar da zaki samu duk abinda kike buqata amma kin matse abu a cikin cinya yanzu dai ba wannan ba kizo muje Beachwood Jabir ne yayi baqo dan governor Usman Waziri ne na Bauchi Amininsa yazo shine zamuje taronsa”

 

Numfashi na sauke nace “nidai inajin tsoro Aysher….” Katseni tayi da cewa wannan itace kawai mafitarki kiyi ki shirya ki fito yanzun zamuzo”
Kashe wayar mukayi a tare na sake zaman dirshan har zuwa wani dogon lkc wayata ta qara dokawa na daga tace “na dauka zamu tarar dake a waje” miqewa nayi na dauki doguwar rigata na saka na fito a salube na dauki wayata da jakata da wasu cikin kayana.
Da nasan inaso saboda na riga na zabi duk abinda qaddara tazomin dashi yau duk abinda zai faru saidai ya faru amma nima na gama zaman gdan aiki zaman hantara da gyara da wulaqanci, a wannan rana na haqiqancewa kaina cewa a yau duk wanda ya nemi wani abu a gurina saina bashi indai Addata zata tashi taci gaba da rayuwa a doron duniya.

 

Madam dita tana sama na fito naci karo da Nazan yana saukowa yana ganina ya nufoni da sauri yana fadin “Habeebaty Ina zaki?” Bai samu ko kallon tsiya a gurina ba balle na arziqi na qetareshi na wucce na fito harabar gidan Ina fitowa na hango wata zundumemiyar mota me numfashi a gabana na.
Isa nayi gaban motar Aysher ta budemin na kalleta tayimin murmushi tare da rungumeni tace “wow! Habeey ke kadara ce me tsada” yaqe nayi na shiga bayan motar saurayin Aysher Jabir sai kallona yakeyi nace masa “sannu” daqyar ya iya amsawa idonsa na kaina Aysher tace “ya kaga babyn na fada maka babban kayane ba matar talaka bace”

 

Ajiyar numfashi yayi yace “muje dai tukunna inajin tsoron jizgin Taheer duk yanda kike tunanin mutum me izza Taheer ya wucce nan sannan shi a tsarinsa baya bare budurwa fah.
Gabana dokawa yakeyi saboda jin hirar tasu da nakeyi duk akaina ne, haka har muka isa airport sunata hirarsu duk akan abokin nasa nidai bana sanya musu baki saboda ni ba ma’abociyar shiga abinda babu ruwana bace.
Mun dan jima a airport din kafin fasinjan su fara fitowa na zuba musu ido Ina kallonsu har suka kusa qarewa sannan naga wani matashin Saurayi me cikar zatin halitta Gant kyakkyawa wankan tarwada ya fara saukowa riqe da yar qaramar akwatu a hannunsa, zuba masa ido nayi Ina kallonsa shima idonsa akaina yake duk da bana fahimtar hakan saboda baqin glass din idanunsa.

 

Jabir naga ya nufeshi da sauri sun rungume juna tare dayin kissing kuncin junansu sukayiwa juna murmushi Aysher ta miqa hannu domin karbar jakar hannunsa amma saiya janye tare da daga mata hannu alamar jinjina ya miqawa Jabir ya karba sannan suka iso gurin motar nidai inata kallonsu cike da sha’awa da Kuma faduwar gaban dana rasa dalilinta.
Bude masa gaban motar Jabir yayi ya shiga sannan shima ya shiga Aysher ta tabani nayi firgigit daga duniyar tunanin dana lula daidai lkcn da wayata ta dauki ruri muka shiga motar lkc daya da Aysher sannan na dannan pick na fara mgn da cewa “Pappa meye kuma ya faru?” Katseni yayi da cewa “saura awa shidda uwarki ta karci qasa bisa sakacinki idan ta mutu kece da asara sannan tace na sanar dake indai baki samo kudin da kika ceto rayuwarta ba cikin sa’o’innan da suka rage nononta da kikasha bata yafe miki ba………..

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍️*
[7/26, 10:47 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*PAID BOOK*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

_Don Allah idan kinsan baki biya ba kada ki karanta VIP 600 single 300_

_Idan kinada interested zaki iya biyan kudinki ta wadannan hanyoyin_

_Account number_
👇🏻
_0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number a WhatsApp_
👇🏻
_09013718241_

_Saiki tura evidance of payment dinki ta wannan number_
👇🏻
_09013718241_

 

*Episode 24*

Wani mugun shock naji tare da zuba sun fara ketomin a hankali nake furta Allahummah la sahla….” Har zuwa qarshenta ni kadai nasan irin zugin zucin da nake fuskanta a daidai wannan lkcn.
Rintse idona nayi na dora kaina saman bayan kujerar inajin wani zazzabi me dafa qashi yana saukomin bansan ina muka nufaba Saida aka tsaya suka fita gabadayansu wannan baqon ya cire glass din idonsa ya sauke qananun lumsassun idanunsa akaina kamar me nazarin wani abu game dani.
Aysher ce ta janyoni tace “tashi muje muci abinci mu wucce gda naga kamar na takura miki ko?” Hadiye wani Abu nayi me nauyi sannan na zuro kyakkyawar qafata qasa na sauketa na miqe baqon ya bini da kallo tun daga sama har qasa.

 

Ya girgiza kai kawai yayi gaba Jabir yabi bayansa muma muka rufa musu baya sun danyi gaishe gaishensu nidai ko kalma daya bata shiga tsakaninmu dashi ba har muka isa gurin cin abincin.
Sukayo order kowa ya zabi abinda yakeso ni kuwa lkcn da aka miqomin menu din girgiza kai nayi kawai na kalli Aysher hawayen da naketa qoqarin shanyewa suka zubomin karaf idanuna ya fada cikin na baqon ya lumshe idonsa tare da sake budewa a kaina muka sake hada ido.
Qasa nayi da kaina saboda wani yanayi da nakeji game da baqon, Aysher ce tayimin teak na abincin da zanci aka kawomin kowa yanacin abincinsa nikam juya cokali kawai nakeyi lkc zuwa lkc ina share hawayen idona da banason a fahimta.

 

Jabir ne da Aysher suke sakoni cikin hirarsu nidai saidai na kallesu kawai nayi yaqe, suna hirarne su biyu baqon hankalinsa na kaina nikuma hankalina yana 9ja.
Miqewa nayi na canza guri saboda hayaniyar tasu ciwon kai take sanyani, zama nayi na hade kaina da table din ina rera kukana me tsuma zuciya, bansan sanda suka gama ba saiji nayi an tabani ta baya na juyo a hankali sai naga baqon nan ne na Jabir na janye a hankali tare da saurin share hawayena na dauki jakata nace.
“bam…bansan kun gama ba muje”
Bai tafi ba kuma bai matsa ya bani hanya ba saima qoqarin riqo hannuna da yakeyi Ina janyewa a hankali ya matso gabana qamshin turarensa ya daki zuciyata sosai, kamoni yayi ya zaunar dani a kujerar dake bayana shima ya zauna idanunsa na kaina musamman qirjina.

 

Motsa bakinsa yayi a hankali yace “Aysher da Jabir sun fadamin natsalarki na tausaya miki sosai amma wannan ba wani abin damuwa bane kawai Ina ganin kizo muje gdana ki tayani rayuwa na sati daya in kin yarda ki bani account details na babanki na tura masa kudin”
Wannan shine qara qara qaqa, jikina yayi mugun sanyi zuciyata ta karye wasu hawaye hade da ajiyar zuciya suka qwacemin a tare na bude idona akan fuskarsa da take daure tamau kamar baya dariya yace.
“Aa kinga ba doke fah zanyi miki ba saboda sana’arki ce danma kin samu na taya shine zaki kama yimin kuka, baiwar Allah riqe kayanki wannan abu da yawa a gari irinku suna da yawa yanzun ma idan naga dama sai a nemomin wasu kawai dan kin dan burgeni ne shigasa ma naso hada alaqa dake”

 

Miqewa yayi ya juya zai tafi nayi saurin riqe hannunsa cikin sallamawa komai nace “kayi hqr don Allah na gde na yarda wlh hakanma ka taimakeni…”
Yanda nake kukanne yasashi sake zama yace “banason kuka Babe kin kawo motion an karba so yakamata ki fara riritani tun yanzu” qasa nayi da kaina cikin alamun kunya yayi murmushin daya sanyani dagowa ya dagamin gira yacemin “inason karuwa me kunya” wannan kalma ta ragargaji lakar jikina.
Amma banida yanda zanyi hakanan na hadiye damuwata ya matso ya saita bakina da nasa ya saukemin wani hot kiss daya taba jijiyoyin jikina, matsowa yayi ya dagoni yace “ina kikeson muje mu kwana a matse nake wlh”

 

Numfashi na furzar me cike da tsoro nace “ho..tel” mamaki ne ya kamashi na yanda yaji muryata tana rawa baidai ce komai ba ya miqe ya dagoni ya hadani da jikinsa yace “lkc na qara tafiya nasan yanzu baifi awa biyar ya ragewa mahaifiyarki ba”
A haka muka tafi nidai gani nake kamar kowa kallona yakeyi duk na tsargu shikam ko a jikinsa Aysher ce ta riqo hannuna lkcn da zamu wucce ta bude jakarta ta daukomin wani magani ta bani tace “kafin komai ya kankama ki hadiyi wadannan qwayoyin zasu kareki daga daukar ciki saboda tsaro”
Girgiza mata kai nayi da yanayin tausayawa kai, ta lura da yanayina ta sharemin hawayena tace “Taheer bayason kuka a gurin mace zaki bata rawarki da tsalle” saurin share hawayen nayi daidai lkcn daya isa jikin motar ya shiga idonsa na kaina nima na shiga yajamu da gudu muka fice daga harabar Beachwood pack din…………

*UMMUH HAIRAN CE…✍️*
[7/26, 8:33 PM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*PAID BOOK*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

 

 

_Masoya wannan littafi mai farin jini wato Dubai dake qasar Niger, ga dama ta samu_
_Kuma zaku iya_ _kasancewa da wannan littafi na Dubai ta hanyar turo da katin Orange na kudinku Wanda zaiyi daidai da 200._
_Idan VIP kikeso zaki turo da katin da zaiyi daidai da 600 kudin Nigeria kada ki manta da lambar da zaki turo katin ta WhatsApp_

_09013718241_

_Idan kuma a Nigeria kike zaki turo katin MTN ta WhatsApp a wannan number dake sama ko ta account number_

_0255526235_

_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Don Allah idan kinsan baki biya ba kada ki karanta VIP 600 single 300_

*Episode 25*

 

Tunda muka taho babu wanda yace da wani qala har muka isa harabar wani babban hotel yayi parking ya fita, naci gaba da kallon gurin Ina sharar hawaye lkc zuwa lkc bansan lkcn daya dawo ba sai jinayi yace.
“Kinga dallah malama bafa dole nayi miki ba taimakonki zanyi idan bakiso kije kawai na nemi wata” saurin share hawayena nayi na fito nace “zuciyata ce ta kasa jurewa bansan sanda hawayen yake zubomin ba yau nice na amince da namiji zan aikata abinda nafi tsana a rayuwata dashi….”

 

Wata dariya yayi data firgitani ya kamo hannuna yace “wannan tatsuniyar taki batada guri a gurina ki adanata kiyiwa wani dama kowacce karuwa abinda take fada kenan idan ta samu gara ta wankeshi da haka toni ba gara bane nasan mata kala² harda fararen fata”
Yana fadin haka ya figeni muka shiga cikin hotel din ya hau dani lifter sannan ya bude wani daki ya shigar dani, ya zaunar dani akan wata kujera ya fara rage kayansa kaina yana qasa inata qoqarin hadiye kukana ya matso gabana yacemin “kalla”

 

Dagowa nayi gabana yayi wata muguwar faduwa saboda ganinsa a tube dagashi sai boxes nayi saurin rintse idona inda a lkcn ka taba qirjina zakaji yanda zuciyata take tsalle tana qoqarin fasa qirjina ta fito.
Ganin nayi qasane ya bashi damar dagoni ya sanya hannunsa ya zuge zip din rigata ya sauketa qasa ya rage dagani sai three quarter din wandon jikina da wata riga vest mara hannu.
Wata iska ya furzar a bakinsa ya dora hannunsa a saitin gabana nayi saurin qara qanqame idona jikina yana rawa ya zubamin ido kawai ya fasa abinda yakeyi, yana qara qaremin kallo, ya jima yana kallona kafin ya koma ya zauna yace.

 

Ki nutsu ki bani account details na babanki banson wannan rawar jikin ta munafurci” jin ya ambaci account details sai na zauna na fara dubawa a hankali na karanto masa yasa ya sanda kudin suka shiga dubu dari biyar cass sannan ya ajiye wayar ya taso ya dawo bayana ya rungumoni ya saqalo qasan cibiyata da hannunsa yana sauke wani numfashi yana murmushi.
Cikin qarfin hali da sallamawa farin cikin duniya na sakar masa jiki sosai zuciyata na kuka jikina na rawa saboda rashin sabo, a haka yayi nasarar rabani da komai na jikina ya sanya bakinsa a saman breast dina na qanqame idona saboda azabar dana fara dandana tun daga matakin farko.

 

Shikuwa duk ya susuce sai shafo ask dina yakeyi yana furzar da numfashi na kidima yanajin yanda jikina ya dauki zafi a zahirin zafin na zazzabi ne Amma shi Kuma tunaninsa yana bashi dumin ni’ima ne haka ya rinqa yamutsani yana wasa da gabana inajin zafi ta sama da qasa amma ban isa na nuna ba.
Babban abinda ya firgitani dakai Taheer halittar jikinka ta qarfi komanka a murde kasani basai na fada maka ba na kwashi azaba a wannan dare daya zamemin baqin dare mafi muni a rayuwata, daren da nayi asarar wani bangare me muhimmanci a jikina daren daya zamo masomi kuma mafarin lalacewata.

 

 

A wannan daren abubuwa da dama sun faru wanda suka sabbabamin tsanarka a zuciyata saboda qwarai ka nunamin rashin imani da tausayi Taheer baka bini a hankali ba duk da a karon farko daka sanya azzakarinka cikin farjina kaji cewa nidin ba a riga anyi disvarging nawa ba nayi tunanin lkcn dana qanqameka numfashina yana qoqarin barin jikina zaka sauraramin amma memakon haka sai naga ka qara ware qwanjinka kaci gaba da caccakata wanda har wannan shigar burgun shahon da kayimin ta sabbabamin qaruwar da dagani har kai bamusan da ita ba.
Haka nan kayita sukuwa akaina tsayin dare guda baka taba kawowa a ranka bari na tausayawa baiwar Allan nan ba taqamarka kudi ka biya nikuma bazan iya cewa dakai aa ba saboda a hakanma gani nake taimakona kayi.

 

 

Nidai bansan ya wasan ya qare ba sai farkawa nayi na ganni a asibiti Aysher na jinyata, lkcn dana farka nayi nadamar abubuwa da dama ciki harda saninka da nayi har qaddara tursasawar mijin mahaifiyata danake dauka matsayin mahaifi tunda duniya batasan wani ubana bayanshi ba ta haifarmin.
Nayi kuka mara iyaka ina tambayar kaina yanzu shikenan na rasa Heimen din budurcina ka rabani dashi saboda kudi? Idan na tuna hakan nakanyi kuka kamar rayuwata zata qare tun daga wannan ranar na ciwa kaina buri da alwashin bazan taba son wani da namiji ba balle naji Ina burin aurensa ya jefani da yayana a irin halin da Pappa ya jefamu nida yan uwana.

 

Taheer kasha ganina Ina kuka duk lkcn da ka nemeni bawai kukan rashin sabo bane aa cikin sati biyun da mukayi tare dakai dole da wahala tasa na saba saboda jarabarka abar bugawa a mujallah a siyarce ko a tarihi inajin labarin jarababbun maza amma bantaba tunanin akwai irinka ba wanda idan ka kama mace kakeyi Mata cin qoshi ba kamar kai.
Inayin kukane saboda baqin cikin Pappa ashe badon mahaifiyata yasani sallama maka abinda na dade Ina tattali ba aa kawai saboda karuwarsa ne Grease itace taje tayi sata aka kamata yakeson yayo belinta yasani fansar da budurcina saboda a ceceta.

 

A lkcn inata gwada wayar Addah bata shiga ashe yayi tunanin zan Kira shine ya dauke wayar, kwana biyu bayan tura kudinnan mukayi waya dashi nayi tunanin zai tambayeni ya akayi na samu kudin aa shikam ba damuwarsa bace damuwarsa kawai.
“Anitah ki rinqa dafa ruwan zafi da gishiri kina shiga ciki saboda rashin sabo a hankali zaki Saba ai dama mace saida namiji kedai ke kula da kanki ki nemi magunguna masu kyau kina amfani dasu”
Wadannan kalamai suna girgiza duniyata da tunani na har cemin yakeyi na saki jikina naji dadina shine yake bani shawarar kada na yarda namiji ya kusanceni ba comdom, Taheer in taqaice maka zance bayan ni ya baza Aisha da Fatima qannena qasashen duniya yawon karuwanci don nasan qarshan dai alewa qasa ce sannan a qarshen qarshe baqin cikin halin da muke ciki da labarin wannan liqaqqen cikin daka liqamin yasa zuciyar Addata bugawa ta mutu tabarmu cikin ha’ula’i Taheer Addah ta mutu bata hadani da mahaifina ba duk da har yanzu baasan duniyar da take ba amma wasu sunce suna ganinshi a talabijin itama addah tasha fadamin tasha ganinsa a TV yanzu ya zaayi ya yarda niba jinin wannan kafirin bace ya karbeni a matsayin ƴarsa?”………….

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍️*
[7/27, 10:34 PM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI*✈️

*PAID BOOK*

*HAƘƘIN MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*(UMMUH HAIRAN)*

 

 

_Masoya wannan littafi mai farin jini wato Dubai dake qasar Niger, ga dama ta samu_
_Kuma zaku iya_ _kasancewa da wannan littafi na Dubai ta hanyar turo da katin Orange na kudinku Wanda zaiyi daidai da 200._
_Idan VIP kikeso zaki turo da katin da zaiyi daidai da 600 kudin Nigeria kada ki manta da lambar da zaki turo katin ta WhatsApp_

_09013718241_

_Idan kuma a Nigeria kike zaki turo katin MTN ta WhatsApp a wannan number dake sama ko ta account number_

_0255526235_

_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Don Allah idan kinsan baki biya ba kada ki karanta VIP 600 single 300_

*Episode 26*

 

Wannan shine abinda na sani game dani Taheer nayi mu’amala da maza da dama amma bantaba haduwa da namijin da yake wahalar dani kamarka ba Taheer don Allah ka mayar dani qasata ka rabani da cikin nan….”
Rufe mata bakinta yayi yana girgiza kai labarinta ya taba masa zuciya tausayinta ya nunku a zuciyarsa ya miqe a hankali yace “kiyi hqr Habeey kome kikeso zan iyayi miki amma banda zubar da cikin nan wlh tallahi inason cikina kiyi hqr ki haifemin abuna muyi aure mu raini danmu”

 

Sauka yayi ya hado mata abinci ya kawo mata yana zuwa ya tararta ta hade kai da gwiwa tana kukanta me dafa zuciya, ajiye kayan yayi ya matsa gabanta ya tallafota yana shafa cikinta yanajin yanda babyn cikinta me wata shidda yaketa motsi yayi murmushi yace.
“Babe na yanada lfy kamarni” itadai bata iyace masa komai ba sai zamewa da tayi a jikinta ta koma ta kwanta tana ajiyar zuciya, dagota yayi yace “bazaki barmin babe da yunwa ba jiya bakici abinci ba yauma ki zauna da yunwa, aa bazai yuwu ba kiyi har kibarmin komai insha Allahu komai yakusan zuwa qarshe nidai burina kada ki juyamin baya ki bani hadin kai zamu kai inda mukeso mukai yanzu dai waye ya fadawa Addah kinada ciki?”

 

Dagowa tayi suka hada ido yayi mata murmushi yace “inason sani saboda musan matakin dauka Koda yake yanzu ma ba wannan ne a gabanmu ba”
Itadai bata qara cewa dashi komai ba ta koma ta kwanta ya sake dagota ya rinqa bata tea din tanasha saida tasha sosai sannan ya barta ta kwanta bacci ya dauketa, saida suka qara kwana sannan suka koma gidansa duk yanda yaso suci gaba da mu’amala amma fir taqi saima kuka da takeyi masa to shima yanzu tausayinta ya danne sha’awarta shiyasa bayayi mata dole kamar yanda ya saba binta yake a hankali har yagama yimata cuku cukun komawarsu.

 

Ko sallama basuyi da Aysher ba suka dauki hanyar 9ja Koda suka isa baikaita gidansu ba kuma bai barta taje gida ba gdansa ya sauketa Amma sunsha fama kafin ta yarda akan zata kwana a gidan dayake darene washegari zata tafi.
Shima anan ya kwana tare da ita da safe gari na wayewa yasa aka kawo masa mota cikin sirri daga gdansu ya dauketa suka nufi gombe.
Suna tafe duk inda yaga wani abu saiya tsaya ya siya mata, kallonsa kawai takeyi tana hawaye zuciyarta na quna tana tuna yanzu shikenan idan taje gidansu bazata tarar da Addah ta ba.

 

Mamaki ya cikata da ganin yanda yakebi lungu da saqo har suka iso unguwarsu yayi parking a jikin gdan Pappa, ya juyo ya kalleta itama shi take kallo yayi murmushi yace “kinyi mamaki ko?”
Lumshe idanunta tayi yace “bai kamata kiyi mamaki ba Habibah maso dan tsuntsu shine yake binsa da jifa, fita mu shiga cikin gdan ayi duk wacce zaayi, qasa tayi da kanta tana shafa cikinta ya dora hannunsa akan cikinta yace “bazakiyi danasani ba indai akan ciki nane muje ki huta baby na ya huta”

 

Bude mata qofar yayi suka fito tana daga mayafinta saboda tsoron kada ya manne a jikinta cikinta ya fito, mamaki ne ya kamata ganin yanda aka gyara gdan kamar ba gdansu na qasa ba.
Shine yayi mata jagora har cikin gdan saiya zamana kamar itace baquwar suna shiga Pappa yana fitowa daga dakin matarsa Graise ya tsaya cak yana kallonsu itama tsayawa tayi tanayi masa kallo biyu na mamakin qibar da yayi da Kuma ganin wata Matar ba Addanta ba ta biyo bayansa sai kuma na tsantsar tsanarsa da takaici hadi da baqin cikin biyayyar da mahaifiyarta ta rinqa tursasata tayi masa a baya yanzu ga abinda baqar biyayyarta taja mata……..

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍️*
[7/27, 10:35 PM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI* ✈️

*PAID BOOK*

 

_Idan kinsan baki biya ba kada ki karanta in kin karanta keda Allah, VIP 600 SINGLE 200_

_Account number_

_0255526235_

_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number_

_09013718241_

_Yan Niger zaku turo katin Orange Wanda zaiyi daidai da 600 dinmu idan VIP ne idan SINGLE ne wanda zaiyi daidai da 200 dinmu ta Nigeria._

 

*Episode 27*

 

Kallon kallo sukeyi da Pappa kafin daga bisani taga Taheer ya tsugunna yana gaisheshi bai amsa gaisuwar Taheer din ba sai wani mugun kallo da yakebin Habeey dashi har ya iso gabanta ya damqota yace.
“Ubanme kika dawo kiyi a qasar nan da izinin wa kika dawo ko an fada miki tsinanne ne ni har kin gama biyana kudina da Zaki dawo?” Saurin miqewa Taheer yayi ya finciketa ta qarfin tsiya ya dakawa Pappa tsawa yace “kada ka kuskura ka qara tabamin Mata wannan ai haukane bakaga yanda take bane”

 

 

Baya Pappa yayi sai yanzu ya fahimci cikin dake jikinta yace “heeee Anitah aure kika daura a Dubai bansani ba munafukar uwarki ta daure miki gindi kikayi aure batare da ansanar Dani ba to wlh yau shari’a ce zata rabamu da ita tunda ta munafurceni”
Tsoro ne ya kama Habeey ta zame daga jikin Taheer tace “Pappa Ina Ibrahim da Idris?” Tabe baki yayi yace “yana gurin munafukar uwarku ba har kudi kika turo mata ta siyi gda ba?” Lamarin duk ya daure Mata kai ta koma ta maqale a bayan Taheer daya zubawa Pappa ido sai hauka yakeyi wai sai yayi qarar Hajar da Taheer tunda suka zuga masa ya ta dawo 9ja bayan bai gama gininsa ba”

 

Zuciyar Taheer takai wuya yana qara second talatin bai fice a gdan ba zai iya rufe Pappa da duka figar hannun Habeey yayi suka fice daga gdan ya jefata a mota cike da tunani ya samu wani matashin yaro yayi masa yan tambayoyi tana kallon yaron yanayi masa kwatance ya juyo ya shigs motar ya kalleta yaci gaba da tuqinsa suka fice a unguwar suka nufi wata sabuwar unguwa ya kuma fita yayi tambaya sai gashi da wani yaro, Habeey ta zubawa yaron ido yana zuwa sai taga ashe autansu ne Idris yana ganinta yace “lahhh Aunty Habbatullah kece dama dama tun jiya Addah take kuka tana cewa baqin cikinku ne zai kasheta”

 

Dago jajayen idanunta tayi tace “addah kuma Idris wacce Addan?” Kallonta yakeyi da mamaki yace “munada wata Addah ne bayan mahaifiyarmu…” Rungumeshi tayi ta saki wata ajiyar zuciya tare da kuka a tare tace “dama Ibrahim qarya yayimin yace Addah ta mutu ya tashi hankalina ashe meye yasa yayimin wasa da rayuwar uwata?”
Parking sukayi a wani matsakaicin gida Idris ya fita da gudu ya shiga gdan ya qyarawa Addah da Ibrahim cewa ga Yaya Habbatullah nan ita da wani” miqewa Addah tayi da sauri ta shige wani daki ta kulle suka shigo suka tarar da Ibrahim yanayi mata magiyar ta bude Amma fir taqi matsawa tayi kusa da Ibrahim din tace “nice batason gani ko qanina? Addah ki bude ni inason ganinki inason na tabbatar da lfyrki Addah kada kiyi fushi dani da qaddarata wlh nayi iyakar qoqarina na ganin na tsare mutumcina amma na kasa”

 

Tun tana magiyar ita kadai har saida Taheer yasa baki amma Addah ta qeqashe tace itafa batason ganin Habbatullah ta fice mata daga gda kafin ta zama ajalinta, Taheer da baqar zuciya ya matsa gabanta yace “ke kowa ma gudunki yakeyi da qaddararki uwar data haifeki ms tana gudunki saboda qaddarar da itace sanadin faruwarta Habeey ni bazan taba gudunki ba kizo mu koma ki haifamin baby na sai muyi aure duniya ai fadine da ita…”
Daga masa hannu tayi cikin kukan nadama da danasani mara amfani tace “dakatamin malam sanda taka uwar tazo tacimin mutunci banji haushi ba nasan sonka takeyi saboda haka bazaka rabani da tawa ba Ina ruwanka inma kasheni zatayi, ka fice Taheer ka fita banason ganinka kaine Taheer Kaine qaddarata kaine ummul aba’isin faruwar komai don Allah ka fita a rayuwata wlh daga tunda nake bantabajin sonka ba balle naji zan iya barin uwata saboda kai”

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/28, 8:20 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI* ✈️

*PAID BOOK*

 

_Idan kinsan baki biya ba kada ki karanta in kin karanta keda Allah, VIP 600 SINGLE 200_

_Account number_

_0255526235_

_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number_

_09013718241_

_Yan Niger zaku turo katin Orange Wanda zaiyi daidai da 600 dinmu idan VIP ne idan SINGLE ne wanda zaiyi daidai da 200 dinmu ta Nigeria._

 

*Episode 28*

 

Tsayawa yayi sororo sake da baki yana kallonta ganin yanda take kukan tana yiwa Addah magiya yasashi juyawa ya fice daga gdan ya nufi hanyar da zata mayar dashi garinsu zuciyarsa cunkushe da abubuwa da yawa shidai baisan meye yasa duk abinda ya shafi Habeey take tsaya masa a zuciyarsa ba.
Kai tsaye gda ya nufa saida jami’an tsaron gdan gwamnatin suka tabbatar da shine sannan suka bude masa get ya shiga yayi parking a harabar ajiye motocin ya fito fuskarsa a cunkushe ya nufi cikin gdan parlourn Mom ya shiga ya tarar da ita hakimce ita da yanmatanta biyu Kubrah da Bushirah sai wata da baisan wayece ba.

 

Suna ganinsa suka miqe suka rungumeshi suna murna shidai ya kasa boye damuwar da yake ciki yaqe kawai yakeyi yana dauke kai saboda kada Mom ta fahimci wani abu, sakinsa sukayi ya matsa ya zauna kusa da Mom ya kama hannunta yace “mom i hope kina lfy?”
Janye hannunta tayi tace “ance tun jiya ka dawo meye ya hanaka isowa gda?” Shafa kansa yayi yace “shigowar dare mukayi kuma tare muke da Babe so banson na barta ita kadai nasan idan nace zan kawota gdannan Zaki iya fada mata mgnr da zata sanya ciwonta tashi…” Katseshi tayi da cewa “wato dana rabaka da yar iskar yarinyar nan baka rabu da itaba ko Taheer wai kaikam wanne irin yarone da bakajin mgn wlh kaji na rantse baka isa ka gurbatamin zuri’a da wannan karuwar yarinyar ba wacce iskancinta ya riqa ya tatura har ta tsallake qasarta ta tafi uwa ba kwaba take sheqe ayarta ba”

 

Qasa yayi da kansa ya zubawa Mom idanunsa daya kada yayi jajir yace “amma Mom kinsan dai cewa komai yana tafiyane bisa rubutun qaddarar bawa meye yasa kullum baki yiwa yayan wasu fatan alkhairi itama fa yace qaddarorinta ne sukazo Mata a baibai kuma suka hado dani yanzu Mom idan Bushirah ce ko Kubrah suka samu kansu a wannan halin ashe gudunsu kema zakiyi kamar yanda mahaifiyar Habeey ta kasa tsayawa ta dubi yarta me qaunarta da idanun rahma bayan duk abinda ya sameta sanadin uwar tatane, ta sadaukarmin da abu mafi daraja a gurin kowacce ya mace a lkcn da tafi buqatarsa kawai saboda ta ceci rayuwar mahaifiyarta ashe uwarma butulci zatayi mata”

 

Miqewa yayi yana huci yana hada hanya har ya kusa qofar da zata kaishi bangarensa ya juyo yace “wlh indai irinku ne iyaye masu fifita son zuciyarsa fiye da farin cikin yayansu nikam dama baa halicceni ba Mom meyesa kikeso watsawa muradai na qasane? Hmmm babu komai albishir daya zanyi miki ki shirya daukan jika nanda watanni biyu Habeey da kika tsana tana dauke da cikina watanni bakwai….”
Wata zabura sukayi duka parlourn harda baquwar da baisan wacece ba suka miqe ya kallesu yayi murmushin gidan boss ya shige bangarensa da sauri yanaji Mom ta biyosa amma ya shareta ya shige part dinsa ya kulle ya fada bathroom ya cire kayansa ya fara wankansa yanaji tanata buga qofar ya shareta saboda shi ya qaddara Mom dinsa a matsayin ciwon kansa ya lura duk cikin ysyanta tafi sanya masa ido.

 

Kwatan abinda takeyi masa bata yiwa Muheed ta takura masa tasa mawa duk wani motsinsa ido, yana gama wankan ya fito ya fara shafa mansa bayan ya gama yasa doguwar rigarsa ya kwanta ya fara kiran wayar Habeey amma bata dagaba, dama baiyi tunanin dagawar tataba ya bude hotunansu da sukayi tare yanata kallo yanajin sanyi a ransa ya rasa irin son da yakewa Habeey komanta birgeshi yakeyi.
Cikinta ya zubawa ido yanajin nutsuwa tana saukar masa shima ya kusa zama daddy yayi ajiyar zuciya tare da kiran wayar kukun gdan ya fada masa abubuwan da yake buqata ya kawo masa ya zauna yana tsakurar abincin hankalinsa gabadaya yana gurin zuciyarsa, yinin ranar bai iya hassalawa kansa komai ba har zuwa dare da yaji ana buga qofarsa ya share duk tunaninsa Mom ce wayarsa ce tayi ring ya dauka sai yaga number Dad dinsa ya kara a kunnensa Dad yace “ance ka dawo ko to kazo parlour ns inason ganinka”

 

Ajiye wayar yayi ya fita ya nufi parlourn Dad din qirjinsa yana bugawa Amma sai ya aro juriya ya sanyawa ransa ya shiga da sallama Dad ne kadai ya amsa masa ya zuba masa ido har ya iso gabanshi ya rusuna yayi zama irin na daa yace “Dad na sameku lfy?” Furzar da iska Dad yayi yace “meye yake faruwa ne tsakaninka da Mom dinku?”
Shafa kansa yayi yace “ah wani abu tace maka Dad nidai bansan komai ba ohhhh wai ko maganar jikan da zakuyi ne ta kawo maka, to ai wannan ba tsakanina da ita bane tsakanina da rayuwata ne……” wani mugun mari Dad ya sauke masa yace “kai wanne irin dan iskan yarone ne Taheer anya kuwa kai danane jinina ne nikam ina tantama akanka, komai naka daban tunaninka daban Taheer haihuwa zakayi a titi dan shege kake dangata tsatsona dashi?”

 

Miqewa yayi a hassale yace “aa fah Dad kads ka qara shegantamin ciki shege a gidan aure akeyinsa tsakanin ma’aurata nikam cikina saidai ka kirashi kafin fatiha” juyawa yayi zai fice Dad ya fincikoshi da qarfi yace “baka isaba Taheer ka zubarmin da qimata da mutuncina a idon duniya dole ka kaini a dauki yarinyar nan a zubar da cikin nan ko kuma a batar da ita da abinda zata Haifa”
Tabe baki yayi ya kallesu sheqeqe yace “wannan ne kuma fah babu wanda ya isa yasani nayi laifi biyu najima da na zinar mana wanda kune kuka sabbabamin shi amma bazanyi kisa ba kisanma na abinda nafi qauna a rayuwata Dad yanda nakejin habeey da cikin jikinta wlh zan iya yafe kowa a duniya please Dad kada kayimin dole kaikam ks tausayamin mana wlh Habeey tafi Kubrah da Bushirah tarbiyya qaddararmu ce wadannan abubuwan da suka faru wanda Allah shi kadai yasan abinda yake nufi damu”

 

Miqewa Dad yayi ya fara zagaya dakin shikuma ya sace jikinsa zai fice Mom tace “zonan dan ubanka yanzu ba mgnrka mukeyi ba mgnr mafitarmu mukeyi gabadaya wannan abin da kayi abune da zai taba qima martabarmu da kuma daukakarmu Taheer ka fahimcemu mutuncika mukeson karewa” juya yayi ya nufi qofa ya fice da sauri ya koma part dinsa bugun duniya yaqi budewa saboda shidai saidai suyi duk abin da sukayi niyya amma yanason cikinsa kuma yayi alqawarin indai basu yarda ya auri Habeey ba to a haka za tayita haifa masa yayansa qarshe ma ya dauketa subar qasar kowa ya huta shi da ace da wata duniyar ma can zasu tafi suyi rayuwarsu cikin farin ciki ya mantar da ita duk wani damuwa dake damun zuciyarta………..

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/28, 6:13 PM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI* ✈️

*PAID BOOK*

 

_Idan kinsan baki biya ba kada ki karanta in kin karanta keda Allah, VIP 600 SINGLE 200_

_Account number_

_0255526235_

_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number_

_09013718241_

_Yan Niger zaku turo katin Orange Wanda zaiyi daidai da 600 dinmu idan VIP ne idan SINGLE ne wanda zaiyi daidai da 200 dinmu ta Nigeria._

 

*Episode 29*

Ita kuwa Habeey tunda ya tafi ya barta take faman yiwa Addah magiya Amma taqi sauraronta hakanan ta koma gefe ta zauna ta dora kanta a saman akwatin kayanta taci gaba da shassheqar kukanta tanajin ninkin nadamar abubuwa da yawa.
Ibrahim ne ya gyara mata wani daki jikin na Addah ya shigar Mata da kayanta yazo ya dauko Mata abinci yakai mata tare da zama kusa da ita yace “nayi mamaki kuma na tsorata lkcn da aka Kira wayar Addah ake fada mata karuwanci kika zaba a Dubai kin ma bi saurayinki kun tafi Malaysia kuma ma cikine dake, bamu zaci haka daga gareki ba Aunty Habbatullah ko kadan ban taba tunanin hakan zata faru ba” itadai kuka kawai takeyi tana girgiza kai.

 

Matsawa yayi ya tallafo kanta yace “ya akayi haka ta faru Aunty Habbatullah?” Cikin shassheqa tara basa labarin komai shima hawaye yakeyi yace “kinyi ganganci da kika rinqa biyewa hudubar Pappa yanzu gashi ya kaiki ya baroki” miqewa yayi ya fita ya shiga dakin Addah ya zauna kusa da ita tanata matsar ido yace “ya kamata ko kowa zai juyawa Habbatullah baya kekam karki juya Mata domin komai ya faru da itane ta sanadin qaryar da mijinki ya rinqayi Mata da baki da lfy kina asibiti kina karbar magani har tayi sabo da maza Addah hanunka bai taba rubewa ka yankeshi ka jefa…”

 

Daga masa hannu tayi tace “ka tsame bakinka daga abinda ya shafeni nida Habibah wlh da basan irin yayan dana haifa kenan a duniya gara inyi barinsu….” Rufe bakinta tayi saboda shigowar Habiban ta tsugunna ta riqe qafarta tace “gani gabanki mahaifiyata wlh duk hukuncin da kika yankemin idan har zai zama sauqi da sassauci wa zuciyarki zan karbeshi nasani Addah nayi kuskure amma duk da haka Addah ki tausayamin kiji qaina rahamarki ta kwaranyo cikin rayuwata bani da kowa saike kuma bani da komai saike kw kadai nake tsammanin jinqai da rahma daga gareki…”

 

 

Tureta tayi ta miqe zata fice daga dakin tayi saurin kamota tace “na roqeki da girman Allah ki yankemin hukunci Koda na kisane Addah duk duniya babu wanda zaice yafini baqin cikin taskun da rayuwata take a ciki Addah bantabajin kaico da baqin cikin halittata a matsayin ya mace ba kamar yau….”
Hankadeta tayi tace “na tsaneki Habbatullah na tsani ganinki Kin cuceni kin gurbatamin zuri’ata kinyimin tabon da bazan taba mantawa dashi ba kaico Habbatullah kaico da haihuwar asara irinki danasani da mahaifinki ya bata zubar da cikinki nayi da wannan mugun tabon da kikayiwa zuciyata Allah ya is…..”

 

Saurin rufe mata baki Ibrahim yayi yace “Haba Addah da wanne kikeso taji ne don Allah ki sassauta mata mana kowanne bawa baya wucce qaddararsa kece kike fada mana haka kullum….” Katseshi tayi da cewa “wlh idan Habibatullah bata bacemin daga qwayar idona ba saina tsine Mata ta qara tambadewa ta lalace gabadaya”
Miqewa Habbatullah tayi idanunta na shararar da hawaye tace “indai hakan yayi miki nima yayimin Addah amma ki sani duk halin dana tsinci kaina a ciki nan gaba babu hannun Pappa kece me ruwa da tsaki domin kema uwar da kika haifeni kin gujeni kin qyamaceni Addah bazanji ciwo ba kuma bazanji haushi ba idan mutanen duniya gabadaya zasu qini”

 

Tana gama fadin haka ta juya ta fice da sauri ta dauki akwatin ta tana kallon gdan tana kuka a ranta tanajin anya kuwa ita ba yar tsuntuwa bace, biyota Ibrahim yayi ya riqe akwatinta yace “wlh babu inda zata Addah saidai ke ki tafi tunda ke kinsan inda zaki ita kuwa fah Ina ta sani hannun wa zata qara fadawa? Haba haba Addah wannan rashin adalci ne kiji tausayinta mana a yanda take dinnan ga dare yariga yayi”
Qwacewa tayi tace “wlh tallahi saina fita daga gdannan Ibrahim gara ta kwana cikin salama koda ni zan kwana a saman juji nasani duk yana cikin qaddarata”
Ficewa tayi da sauri Ibrahim yabita yana roqonta ta dawo ta tsayar da Napep ta sanya kayanta ta juyo ta dafa kansa tace “kada ka damu qanina zan shiga cikin garin Gombe zan nemi gida na kama kafin Addah ta sauko nayiwa kaina dakai da Addah alqawarin bazan qara aikata wani abu na sabo ba insha Allahu ka tayani da addu’a kaji?” Hawayensa ya share yace “amma aunt….” Rufe masa baki tayi tace “nafi buqatar farin cikinta da nawa kaima kayi biyayya da farin cikinta kaji Addah tariga ta rantse idan na samu gda zan fada maka sai kazo ka gani”

 

Kudi ta zaro masu yawa a Jakarta ta basa tace “ka kula da kanka kafin muyi waya kaji qani na” Napep din ta shiga tana hawaye tana daga masa hannu shima yanayi yana daga mata harta qule, sunyi tafiya me tsayi kafin su fito gari da yake darene qofar wani hotel yakaita ta sauka ta biyasa ta shiga ta kama daki suka bata mukulli ta shige ciki tayi wanka ta fada gadon tana rera kukanta me ban tausayi tanajin wayarta tanata ring amma takasa duba ma wayene saboda ji takeyi kamar ta kashe kanta ta huta da wannan quncin rayuwar, tambayar kanta takeyi ita yaushe zatayi farin ciki ne a rayuwarta?………

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍🏻*
[7/29, 9:18 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ *DUBAI* ✈️

*PAID BOOK*

_Idan kinsan baki biya ba kada ki karanta in kin karanta keda Allah, VIP 600 SINGLE 200_

_Account number_

_0255526235_

_Fauziyya Tasi’u Umar_

_GTB_

_Ko katin waya MTN ta wannan number_

_09013718241_

_Yan Niger zaku turo katin Orange Wanda zaiyi  daidai da 600 dinmu idan VIP ne idan SINGLE ne wanda zaiyi daidai da 200 dinmu ta Nigeria._

*Episode 30*

 

*END OF THE PART ONE*

 

Ta jima a kwance tana tufkawa da warwarewa kafin ta miqe ta dauro alwala tayi nafila raka’a biyu ta me neman gafarar ubangijinta a bisa laifukanta da suke bibiyar rayuwarta.
Wannan dare bata kwanta ba sai bayan sallar asuba ta koma ta kwanta tanajin zuciyarta tanayi Mata zafi tashin hankalinta shine batasan inda zata nufa ba babu inda tasani a cikin garin gombe balle tace zataje, tananan kwance har azahar tanata juyi wayarta da take charge ta qara bugawa tayi qarfin halin miqewa daqyar ta dauko wayar tayi murmushin yaqe tace “Ibrahim Ina cikin aminci kayi hqr kaji don Allah duk ranar da Addah ta sauko ta yafemin ta yarda da qaddarata a matsayin tata ka fadamin kaji…”

 

Ta qarasa maganar cikin shassheqa numfashi Taheer ya furzar yace “yanzu kina ina?” Saurin sauke wayar tayi saboda ko muryarsa bata qaunar ji shine sanadin faruwar komai, tsorone ya kamashi.
Itakuma ta manna wayar a qirjinta ta koma ta kwanta tana sauke numfashi wannan rana azumin dole tayi kiran duniya Taheer yayi mata taqi dauka sai bincike suka shiga Allah yasa dan Napep din daya daukota na gidane shine yayi masa Jagora har hotel din ya bashi kyauta me kauri ya shiga ciki Koda aka kirata aka sanar da ita mijinta yazo cewa tayi batada appointment dashi.

 

Saida ya tashi hankalinsu sannan suka rakashi dakin nata yayi knowking bugu biyu ta taso tunaninta  abinci aka kawo mata da hijjabinta qato har qasa ta bude, ja tayi da bsya da sauri tana danna qofar ya riqeta da sauri ya danna ya shiga ya mayar ya rufe yana kallonta cikin tsananin qaunarta da tausayin kansu ya matsa gabanta ta janye tace “don Allah ka tafi Taheer wlh banason ganinka banaso Taheer kaje kawa….”
Cafkarta yayi ya hada bakinsa da nata tanata qoqarin qwacewa shikuma yana qara shigewa jikinta har suka zube a gadon ya janye da sauri yace “ohhhh meye yasa zakiyimin haka habeey zuciyata tana gurinki ke kuma kina qoqarin turamin takaici da wanne zanji ne ya kikeso nayi”

Janyewa ta sakeyi tace “nikuma banason ganinka na tsaneka ya zanyi na cireka cikin qaddarata tunda na hadu dakai qaddarorina suka qara tsanani Taheer nasan badon shegen cikin nan nakaba da mahaifiyata bazata qyamaceni hakaba shikenan itama ka dasa Mata tsanata a kunnena akan idona Addah take cemin ta tsaneni na fice Mata daga gdanta inba hakabs ta tsinemin Taheer nikam nashiga ukuna waye zai soni waye zaiji tausayina…”
Matsawa yayi sosai numfashinsu na bugun juna yace “duk duniya nafi kowa sonki wlh har mahaifiyarki nafita sonki habeey bazan taba gudunki a cikin hayyacina ba kiyi hqr nasan nine silar faruwar komai nima a cikin qaddarata kike”

 

Shiru yayi na wani dogon lkc kukanta na dukar masa zuciya ya janyota jikinsa ya sanya hannunsa ya shafa cikinta yace “bakici abinci ba kin barmin baby da yunwa ko?” Numfashi taja ta miqe ta diro daga gadon yayi murmushi da yawan Mata ciki muni yake sanyasu itakuwa gwanarsa wani sihirtaccen kyau ta qara, wayarsa ya dauka ya fita ya jima yana waya da Hajiya Dije kakarsu ta wajen uba bai boye mata komai ba yana kuka ya zayyane mata komai itama cikin tausayin kanta da jikokinta tace.
“Kowanne bawa baya wucce qaddararsa Taheer ka kawomin ita har zuwa lkcn da zuciyar mahaifiyarta zatayi sanyi haqiqa yarinyar tana buqatar kulawa idan aka qyaleta ta qara fantsama duniya bazataji kira ba saboda zata cigaba da daukar bata da wani me tausayinta a duniya”

 

Yaji dadi sosai na yarda kakar tasa ta fahimceshi yanzu ne hankalinsa zai kwanta yakuma ji da rikicin cikin gdansu, abinci ya nema Mata ya dawo ya tararta ta fito a wanka tana tsane jikinta da towel saida numfashinsa ya dauke saboda wani yanayi daya shiga yayi saurin juyawa ya fice saboda baison sake sanyata cikin damuwa yanzu nutsuwa tafi buqata.
Saida ya daidaici ta gama sannan ya dawo ya tarar da ita a saman sallaya ta idar da sallar La’asar ta dago sukayi ido hudu yayi mata murmushi yace “kinfi kyau kina murmushi Hurul ainiy” qasa tayi da kanta ya matsa ya zauna yace “kiyi marnege da wannan Grandny tanacan tana shirya Miki tuwon alkama miyar danyan kuka nasan baby na zaiso tunda shi babansa yakeso”

 

Kallonsa takeyi har ya bude abincin ya debo a cokali yakai bakinsa ya tauna sannan ya matsa gabanta ya kamo kanta ya dagota ya juye mata a bakinta ta lumshe idonta tana sauke ajiyar zuciya.
Murmushi yayi ya hada mata tea tanacin abincin tanashan tea din tana kallonsa saida ta qoshi ya qyaleta ya miqe ya fara hade mata kayanta yana zubawa a akwatinta babban ta matsa gabansa tace “ina zamu Taheer nayiwa addahta alqawarin bazan qara zina ba a rayuwata don Allah kada kace zaka mayar dani gdanka ka massheni kamar matarka”

 

Dagowa yayi ya kalleta yace “nima nayi alqawarin bazan sake tursasaki kiyi abinda bakiso ba a yanzu nutsuwarki nafi buqata Habeey azare zan kaiki gdan kakata wacce ta haifi babana nasan Zaki samu rayuwa me dadi anan har zuwa lkcn da Zaki haihu sai muyi aure mu raini babynmu cikin kulawa da soyayya nasan Granny zata soki saboda ta taba ganin hotonki a wayata ta qare miki kallo tace kina mata yanayi da wani data sani koda yake tace da yayan Abbanmu Sahabi kike mata kama”
Zama tayi tana kallonsa har ya dauki kayan ya fita ya sake dawowa ya kamo hannunta yace muje ko?”

 

Batayi masa musu ba suka fita ya bude mata suka shiga suka dauki hanya lkc zuwa lkc yana kallon yanda tayi tagumi hannu biyu tana sharar hawaye, basu isa Azare ba sai bayan isha sosai yabi wata hanya.
Itadai gabanta sai faduwa yakeyi saboda tunanin me zataje ta tarar acan din, parking yayi a gaban wani gda babba gaban get din gidan cike da almajirai sunata karbar abinci, yayi horn masu gadi suka bude masa ya shiga Granny tana tsaye a saman bene ta hangosu yana fito da kayan itakuma ta koma gefe ta zauna a saman wani dutse tanata sharar hawaye gabanta naci gaba da faduwa.
Tsugunnawa yayi a gabanta yace “inada tabbacin bazaki taba samun matsala anan ba My Habeey shiyasa na kawoki ki saki ranki kiyi rayuwa me dadi, kamota taji anyi ana cewa “yo karma ta saki ran nata mana basai na qwanqwashi kanta ba” dariya yayi itakuma ta kwantar da kanta a kafadar Granny tanajin gabanta na tsananta faduwa itama Granny faduwa gabanta yakeyi ta shafa kanta tace “ki kwantar da hankalinki kinji Habibatullah insha Allahu zakiyi farin ciki zakiji dadin rayuwarki a gaba farko rayuwarki qunci qarshenta walwala da farin ciki dawwamamme” a haka suka shiga ciki Granny tana cewa“Taheer yanzu babarka ta kirani take fadamin kana neman bijirewa auren Saudat……..”

 

_Tashin hankali kunji fah wata sabuwa Taheer zaiyi aure, wacece Saudat da zai aura? Meye ya San gaban Granny da Habeey ya fadi lkcn da sukayi arba da juna? Shin wai Taheer ma zaiyi biyayya kuwa wa zabin iyayensa? Wannan amsoshin sai a DUBAI PART TWO._

 

_Wannan shine qarshe part one na wannan lbr wadanda suka ruga sukayi subscribe dani akan lbrn bandaku masu so nan gaba zaku biya kudinku ta wadannan hanyoyin dake sama_

 

_Zakujini Shiru na kwana uku Ina cikin wani uzuri ne insha Allahu nan da kwanaki ukun zamu dora daga inda muka tsaya_

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍️*

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button