Dubai Hausa Novel Part 2
[8/9, 4:06 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*UMMUH HAIRAN*
_FOR HAPPY SALLAH_
_Please ki biya kafin ki karanta nidai bazanyi Allah ya isaba Amma ban yafeba, da masu fitarmin da masu karantawa basu biya ba kuda Allah_
*1*
Gaban Habeey ne yayi wata muguwar faduwa ta zuba lumsassun idanunta akansa yayi saurin qasa da kansa tare da cewa “kibar wannan mgnr Granny don Allah muje ki bawa Habeeytah da babyna guri su huta tukunna komai dan nutsuwa ne”
Ajiyar zuciya kadai Habeey ta iya saukewa ta fara daga qafarta tana mayarwa inda Granny ta cire tata har suka shiga cikin parlourn ta rinqa bin parlour da kallo kamar bana tsohuwa ba, zaunar da ita tayi saman kujera ta zauna kusa da ita shima ya shigo ya zauna a gefen Granny.
Kallonsa tayi tace “ba yau zaka koma bane?” Agogo ya kallah yace “kalla agogo tsohuwa dare yayi bazan iya tafiya ba zan kwana zuwa safe saina wuce” murmushi tayi masa tare da cewa to bani da gurin kwananka a gidannan kaje BQ ka kwana in katashi da safe ma basai ka shigo ba ka wucce gdanku bana buqatar ciwon kai”
Hamma yayi yace “Granny inajin yunwa fah” qwalawa yar aikinta Kira tayi tace “ki kawowa mawa wannan ja’irin yaron abinci” shidai bai kulata ba saima zubawa Have ido da yayi duk jikinta a sanyaye yake ya sauke ajiyar zuciya ya miqe yace “Hajiya a kawomin abinci dakina ciwo yakeyi zan kwanta”
Bin bayansa Hajiya Dije tayi da kallo ta lura yau bayajin walwala, qwafa tayi ta miqe ta shiga kitchen din ta zubowa Habeey tuwon ta dawo ta ajiye mata a gabanta ta riqo hannunta tace “sauko kici abinci kije ki kwanta ki huta” qasa tayi da kanta tace “inajin kamar na qoshi Hajiya” a zahiri bawai qoshin bane kadai zuciyarta Babu wani dadine da abinci zai samu guri a cikinta.
Dabi’ar Granny ita ba me qididdaga bace hakan yasa tace “badai kyau zana da yunwa kuma damuwa ba mafita bace saima qarin shiga matsala yanzu tashi muje kiyi wanka saiki kwanta” kamae me jiran umarni ta yunqura ta miqe Granny tanayi Mata sannu kadai taji wasu hawaye sun zubo mata, haka Granny ta shige ciki har dakin ta bude bandakin tace “kiyi wanka da ruwan dumi gajiyarki zata ware saiki kwanta”
Fita Granny tayi tabarta ita kuma ta fada bathroom ta sakarwa kanta tare da lumshe tana shafa cikinta ta jima tanayin wankan tanajin sanyi cikin ranta bawai na gushewar damuwa ba saidai na ruwan da yake ratsata.
Dauro towel tayi ta fito ta tsaya gaban mirrow ta shafe jikinta da mayukanta masu qamshi taja Undersiket dinta har saman qirjinta babu pant bare bra ta haye gadon ta kwanta bacci me dadi ya dauketa.
Cikin dare taji an kwanta a kusa da ita ta bude idonta a tsorace, ya sauke ajiyar zuciya tare da zura hannunsa cikin siket dinta yace “wlh na kasa bacci Habeeytah sha’awarki ta kumburamin burata bazan taba samun nutsuwa ba idan ba cinki nayi ba”
Tureshi tayi da sauri zata tashi yayi saurin hadata da katifar yace “dagani saike a qasa Granny tana sama tayi bacci, ki barni na huta Habeeytah damuwa tayimin yawa na rasa da wacce zanji bazan iyaba Habeeytah bazan iya auren wata bakeba ke kadai nakeso…”
Rufe masa baki tayi tace cikin kuka “bazan tabajin haushinka ba Taheer idan kayi aure zanmafi farin ciki da hakan dama nasan hakan zata faru na shirya zuwan wannan lkcn nifa Taheer kadai tsanarka nakeji a zuciyata narasa ya zanyi na sabawa kaina da sonk…”
Daga Mata hannu yayi yace “karki damu da sai kinji kina qaunata Habeeytah ni nasani kuma na yarda kinasona lkc ne baiyi ba da Zaki gane hakan nasan dai zamuyi aure duk tsanani duk wuya nine mijinki”
Rufeta yayi da qirjinsa ya fara sarrafata ta girgiza masa kai tana kuka tace “nayiwa Addah alqawari bazan qara zina ba Taheer kada ka takuramin nayit…..” Yatsansa ya dora a bakinta ya dago cikin tsittsinkewar murya yace “wac…ce gudunmawa tabawa rayuwarki da zakiyi Mata alqawarin kasheni meye yasa kika sabarmin da ci daga jikinki bayan kinsan Zaki gujeni Habeeytah wlh Allah ni nafi kowa sonki da son ganin rayuwarki ta inganta amma ya zanyi da kaina ni jarababbe ne akanki bazan iya hqra dake ba a halin inasonki kuma ina ganinki….”
Wawuro bakinta yayi ya hade da nasa jikinsa yana mazari ya hade dukkannin qarfinsa da Allah ya hore masa ya danne ta ya rinqa kissing dinta ta ko ina itakam yau batajin sha’awarsa wani haushinsa ma takeji idan ta tuna wai iyayensa aure zasuyi masa bayan ya gama lalata Mata rayuwa sai taji wani irin malolon baqin ciki ya tokareta a qirjinta hakanan bataso tanaqi tana tureshi ya budeta ya fara lasar gindinta jikinsa yana wata jijjiga.
Murza nononta yakeyi yana lashe ruwan gabanta yana budata yana lasheta ta shammaceshi ta miqe yayi wata uwar direwa ya cafketa ya cillata saman gadon ya janyo qafafunta ya buda yaci gaba da sarrafata.
Dukansa takeyi ta ko ina hardai yayi nasarar budata ya fara danna joystick dinsa a gabanta yana nishi yana kiran sunanta, saida ya gama daidaita zaman dick dinsa sannan ya kwanto ya sake cafkar nononta ya fara cinta da wani salo da bata tabajin irinsa ba dadinsa yana ratsata amma taqi nuna masa.
A rayuwarsa ya tsani wannan abinda takeyi masa yayita zura mata wutsiya amma taqi nuba masa jin dadinta hakanne yasashi farayi mata cin da yasan dole saita magantu, aikuwa kafin kace meye wannan ta fara ihun dadi tana kuka tanayi masa magiya shikuma yana ihun dadi zai sheqeshi ya bata lkc yana cinta kamar bazai daina ba sannan yayi release ya fadi gefe yana mayar da numfashi yana lasar lebe.
Janyewa tayi daga jikinsa a hankali ta miqe tana dafe cikinta saboda wani masifaffen ciwo da yakeyi Mata ta nufi bathroom ta tsugunna ta dafe bathtub tana jijjiga kanta tana hawaye tare da wani kuka me ciwo tanajin bayanta kamar zai rabe biyu.
Azabar ciwon qara gaba takeyi batasan sanda ta saki wata kidimammiyar qara ba data sanya Taheer dirowa daga gadon da gudu ya shiga bathroom din yagatan kwance riqe da ciki tanata juyi a qasa…….
_FOR HAPPY SALLAH_
*UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:06 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*UMMUH HAIRAN*
_Please ki biya kafin ki karanta nidai bazanyi Allah ya isaba Amma ban yafeba, da masu fitarmin da masu karantawa basu biya ba kuda Allah_
*2*
Da sauri ya fita ya dauki boxes dinsa ya sanya ya koma ya sake kamota jikinsa yace “Hab…beey meye inane garin yayane ciwi naji miki” daga kanta tayi idanunta a lumshe yana zubar hawaye tana qara riqe cikinta ya dagata da azama ya fita da ita ya kwantar ta ya fice.
Sama ya haura da sauri ya shiga knowking qofar da zata kaishi dakin baccin Granny, bugun taji bana hankali ba ta miqe da sauri ta fito ta bude taganshi tsaye tace “lfy?” Hannunta ya kama yace “bansan meye matsalar ba amma Habeey batada lfy sai riqe cikinta takeyi”
Binsa tayi suka nufi qasan suka shiga dakin suka tarar da ita a qasa cikin ysnayin azabar ciwo, da sauri suks matsa suka kalli juna yace Granny ko asibiti zamu kaita ne tanajin jiki fah” tsugunnawa Granny tayi tace “cikinta wata nawa ne?” Yanakai hannunsa zai dauki Habeey din yace.
“Wata bakwai…” Bai iya qarasawa ba saboda yanda yaji ta fara jijjiga a guje sukayi waje cikin tashin hankali suka sanyata a mota Granny tayiwa security mgn suka rufa musu baya suka nufi wani asibitin kudi dake cikin garin azare.
Suna zuwa suka dauketa suka nufi wani daki da ita suka fara kulawa da ita, sunsha wahala ta sosai kafin susa mata ruwan naquda saboda ganin ana Shirin yin biyu babu, da taimakon Indurcing din da sukayi mata da Kuma jajircewarsu suka ciro mata kyakkyawar qatuwar yarta me masifar kama da Taheer suka duqufa wajen ceto tata rayuwar.
Fita sukayi da jaririyar da nufin kaita dakin da zaake kula da ita Taheer dake zaune ya hade kai da gwiwa sai bugawa zuciyarsa takeyi ya dago da sauri ya nufosu Dr yayi masa murmushi yace.
“Anyi nasarar ciro maka baby girl dinka tana cikin qoshin lfy saidai batakai lkcn haihuwa ba zaa kaita dakin kulawa ita kuma uwar tana cikin halin commer sakamakon hatsarin jijjiga data samu saidai ku tayamu da addu’a Allah ya dawo da ita cikin hayyacinta nan da qarfe biyun rana idan ba hakaba komai zai iya faruwa.
Ba Taheer ba hatta Granny saida cikinta ya kada wasu hawaye masu zafi suka zubo masa yace “Dr kada kuyi sakaci don Allah Tanada muhimmanci a rayuwata” dafashi yayi yace “insha Allahu komai zaizo da sauqi”
Matsawa yayi ya leqa fuskar yar tasa kyakkyawa da ita ya sauke ajiyar zuciya tare da miqa hannu ya karbeta ya zauna ya zuba mata idanu yanajin wani tausayin kansa da Habeey da Kuma yar tasu da yake fatan ta zame masa raba gardama ko kamar da yarinyar takeyi da Mom dinsa ya isa yasa zuciyar Mom tayi sanyi tabarsa ya auri Habeey dinsa.
Da wadannan tunane tunanen Granny ta matso ta kalli yarinyar tace “masha Allah Lele kamar kumbo kamar katanta ga tukuicin sabawa ubangiji nan ka samu sai kayita kallonta a matsayin yar zina…” Ji yayi qirjinsa ya buga yace “Granny don Allah kada ki qara fadamin haka nifa banson a dangantamin yata da laifin dana aikata ba ita tayiba”
Karbarta likitan yayi yace “muna buqatar jini uwar ta zubar da jini sosai zaa daura mata” miqewa yayi yace “zaa iya diba a jikina jininmu iri dayane”
Dakin da zaikai babyn ya shiga yayi Mata abinda ya dace sannan ya dawo suka nufi Lab suka debi jinin nasa duk da haka saida aka nemi qarin leda daya aka siya aka sanya mata.
Ranar a asibitin dukkansu suka kwana saida asuba Granny tace yaje ya nemo musu kayan amfani ya kawo musu, aikuwa taga hauka kaya kamar zasu bude shago ya kawo musu lkcn da aka fito da kayan fada Granny ta farayi tace maza ya rage yakai gda aiba dawwama zasuyi a asibitin ba.
Zama ya nemi guri yayi yace “saidai ki rabar bazasu koma ba gdanma akwai ukun wadannan” bata qara cewa komai ba ta koma ta zauna tare da kiran wayar governor Waziri.
Tun jiya yake Kiran wayar Taheer yaqi dagawa ganin kiran mahaifiyar tasa yasashi dagawa da sauri zuciyarsa na bugawa saboda tunanin ko meyene dalilin Kiran da safe haka.
Sallama yayi mata tace “lfy Lau Wazir ka fadawa Safinah Habeebah budurwar Taheer ta haifi ya mace me kama da ita yanzu haka muna tare anan azare…” Wata firgita Alh Waziri yayi yace “what Inna haihuwa kuma? Wai dama da gaske yaron nan yakeyi ciki yayiwa yarinyar nan haba Inna ya zakiyimin haka don Allah ya zaayi ki daurewa yaron nan gindi yaci gaba da iskancinsa kina gani fah tun jiya da mukayi masa mgnr sa ranar aurenss da Saudat ya fice bai sake waiwayenmu ba kiran duniya yaqi dagawa qarshe ma yasa uwarsa a blacklist haba Hajiya wannan ai zubar mana da qimane da mutunci, kamarni ace…..”
Katseshi tayi da cewa “koma mene aikin gama ya gama Taheer yayiwa budurwarsa ciki ya kawomin ita gata a hannuna kuma dama ai tarbiyyarku ce hakan abinda yaranku sukeso shi zakuyi musu saboda haka shima ku barshi da abinda yakeso sannan qaddarar yaya tanakan kowa itama ba haks iyayenta sukaso ba rubutun tawadar ubangijine sai ta hadu dashi sunyi wannan abin kunyar”
Kashe wayarta tayi ta karbi babyn a hannun Taheer dake shigowa ya zauna yana kallonta tana goge mata jikinta tana shafa Mata zaitun tare da tofa Mata addu’o’i a jikinta tasa mata Pampers ta sanya Mata kayan sanyi tace “kayi mata huduba kuwa?” Girgiza kai yayi ta Kuma cewa “saboda me?” Bude runannun idanunsa yayi yace “na rasa sunan da zansa Mata Granny” murmushi tayi tace “kasa Mata Safinatul Najah” da sauri ya dago yace “sunan Mom?” Daga masa kai tayi tace “eh akwai ma’ana a cikin hakan”
Ajiyar zuciya yayi ya karbeta yayi mata hudubar yanajin qaunar yarinyar tana mamaye duk wani gurbi da qaunar uwarta ta rage a zuciyarsa dagowa yayi yace “tun ranar da na fara bata rayuwar Habeeytah Allah ya jarabceni da qaunarta har inajin kamar mutuwa zanyi idan ban aureta ba Granny nasani Habeey batasona saboda tana kallona kallon mafi munin qaddararta don Allah ki shigemin gaba muyi aure da ita badon kaina ba saidon maslahar rayuwarmu dukkanmu da ta Safnah”
Mamakine da tausayinsa ya cika zuciyar Granny ta dafashi ya dago kansa kawai sai taga hawaye yana shatata a idonsa tace “subhanallahi Lele meye kuma abin kukan a cikin wannan lamarin mutum ko yaqi Allah ai bazaice maka aa ba saidai babbar matsalar shine daidatawar yarinyar nan da mahaifanta”
Share hawayen yayi ya miqe ya matsa gaban gadon da take yace “ban damu da kowa yaso tarayyata da Habeey ba burina kawai itan ta amince dani ta daina yimin kallon da takeyi min Granny inason Habeeytah nini kadai na dace da zama mijinta saboda nine silar kowacce irin lalacewa tata”……….
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:07 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*UMMUH HAIRAN*
_Please ki biya kafin ki karanta nidai bazanyi Allah ya isaba Amma ban yafeba, da masu fitarmin da masu karantawa basu biya ba kuda Allah_
*3*
Kansa ya dora a qirjinta yaji yanda numfashinta yake sauka so slow ya shafa fuskarta ya sauke murmushi ya kwantar da babyn a kusa da ita ya fice, Granny miqewa tayi taje ta tsaya kan Habeey ta zuba Mata ido gabanta na tsananta faduwa har baccinta irin na Sahabinta ne hatta fatarta itadai wannan kama tana bata mamaki tabbas da ace sahabi yana qasar nan da zatace wannan yarinyar akwai wani Abu da ya hadasu.
Komawa tayi ta zauna tanaci gaba da kallon fuskar Habeey a fili tace shekara goma sha tara kenan da sahabi ya koma England da zama baitaba zuwa ba Koda ziyara, share hawayenta tayi tace “idan na mutu qila zaizo”
A haka Dad yazo ya sameta a firgice ya shigo ta miqe da sauri ya daidaita tsaiwarshi yace “haba Inna meye hak…..” Maganarce ta maqale a bakinsa lkcn daya sauke idanunsa akan fuskar Habeey maimakon ya qarasa abinda yake Shirin fada sai ya qarasa da fadin “Sas…sahabi”
Kallonsa Granny tayi da sauri tace kaima ka gani ko Aliyu na dauka ni kadaice nake ganin kamar nayi tunanin qulafuci na dason ganinsa ne yasa nake ganin wannan yarinyar tanamin kama dashi”
Zama yayi dabar a qasa yace “tunda nake bantaba ganin abinda ya tsinkamin laka irin wannan halittar ba Inna a Ina Taheer ya samo wannan yarinyar?” Share kuncinta tayi tace “bansaba Aliyu nidai inajin tsoron wani Abu”
Girgiza kai yayi yace “karki kawo wannan a ranki babu haka a files din rayuwar Sahabi kawai dai kamace Kuma kinsan ita halittar ubangiji aya ce nasan shima Taheer bai taba kula ba Koda yake baisan baffansa sahabi ba sai awaya”
Miqa hannu yayi ya dauki yarinya dake ta baccinta ya zauna yana qare Mata kallo a hankali ya hadiyi yawu me ciwo ya dago idanunsa da suka kada sukayi jawur ya zubasu akan fuskar Taheer da suke shigowa da likita, yayi saurin kawar dakai daga kallon Dad yana cewa likitan “kazo ka dubata idan bazaku iyaba na fita da ita waje kawai”
Juyawa Dad yayi yana kallon sarautar Allah bai iya cewa dashi komai ba har saida likitan ya gama abinda zaiyi ya fita shima ya juya zai fita sannan yayi gyaran murya tare da kiran sunansa.
Tsayawa yayi ya juyo a sanyaye hawayen da yaketa kokawar tsayarwa suka zubo masa sosai yake tausayin mahaifinsa saboda yasan wannan abinda yayi kamar sanya fetur ne ya qasta ashana saman martabar Governor Waziri, yafitosa yayi yazo ya zauna yace “inayi maka murnar samun qaruwa da kayi Taheer Allah ya raya maka ya bamu ikon tarbiyantar da Safnah bisa sunnah”
Dagowa yayi idanunsa na digar hawaye yace “Dad…”daga masa hannu yayi yace “ya zamuyi dakai Taheer tunda mun haifeka hakamma na godewa Allah ni kuma dakai da Dan’uwanka ya jarrabeni Taheer Mahfuz kun zamemin jarabawa a rayuwata”
Girgiza kai yakeyi sosai yana kuka me cike da nadama yace “wlh Dad ko yanzu idan baku amincemin na auri Habeey ba bazan iya riqe kaina daga gareta ba saboda zuciyata ita kadai takeso”
Murmushin takaici yayi yace “zaka aureta Taheer gara nabaka abinda kakeso kafin ka jamin abinda yafi wann….”
“Wlh tallahi bazai aureta ba Aliyu” cewar Mom da take shigowa kenan, tsayawa tayi a gabansu tace “bazai taba yuwuwa ka cakudamin zuri’a da shegu ba sannan ka canzawa shegiyar yarka suna baka isa ka shegantamin suna ba….” Miqewa yayi yace “don Allah ya isa Mom Habeeytah batason hayaniya kada ki tasheta…” Wani daukakken ta sauke masa wanda yaga tartsatsin wuta a idanunsa ya zuba mata ido tare da sauke numfashi
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:07 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*UMMUH HAIRAN*
_Please ki biya kafin ki karanta nidai bazanyi Allah ya isaba Amma ban yafeba, da masu fitarmin da masu karantawa basu biya ba kuda Allah_
*4*
Ashar ta danna masa ta matsa ta fincike robar jinin dake maqale a hannun Habeey ta cafki wuyanta tana jijjigata tana fadin “wlh baki isa ki zama surukata ba tsinanniya matsiyataciya yar tasha karuw…” Wani kira dayakeyi Mata tare da finciketa daga jikin Habeey dinne ya dawo da ita hayyacinta ta saki wuyan habeey da sauri taja baya.
Tana kallon yanda take fitar da numfashi a wahalce ga wata kumfa da take fitarwa a bakinta tayi saurin juyawa zata fice governor Waziri ya kira sunanta tare da cewa “kafin ki fita kisan da saninki indai yar mutane fa mutu sanadin taaddancinki wlh sai kinyi zaman jarun”
Wata ajiyar numfashi Habeey tayi komai nata ya daina motsawa Taheer ya dira gabanta ta dagota yana danna qirjinta yana Kiran sunanta Dad ya miqe da sauri ya fita yaje ya taho da likitan itakuwa Mom tayi wuqi² cikin tsoro da tashin hankali Granny kuwa mamakin lamarin Mom ne ya hanata cewa komai sai dauke Safnah da tayi tasata a sabon gadon da ubanta ya siyo mata.
Rufuwa likitocin sukayi akan Habeey harda Taheer sun bata sama da awanni uku sannan suka samu numfashin ya daidaita suka fito zuwa lkcn Mom ta sace jikinta tabar asibitin ta wucce gidan yayarta tana kuka take zayyane mata komai har auren Saudat yar qanin Dad Sahabi data nema masa tasa Saudat ta dawo daga England kawai saboda ta hadata da Taheer amma abin yana neman gagara.
Yanda take kuka yasa Hajiya Ummah yayarta dariya tace “kece uwa kece kike da wuqa kike da nama fah yanzu dai shawara daya itace tunda ya kafe saiya auri yarinyar nan ki qyaleshi ya aureta din kodan rufuwar asirinku game da wannan yar kafin fatiha din ayi auren cikin sirri ta tare ta yanda babu Wanda zaisan ba aure aka haifeta”
Girgiza kai tayi tace “aikin gama ya riga ya gama Ummah sirrin dan siyasa baya buya ni kaina baa gurin Taheer naji haihuwar ba kirana akayi da baquwar number aka fadamin karuwar dana ta haihu a asibiti kaza har lambar dakin aka turomin”
Shiru sukayi na wani dogon lkc sannan Ummah ta magantu da cewa “shawara ta biyu kije ki hada baki da likitan ayiwa jaririyar allurar guba ta mutu kowa ya huta…” Da sauri Mom ta kalli Ummah tace “kuma nayi kisa Ummah aa bazan iya ba nikam inajin tsoro na lura daga Granny har Dad hankalinsu yana kan wannan jaririyar”
Murmushin takaici Ummah tayi tace “shikenan kije zanyi tunanin mafita kafin a sallamesu daga asibiti cikin wata biyun da kukasa na bikinsa da Saudat dole ne a mantar dashi tunanin wannan karuwar yarinyar idan ba hakaba tabbas da matsala don zama ku iya daura masa auren ya saki matar” miqewa Mom tayi tace “dakuwa na tsine masa ya qarasa lalacewa”
Da haka ta fice a gdan driventa yajata suka fice suka nufi government house suna tsayawa ta fito ta shiga gdan bangaren yammatan nata ta shiga ta tarar dasu sun rufu akan Saudat sunata rarrashinta itakuma sai kuka takeyi, salati Mom tayi ta shiga cikin dakin tana tambayarsu menene.
Kuka bai bari Saudat tayi bayani ba sai shassheqa da takeyi Bushirah tabe baki tayi ta shige bathroom Kubrah ta dago tace “Yaya Taheer ne ya dawo ya shiga dakinsa yana neman wani abu kawai ita kuma sai tabisa dakin munyi qoqarin hanata taqi hanuwa, bamusan me tace masa ba kawai sai gani mukayi ya fito da ita a hannunsa ya jefar da ita a parlour yana jibgarta kamar Allah ya aikosa yana gama dukanta ya fice ya hau motarsa yabar gdan itakuma munyi munyi da ita ta fada mana me tace masa taqi”
Zama Mom tayi zuciyarta na tafasa tace “ke me kikace masa da yaja miki wannan dukan sa’ar haka?” Cikin shassheqar kuka tace “wai…wai don na shiga ya fito daga wanka shine na matsi mai zan shafa masa ya juyo ya dakamin tsawa wai na fice masa daga part shi…shine nace karuwa ma ta samu lkcnsa balleni da zanzama matar sunnah shine ya juyo yacemin wai karna qara cewa da uwar yarsa karuwa domin tabashi abinda a duniya babu wanda ya amince ya bashi sai itadin kuma Koda zaa bashi to bayan wadda tabashi zasu biyo, nikuma sai nace ai ko a shari’a shege bashida gado saboda haka matsayin dan halak yana sama qololuwa dana dan zina, wlh Mom ban qaraba ban rageba kawai naji ya shaqeni ya hadani da bango ya gwaramin kaina da gini ni bansan ya akayi ba kawai saiji nayi ya zubar dani a parlour yasa belt ya rinqa dukana kamar jaka daqyar su Solomon suka qwaceni….”
Ta qarashe mgnr cikin gunjin kuka ta zame bayanta Mom tayi saurin rintse idonta saboda yanda ya farfasa Mata jiki da belt tace “yanzu Mom haka zan rayu da Yaya Taheer babu tausayi babu soyayya ace karuwa ma tafika matsayi a gurin mijinka, gsky Mom da sake duk da inason Taheer Allah ya jarrabi zuciyata da qaunarsa tun bangansa a zahiri ba Mom zan iya jure kowanne wulaqanci a gurinsa indai zai rayu dani matsayin matarsa saboda nasan yanda ciwon so yake nasan abinda yakeji Mom amma bazan dauki duka akan karuwa ba Mom waini meye Habeeytan nan da yake yawan ambata take dashi dani bani dashi? Meye tafini don Allah ki fadamin meye aibina da Yaya Taheer yaqi naam da soyayyata duk da kasancewata yar uwarsa ta jini wacce na yarda da naqasunsa da komai na aminta zan rayu dashi a haka”
Shafa kanta Mom tayi ta share mata hawayenta tace “na rasa meye yasa Taheer ya zama me taurin kai akan yarinyar nan wlh a baya duk abinda na nuna masa bana raayinsa duk son da yakewa abinnan ya hqr dashi amma nakasa juya zuciyarsa akan yarinyar nan wai harni Taheer yake kallo yacemin indai ban janye auresa dake ba nabarsa ya auri Habeey ba to shakka babu zakiyi nadamar zuwanki duniya kuma zina yanzu yafara saboda zuciyar Habeey a hannunsa take duk yanda yayi da ita haka takebi, Saudat zanji tsananin kunyar Sahabi da Zahrah qanwata idan har nakasa tanqwara zuciyar Taheer ya aureki bari kiji wani Abu” kunnenta ta kama ta rada Mata wata mgn sukayi dariya tare da rungumeta tace “shiyasa nake sonki Mom har mafarkin first night dina a gidan Yaya Taheer nakeyi yauma saida nayi mafarki ganinan a kwance a qirjinsa yanata shafa sumata”
Rufe mata baki tayi tana dariya tace “saudat bakida dama wai yaushe Abbanki zaizo 9ja ne?” Lumshe idonta tayi tace “yacemin tunda ya rasa “Matarsa ta fari Hajar lkcn da cikinsa watanni uku a jikinta ya fara wannan ciwon zuciyar yakejin idan an ambaci 9ja gabansa na faduwa yacemin kullum mafarkinsa shine yazo 9ja amma gani yake kamar idan ya dawo abinda ya faru shekaru ashirin da daya baya shine zai qara faruwa”
Girgiza kai Mom tayi tace “har yanzu Sahabi yana mafarkin ganin wannan Dan nasa ko yarsa don ko jiya da mukayi waya da Mamanki take cemin wai yanzu firgita yakeyi yana yawan Kiran sunan Hajar yana ambaton Ina dansa ko yarsa? Kuma fah bayan rabuwarsu ance nemanta akayi aka rasa wasu ma suna cewa ta mutu”
Share hawayen tausayin abbanta Saudat tayi tace “nima kullum Ina addu’ar indai dan uwana ko yar uwata tana raye tazo gareni ko yazo gareni Mom kadaici ya isheni Mom banida abokin kuka banida na dariya banida shaqiqin da zanyi hira dashi naji dadi nasan yanzu da dan’uwana ko yar’uwata tana kusa gareni da zata rinqa tausata da tayani addu’a akan wannan mugun son da nake yiwa Yaya Taheer shikuma baya sona dama tun Ina qarama Yaya Taheer ya tsaneni” ta qarashe maganar cikin kuka me narkar da zuciya.
_Gareku masoya garabasa gareku saboda murnar bikin babbar sallah daga yau 3/8/2020 zuwa_ _10/8/2020 na rage kudin da ake biya domin samun wannan_ _rikitaccen labari me cike da turka turka single Zaki biya 150 VIP 400 idan ta account ne._
_Account 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB, saiki tura evidence_ _of payment ta wannan number 09013718241_
_Idan katine kuma Zaki biya 200 VIP 400 ta wannan number_ _09013718241 kada ki manta lambobin katin ake buqata ko hotonsa._
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:07 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*UMMUH HAIRAN*
_Qarshen free page na Happy sallah_
_Please ki biya kafin ki karanta nidai bazanyi Allah ya isaba Amma ban yafeba, da masu fitarmin da masu karantawa basu biya ba kuda Allah_
*5*
Shafa kanta tayi tana tausarta saboda tasani iyayenta basason bacin ranta shiyasa take lallabata saboda a gudun abinda kaje yazo amma taci alwashin duk yanda Taheer zaiyi saidai ya mutu aure tsakaninsa da Saudat babu fashi.
Yini sukayi tanata rarrashinta hardai ta samu ta ware Bushirah da Kubrah suka fito cikin shigarsu ta alfarma suka tarar dasu a parlour Mom ta dubesu tace “Ina zakuje?” Cikin yauqi Kubrah tace “zamuje mugano yarmu ne kada Yaya yasamu a blacklist” wata uwar harara ta watsa musu tare da jan tsaki ita kuwa Saudat mutuwar zaune tayi saboda mamaki wai zasuje su gano yarsu yar zinar?
Bushirah ce ta dubi Saudat tace “dama kin tashi munje kya ragewa kanki damuwar son maso wani ko banza kyaganshi acan gurin gudaliyar yarsa da matarsa da yakejin amutu ko a rayu a kanta”
Wasu hawaye ne suka zubo mata ta miqe ta shige daki ta fada gado ta rushe da kuka ta fahimci a gidan daga Mom sai Dad sune suke sonta yaran gidan gabadaya yan partyn abinda Taheer keso ne hatta da Mahfuz da baya qasar da aka kirashi aka fada masa cewa yayi kema dai Mom shirme kikeyi kinsan dai blood bazai taba yi miki biyayya ba indai akan baben nan ne wlh Mom ni kaina don dai blood ya rigani afkawa ne badon hakaba da tafi haka zaayi, Mom ki share kawai irin wannan auren fah dadine dashi tasanshi yasanta awonsu daidai ne Zaki wani zo ki hadashi da wata qyailar yarinya….”
Kalaman na dawowa Saudat tanajin bugun zuciyarta na qaruwa ta miqe zumbur ta fita ta tarar dasu suna shirin tashin mota ta qarasa da sauri ta bude ta shiga suka kalleta sukayi dariya Kubrah tace “iska tana wahalar dame kayan kara nifa banga abinda zaisa na rinqa bata lkc na akan namijin da baya sona ba musamman Yaya Taheer me masifar tsaurin raayi kinaji fah a gabanki Jabir yake fadawa Mom ita kanta Habeeytah bata tsira daga wulaqancinsa ba idan ya tashi itama da yake iqirarin yanaso kenan balle ke yar karere”
Itadai Shiru tayi batace qala ba har suka dauki hanya suka fara tafiya sunata hirar samarinsu Saudat dai bata cewa komai sai tsiyayyar hawaye.
Sai magrib suka isa suna zuwa sukayi parking suka fito daidai lkcn yana fitowa da waya a kare a kunnensa yana cewa “wlh blood bakaga babyn ba kamar kai itama da Mom take kama nayi Mata huduba da Safeenatul Najah…..”
Katse maganar yayi lkcn da sukayi karo da Saudat yayi baya da sauri tare da tsartar da yawu yace “ke wacce irin banza ce bakya ganine” cikin rawar jiki tace “ban…ban kula ba Yaya Taheer kayi hqr” tsaki yayi ya matsa gurin yan uwansa suka rungume juna dama gaisuwarsu kenan yace “ashe zakuzo na dauka Mom bazata barku ba” dariya Bushirah tayi tace “ai dole abu namu maganin a kwabemu”
Dariya sukayi dukkansu banda Saudat data zubawa sarautar Allah ido ya kama hannunsu suka shiga dakin Granny tana sallah itakuwa Habeey tana kwance kamar gawa saboda shaqar da Mom tayi Mata ta mayar da ciwonta farko, ya saki hannunsu ya matsa ya sanya hannunsa ya tattare Mata gashinta daya rufe Mata fuskarta yayi kissing lips dinta yace “a kowanne hali kyaune dake Habeeytah”
Gyaran muryar Granny yasashi saurin janyewa kunya kamar ya nutse ya juyo tare da sosa kansa ta sakar masa ranqwashi tace “kaikam kwai fitinannen namiji a jinyacen ma bazaka qyale yar mutane ba anya kuwa Taheer ba Mata hudu zan aura maka ba?”
Murmushi yayi yace “bazasu mayemin gurbin Habeeytah ba ita kadai gayyace Granny a duk matan duniya babu wacce zata iya dani sama da Habeeytah” wani mashine ya caki zuciyar Saudat tayi saurin juyawa zata fita Kubrah ta riqo hannunta tace “bakiga yar taki ba don nasan a hannunki qila zata rayu” sake hadiye wata kibiyar baqin ciki tayi ta caki qahon zuciyarta ta nemi guri dabar ta zauna.
Shikam yama manta da an halicceta a gurin surutu kawai yakeyi yana fasaltawa Granny irin son da yakeyiwa Habbatullah tare da zubawa Safnah ido yana murmushi yace “wlh Granny ji nakeyi kamar na hadiye my daughter saboda nakasa fasalta irin son da nakeyi mata nifa yanzu ko ke kikace bakison yata Allah idan muka rabu har abada bare wani banza da rayuwata batayi kama da tasaba dan karere”
Sarai duk wanda yake gurin ya fahimci da wadda yake amma shi har cikin ransa bada itan yakeba, Bushirah ce ta karbi Safnah ta zuba Mata ido tace “wow! Yaya wannan babyn kamar jinin larabawa Masha Allah amma Yaya kamar ba bakwaini ba”
Granny ce “nima da aka haifeta nace ba bakwaini bace saida likitan ya aunata yace kawai dai me girmance amma watanta bakwai da kwana daya a cikin mahaifa yanzu ma ance a daina jagwalgwalata amma wannan dan rawar kan yaqi barinta ta huta” murmushi yayi yace “aini dama komai zanyi ban iyaba indai a gurinki ne tsohuwa dake”
A kasalance Saudat ta taso ta leqa fuskar yarinyar ta zuba mata ido tanajin faduwar gabanta na tsananta a ranta tana raya dama itace ta haifa masa ita qila da soyayyar yarinyar zatasa yasota itama.
Miqo hannu tayi zata karbeta yayi saurin dauke abarsa yaje ya kwantar da ita a kusa da uwarta sai yanzu Saudat ta samu damar kallon Have dake kwance matsayin gawa tayi saurin matsawa gabanta tana furta “lahaula wala quwwata illah billahil aliyul’azeem” hannunta takai zata taba fuskar Habeey yayi saurin riqe hannunta cikin tsawa yace.
“Idan kika kuskura kika tabamin mata wani abu ya sameta wlh sai nayi shari’a dake gabadayanki na tsaneki Saudat….”
Rufe masa baki tayi jikinta na rawa tace “nikuma inasonka a haka Yaya kuma saina aureka Koda kuwa zaka kasheni don qiyayya, Taheer ba takai nakeyi ba yanzu na gama dakai domin ko kanaso ko bakaso saika aureni dole”……….
_Gareku masoya garabasa gareku saboda murnar bikin babbar sallah daga yau 3/8/2020 zuwa_ _10/8/2020 na rage kudin da ake biya domin samun wannan_ _rikitaccen labari me cike da turka turka single Zaki biya 150 VIP 400 idan ta account ne._
_Account 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB, saiki tura evidence_ _of payment ta wannan number 09013718241_
_Idan katine kuma Zaki biya 200 VIP 400 ta wannan number_ _09013718241 kada ki manta lambobin katin ake buqata ko hotonsa._
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:07 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*UMMUH HAIRAN*
*6*
Tsayawa tayi sake da baki yana kallon ikon lillahi wai saita aurets dole ko a Ina aka taba yiwa namiji auren dole? Murmushin tausayinta yayi shi gabadaya ya gama raina hankalinta hakanan yakejin amai yana taso masa idan ya kalleta.
Juyawa yayi ya fice daidai lkcn wayarsa tayi qara ya daga da sauri tare da kasheta ya mayar aljihunsa kusan ko yaushe a tsakanin jiya da yau sai an kirashi da number qanin na habeey Ibrahim shikuma haushin abinda Addah tayiwa Habeey akan cikinsa yasa yaji ya tsani duk wani wanda ya rabeta basu da adalci dangin Habeey ko kadan basusan darajar dan Adam ba, basu da damu da itaba itace ta damu dasu take sadaukar da komai domin danginta.
Da wannan tunanin ya shiga mota yana Shirin tashinta qannen nasa suka fito Bushirah ta matso gabansa tace “sati biyar akasa aurenka da Saudat Yaya a halin da aka ciki Habeey da Safnah sunfi kowa buqatarka don Allah kada kayi sakacin da baiwarka Allan nan zata qara shigs gararin rayuwa Yaya Taheer jin Habeey nakeyi kamar yar uwata ta jini”
Riqe hannunta yayi yace “karki damu qanwata babu Wanda ya isa yayimin auren dole auren ma da wannan tsakuwar yarinyar haba suma su Dad wasa sukeyi wlh Idan suka suka matsa zan iya farke shegiya ta mutu kowa ya huta”
Yana gama fadin haka ya figi motar a guje ya nufi gidan Granny ya shiga bangarensa na gidan yayi wanka ya kwanta ya fara aikin sanar da abokansa cewa anyi masa haihuwa mamaki sukeyi sosai yaushe yayi aure da har matarsa ta haihu.
Shikam ko a jikinsa gani yakeyi ai shima aiki yayi ya samu abarsa sabida haka ya cancanci a tayasa murna, daya gama buge bugen wayar tasa sai ya budo hoton sahibar tasa da yar tasa ya rinqa kallo yana murmushi har bacci ya daukesa.
Cikin sati biyun da habeey tayi a asibiti abubuwa da dama sun faru ciki harda qarfafuwar mgnr auren Taheer da Saudat tabbas Saudat tana cikin matsananciyar damuwa saboda Wanda takeyi dominsa din baisan tanayi ba tana kallon yanda Khamal da Sudess samarin su Kubrah suketa rawar qafar bikin amma banda nata angon dako kallon tsiya bata samu a gurinsa balle na arziqi.
Da taimakon Hajiya Ummah yayar Mom da Zahrah mahaifiyar Saudat aka shiga aka fita aka cusawa Taheer jin tsanar Habeey a ransa sunyi duk me yuwuwa su cusa masa qiyayyar Safnansa amma abin ya faskara saima kamar qara masa qaunar yarinyar da akeyi.
Cikin sati biyun jikinta ya fara kyau sosai ta fara sanin waye yake a kanta, farkon fari kullum a asibitin yake yini amma yanzu sai ya yini sur baizoba saidai ya kira a waya yaji ya babensa, wannan canji ya tashi hankalin Granny da Bushirah dake jinyar Habeey da farko sun dauka mgnr auren nasa ce tasashi a busy amma sai Bushirah ta lura shima auren ba wani murna yakeyi dashi ba kullum ka nemeshi zaka sameshi a garden ya hade kai da gwiwa yanata karatun wasiqar jaki”
Yau ta kama asabarce wadda tayi daidai da satin Habbatullah hudu a asibiti misalin qarfe biyu na rana ta fara motsa qafafunta tare dayin attishawa daga Kubrah har Bushirah da Granny dama Addah da ciwon yar tata yasata saukowa shima Bushirah ce tayi tattaki taje ta sanar da ita.
Dukkansu kanta sukayo ta muqar da hannunta tare da amsa kalmar shahadar da Addah take laqaba mata ta riqe qam tanayi tana girgiza kanta, fita Bushirah tayi da gudu ta fadawa likitan abinda yake faruwa daidai lkcn da likitan ya iso daidai lkcn Taheer suka shigo shida Saudat a zahirin gaskiya shi kansa baisan Saudat ta biyosa ba saboda kaca² suka rabu dutsi a hannun riga amma sai gashi sun shigo tare kafadarsu na gugan juna.
A lkcn ne Habbatullah ta fara bude idonta a hankali tana kallon kowa dake dakin da fuskar rashin sani har takai ga sauke idonta akan Addah ta zabura zara miqe likitan yayi saurin riqeta tare da cewa.
“Kibi a hankali Hajiya zaki tashi insha Allahu” a sanyaye da murya ta alamun jin jiki tace “Ad…Addah ashe zakizo gurina ashe har yanzu kina sona Addah ina qannena Aysha da Fatima ina Taheer Addah ki kiramin shi don Allah” juyawa Kubrah da Bushirah dama kowa dake gurin sukayi inda yake tsaye yana danna wayarsa.
Wani mugun kallo Addah takeyi masa a cikin kwana ukun da tayi a asibitin yaune ta fara ganinsa taja ajiyar zuciya hakanan takejin tsanar Taheer a ranta kuma ta qudurce a ranta indai yarta zataji mgnrta to zata rabata dashi rabuwa ta har abada.
Matsawa Bushirah tayi kusa dashi ta warcr wayar hannunsa tace “haba Yaya kanaji sai kiranka Habbatullah takeyi Amma ka wani basar….” Bata rufe bakinta ba ya sauke Mata wani gigitaccen mari ya sakeyin bal da ita yace.
“Wata banza dake Zaki qwacemin wayata saime to dan wannan banzar ballagazar ta kirani dama jira nakeyi ta warke Kuma alhmdllh ta warke banida haqqinta zata iya komawa inda ta fito Amma karki sake ki daukarmin yata inason abata Saudat zata riqemin ita, yawwa ladan haihuwar kyakkyawar baben nan da kikayimin na mallaka miki gidana dake layin gdan sarkin Bauchi ki duba wayarki nayi miki transfer ta million hamsin nasan ta isheki ki qarashe rayuwarki na bakisu a matsayin fansar budurcinki”
Yana fadin haka ya ajiye Mata want a saman cinyarta ya juya zai fita ta bude bakinta jikinta na rawa tace “na roqeka da girma da matsayin ubangijin daya sanya tausayi da jinqai tsakanin bayinsa kada ka juyamin baya Taheer karka manta kayimin alqawarin duk tsanani bazaka gujeni ba bazaka juyamin bayaba wlh na amince zan aureka Taheer kada ka wofintar dani lkcn da nake tsananin buqatar jin qanka….”
Ta qarasa mgnr cikin sarqewar numfashi baiko qarasa jin abinda zata fadaba ya fice kamar iska yaja motarsa a guje yabar harabar asibitin ta kuwa zabura ta miqe zata bisa Dr Shattima yayi saurin riqeta ya hadata da jikinsa yace “tabbas kina cikin jarabawar ubangiji kamar yanda nake cikinta Habbatullah banyi tunanin wannan lkcn zaizo ba kiyi hqr zuciyarki a kumbure take idan kika mutu bashida asara saboda saura kwanaki biyar ya angwance da sabuwar amaryarsa………..
_Gareku masoya garabasa gareku saboda murnar bikin babbar sallah daga yau 3/8/2020 zuwa_ _10/8/2020 na rage kudin da ake biya domin samun wannan_ _rikitaccen labari me cike da turka turka single Zaki biya 150 VIP 400 idan ta account ne._
_Account 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB, saiki tura evidence_ _of payment ta wannan number 09013718241_
_Idan katine kuma Zaki biya 200 VIP 400 ta wannan number_ _09013718241 kada ki manta lambobin katin ake buqata ko hotonsa._
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:07 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*UMMUH HAIRAN*
*7*
Zamewa tayi daga jikinsa ta zube a qasa numfashinta yana sarqewa ta dafe qirjinta jikinta yana rawa Dr Shattima ya matso da sauri ya kamata ya dorata a gadon ya zaro wata allura ya danna nata nandanan jikinta yayi laushi ta suma Granny ta juya ta kalli Saudat data zubawa Habeey ido cike da tsananin tausayawa hawayenta na zuba a qasa tace.
“Meye kuma abin kukan Saudatu kunyi nasara tabbas kuyin nasara Allah ya baku saa kun raba tsakanin Taheer da Habeey, Saudatu badai Taheer kikeso ba gakinan gashi daukar yarinyar dake bacci tayi ta miqa Mata tace “ga yar mijinki nan ki dauka ki riqe kwafi samun nutsuwa amma kafin wannan lkcn inaso kisan wani abu qwaya daya ita duniya juyawa takeyi saboda haka kada kiyi tunanin dawwama cikin farin ciki kin rabashi da farin cikinsa kin yankewa Habiba nata farin cikin shakka babu lkc na zuwa da zakiyi naki kukan babu hawaye”
Kubrah ce ta dubeta tayi “murmushi tace “haqqin rai biyu ne akanku Saudat koma nace uku saboda ke yaya yaci mutuncin Habiba saboda ke ya rabata da yarta saboda ke komai zai iya faruwa dashi kansa yayan, Abu daya nima da zan fada miki shine quncinki sai yafi wanda kika sanya zuqatan masoya sannan babu ubanda ya isa ya raba Safnah da mahaifiyarta harsai idan sune sukace bazasu riqe ba”
Addah ce ta girgiza kai tace ku bashi yarsa kawai bsmu buqata Allah ya rayata a duk inda take wannan qaddarorin na Habbatullah sinyi yawa Allah ka sassautawa baiwarka haka” hawayen saudat ne ya qara tsinkewa tace “wlh tallahi bansan meyene ya kawo wannan sauyin ba Granny yanzu kafin mu taho har zagina Yaya Taheer yayi akan Habeeytah ya rantsemin ya qara kan cewa koya aureni saiya sakeni ni zuwa nayi idan ta farka na roqeta ta nemamin alfarmar ya hadamu ya auremu”
Murmushin takaici Granny tayi ta juya zauna daidai lkcn da Dr shattima ya sake shigowa yace “nan da 30 minutes zata iya farfadowa don Allah a kawar mata da duk wani Abu dazai sanyata damuwa” jinjina kai sukayi ya sake fita, haka kuwa akayi 35 minutes da fitarsa ta farka a firgice tana Kiran Taheer kada kayimin haka don Allah wlh nafi kowa sonka kada ka rabani da yata ita kadai na mallaka duk duniyar nan kada ka sanyama yata maraicin uwa a halin uwarta tana raye kada ka qara tabbatarwa da zuciyata namiji tuwon rezar ne miyar Allura ashe wannan ranar zatazo Taheer Kaine da kanka kayimin gori?”
Kuka takeyi Addah na riqeta tace “da nasan wannan ranar zatazo Dana roqi Allah ya kasheni kafin lkcn, wayyoh Allah qirjina Allah ni yaushe zanyi farib cikine kamar kowa….”
Ta qarashe mgnr tans kakarin amai kamar zata amayar da kayan cikinta amma aman yana qara tsanani sai jini, wani ihu Addah tayi ta qanqame yar tata Saudat ta nufota da gudu itama ta riqeta tana kuka tace “nashiga ukuna Taheer kada kayi kisa don Allah ka dawo ka janye kalamanka Taheer asheni ba sonka nakeyi ba ga wacce take sonka…”
Daqyar cikin taimakon Allah Dr Shattima da Dr Zainab suka samu aman ya tsaya suka daura mata na’urar shaqar iska saboda Athmer dinta data tashi tanata gwama numfashi Dr Shattima cikin tashin hankali yaketa fadan ya akayi aka bari ta tuna abinda ya faru?
Wannan rana sunga ikon Allah dukkansu anan suka kwana akanta Kiran duniya Bushirah tayiwa wayar Taheer amma a kashe saita Dad ya Kira ta fada masa abinda yake faruwa shima ya shiga rudu saboda zuwa yanzu tausayin Habeey ya gama ratsa jikinsa yace su jirashi gashinan zuwa.
Haka kuws akayi jiransa sukayi bai dadeba ya iso.
Granny ce tayi masa bayanin komai ya zauna yana salati tare da tunanin mafita a fili yace “aikuwa saidai ya hada biyun ya aura wannan ma zalumcine ya gama lalata mata rayuwa sannan yace bazai aureta ba” da sauri Addah tace “aa kada ayi haka Alh tunda yace bayaso ku qyaleshi matar mutum kabarinsa qila dama ba matarsa bace” duk yanda Dad yaso yabawa Addah hqr ta tubure qarahema tace itafa indai ta isa da Habeey bazata auri Taheer ba.
Jikin kowa yayi sanyi Dad ya dauki takarda da biro yayi rubutu ya miqawa Addah yace “ku riqe wannan don Allah kafin a daidaita komai ina ganin Taheer ba a cikin hayyacinsa yake ba” girgiza kai tayi tace “bama buqatar komai daga gareku ranka ya dade iya hakama min gde Allah ya qara daukaka”
Daqyar ya roqeta ta karba check din kudin sannan ya debe yayansa suka tafi amma banda Bushirah da takejin ciwon abinda ya faru kamar ita akayiwa, sai dare Habeey ta farka ta bude idonta tana kallon silling din maganganun Taheer sunayi mata yawo a kwanya “ballagaza banza me zanyi da ita karuwar yarinyar nan…”
Wata qara ta saki Dr Shattima daya kasa ya tsare ya miqe da sauri ya isa gurinta ya fara dubata ya cire mata abin taimakawa numfashin da aka maqala mata ya zare mata allurar drip din yana Mata murmushi ita kuma sai kallonsa takeyi hawaye na zuba a idonta.
Zama yayi a gefenta yace “idan baki manta da komai kin fawwalawa Allah ba Zaki kashe kanki Habbatullah akwai darasi me yawa a cikin rayuwarki kuma ita qaddara bata shawara lkcn da zata fadowa mutum wlh a iyakar kwanakinki a asibitin nan bantaba sanin Taheer ba mijinki bane sai kwanaki uku da mahaifiyarki tazo, shima waya naji tanayi tana kuka tana fadawa wata halin da kike ciki”
Shassheqar kuka takeyi ta yunqura zata miqe yayi saurin kamota ya tallafa mata ta zauna yace “kiyi hqr muyi addu’a Allah yayiwa kowa zabi na alkhairi amma ni dama nayi tunanin faruwar hakan ba yanzu bako a gaba”
Itadai batace komai ba har ya zauna ya zuba mata ido zuciyarta suya takeyi sosai qaddarorinta sun fara bijirewa kwayarta a firgice ta dago tace “ina yata?” Dago idanunsa yayi da suka kada sukayi jah tunda yake aiki baitabajin tausayin wata mace kamar yanda yake tausayin Habbatullah ba yace “babanta ya dawo ya dauketa kiyi Mata addu’a duk inda take zata isheta” miqewa yayi da sauri ya fice saboda zuciyarsa ta gama karyewa.
A cikin kwanaki biyun da suka qara sosai Addah da Granny ke qarfafa mata gwiwa tare da kafa Mata misalai da hujjoji da zasu sanya ta manta da Taheer a rayuwarta saboda juyin duniya Dad yayi dashi akan ya koma kodan safnah su daidaita da Habbatullah suyi aure Amma fir yaqi yace shifa baisan meye yasa masa tsanarta ba ko sunanta aka Kira gabansa faduwa yakeyi.
Ganin yanda ran Dad ya baci ne yasashi fadawa jikinsa ya fashe da kuka yana cewa “wlh Dad qasan zuciyata danqare take da qaunar Habeeytah amma jikina da ruhina tsanarta suke qarayi Dad bansan meye ya canzamin qaunar Habeeytah da tausayinta zuwa qiyayyarta ba, alfarma days zakayimin Dad kada ka daura aurena da Saudat wlh idan ka daura mutuwa zanyi kabarni na rayu da yata ta isheni rayuwa nayi maka alqawarin kare kaina nayi maka alqawarin zan rinqayin azumin litinin da alhamis”
Lamarin ya fara girmamewa tunanin Dad duk yanda yake tunanin Taheer ya wucce nan kamashi yayi ya dagashi zuwa yanzu ya daina ganin baqin dannasa tausayinsa yakeji a sanyaye yace “bazan taba takura maka ka auri abinda ranka bayaso ba amma zamanka haka risk ne kayi hqr ka auri yar uwarka Saudat nasan zakaji dadin hakan a gaba Taheer inajin kunyar na kira sahabi na fada masa na fasa aurawa dana yarsa shi tunani yakeyi na isa dakai kayimin wannan alfarmar Taheer”
Miqewa yayi yana hada hanya ya shiga bangarensa ya fada gado yanajin qirjinsa yana zafi ya zubawa qaton hotonsa da Habbatullah ido yana kallon yanda suke cikin nishadi lkcn da sukayisa yana kukan zucci qaunarta tana qwaqular qasan zuciyarsa amma ya kasa gane hakan yanda ya zuba mata ido yana kallonta har wani buda hannunsa yakeyi wai ta shiga qirjinsa.
Kwana biyu suka qara Granny ta rakasu har Gombe har sukaje Habeey na kwance a kafadar Granny zuwa yanzu ta daina kukan rabuwa da Taheer kukan rabata da yarta takeyi a sanyaye tace “don Allah Granny ki kawomin Safnah naganta nayi Mata addu’a Ina roqon Allah kada yakaita lkcn da zata dandani irin abinda ubanta ya dandanamin, Allah kaji qanta ka tausaya Mata kada ka juya sakayyar bataji ba bata gani ba a kanta Allah ka rayamin ita rayuwa me albarka, shikenan yanzu Granny bazan qara ganinta ba?”..………
_Gareku masoya garabasa gareku saboda murnar bikin babbar sallah daga yau 3/8/2020 zuwa_ _10/8/2020 na rage kudin da ake biya domin samun wannan_ _rikitaccen labari me cike da turka turka single Zaki biya 150 VIP 400 idan ta account ne._
_Account 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB, saiki tura evidence_ _of payment ta wannan number 09013718241_
_Idan katine kuma Zaki biya 200 VIP 400 ta wannan number_ _09013718241 kada ki manta lambobin katin ake buqata ko hotonsa._
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:08 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*UMMUH HAIRAN*
*8*
Sosai kalamanta suka ratsa zuciyar Granny jin kukan nata takeyi kamar tana dora mata dutsi aqirjinta a hankali taci gaba da rarrashinta har suka isa gidan sukayi sallama da Granny akan cewa idan an gama biki zasu dawo suga yanayin jikin Habeey.
Tunda suka shiga ta qule daki taja bargo ta rufe jikinta sanyin zazzabi yana ratsata tana nunka nadamarta tanajin ninkin tsanar jinsin da namiji a zuciyarta, ashe dama muguntar da Taheer ya shirya mata kenan ya nace saita soshi saida ya koya mata sonsa sannan ya juya Mata baya ya rabu da ita rabuwa mafi ciwo a lkcn da tafi kowa buqatarsa.
Kuka takeyi sosai tana juyi a cikin bargon tana ambaton ya Allah tare da danna qirjinta son Taheer qila ita kuma shine ajalinta, a galabaice ta miqe ta sauko tana dafa bango ta shiga bandaki ta kama ruwa ta dauro alwala tazo ta tayar da sallar azahar tana kuka tana fadawa Allah damuwarta.
Bayan ta idar ta dauki qur’ani data gani a gefe ajiye ta fara karantawa tanajin sassaucin nauyin da qirjinta yayi bayan ta idar ta daga hannunta tana kuka kunyar ubangijinta takeji ta kasa bude baki ta nemi yafiyarsa gani takeyi kamar bazai dubeta da idon rahmaba.
Amma data tuna Allah gafuru al rahim ne sai taji sanyi a ranta ta fara neman yafiyarsa da zuciya me tsarki ta jima tana Istigfari sannan ta rufe qur’anin ta koma ta kwanta tunanin baya yana dawo Mata da irin alqawurran da Taheer ya rinqa yimata lkcn da yana kwadayin jikinta.
Safnah tafi komai tsaya Mata a ranta tunanin kalmar da zata fadawa yarinyar lkcn data girma taji irin hanyar da sukabi suka samar da ita takeyi.
Toshe bakinta tayi da hannunta saboda ita kanta tagaji da kukan da takeyi so take ta saba da wannan rayuwar data samu kanta a ciki saboda tasan itace qaddararta, Addah ce ta shigo da waya a kare a kunnenta ta zauna kusa da ita ta dafata tace “na fada miki banson damuwar nan da kike sanyawa kanki Habbatullah muyi hqr komai yayi farko zaiyi qarshe ga yar uwarki zakuyi mgn”
Kara Mata tayi a kunneta tayi sallama da murya me rauni Fatima tace “Yaya Habeey ya jikinki ince dai kin warke?” Ajiyar numfashi tayi tace “gangar jikina ta warke amma zuciyata zafi takeyi Fatima nafi buqatar mutuwa akan wannan rayuwar da nakeyi mara albarka na rasa farin ciki ta ko ina…” Saurin katseta tayi da cewa “ki daina wannan zancen Yaya wata rana sai lbr don Allah kiyi hqr ki manta da wannan mayaudarin insha Allahu Allah zai saka miki”
Lumshe idonta tayi tace “don Allah Fatima ku dawo gda kada kiyi sha’awar yin rayuwa irin tawa babu komai a cikinta sai tozarci da qasqanci ki fito a kamoki ko ki bawa argent dinki number ta ya kirani na bashi kudinsa ku dawo mu nemawa rayuwarmu makoma, bana fatan rayuwarku ta lalace kamar tawa nikam nasan babuni babu farin ciki a rayuwata”
Jikin Fatima yayi sanyi matuqa sukayi sallama ta Addah ta dubeta ta kawar dakai tasani duk itace ta jefa rayuwar Habeey cikin wannan gararin, miqewa tayi a kasalce ta nufi nata dakin tana kukan zuci dana zahiri yarinyarta me biyayya dason faranta mata yau gata tana kuka saboda wasan da tayi da rayuwarta ta rabata da gatanta ta kawota ts hadata da muguwar rayuwar data zabawa kanta yanzu ta Yaya ma zata tunkari Salahu da mgnr wata ya dake tsakaninsu balle har ya karbeta ya a matsayin jininsa bayan an fada masa cewa cikin ya zube?
Hakanan suka yini a daki kowa zuciyarsa babu dadi sai yamma sannan Habeey ta qarfafa jikinta a qoqarinta na sanyawa kanta dangana da rungumar qaddararta ta fito tsakar gidan ta zauna Addah na gyaran kubewa ita kuma tana gyara Mata ganyen ugo saboda rashin wadataccen jinin da Habeey ke fama dashi shiyasa ta bayar aka siyoshi zatayi mata miya dashi.
Rayuwar Habeey da mahaifiyarta da yan’uwanta gwanin dadi cikin kwanaki ukun gata sosai suke nuna Mata basu barinta da damuwar komai ko yaushe cikin sanyata dariya suke, biye musu takeyi amma qasan zuciyarta ta kasa cire Taheer a cikinta kullum mafarkinta shine ko magana akayi mata wani lkcn shi take ambato.
Lamarin da yake damun Addah itadai da gaske batason ko wani abu daya shafi Taheer so takeyi ya fita cikin qaddarar yarta har cikin ranta dadi taji days karbi yarsa, cikin kwanaki ukun ne Addah tasa aka ciro Mata kudin da governor Waziri ya basu kudine ba kadan ba batare da kowa ya sani ba tasa aka nema mata babban gida na alfarma a cikin birnin gombe ta siya da sunan Habeey ta zuba musu komai na more rayuwa sauran ta dora jari sannan ta biyawa Habeey kudin wata babbar makarantar islamiyya.
Kwana daya suka qara sun gama shirinsu tsaf tace zasu rakata unguwa Habeey tana daki zaune tanata gwada wayar Taheer taqi tafiya sukaji sallamar mutane a tsakar gidan gaban Habeey ne ya fadi saboda tunaninta Dr Shattima ne saboda ya takura musu da ziyara cikin kwanakin nan.
Amsawa Idris da Ibrahim sukayi suka fita da sauri itama ta miqe ta fito sanye da hijjab dinta har qasa saboda dokace Addah ta sanya mata ta tsaya a bakin qofar dakin.
Shigowa sukayi ta dago kanta a dan tsorace saboda jin muryar Governor Waziri ta zuba masa ido gabanta na faduwa itadai kawai governor Waziri kama yake Mata da wani Wanda ta sani, a bayansa wasu mutum biyu ne sai Shattima dake biye dasu.
Janye idonta tayi dagakan governor Waziri ta saukeshi akan wanda yakebin bayansa shima ita yake kallo ga mamakinta sai taga kowa ya tsaya amma shi ya nufota tayi saurin rintse idonta kawai saijinta tayi a jikinsa ya rungumeta tsam ya fashe da kuka yana fadin.
“Itace wlh azeem Habbatullah yatace yayar Saudat ce Innanillahi wa innah ilaihirraji’un dama zanganta ashe mafarkina gaskiyane da yake nunamin zuwan wannan rikitaccen lkcn meyesa Yaya meyasa kuka boyemin bayan kunsan inda take meye yasa baka sanar dani ba Saida aka daura auren Taheer da Saudat”…………
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:08 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*UMMUH HAIRAN*
*9*
Zamewa tayi a jikin Alh Sahabi ta zube a qasa summamiya Taheer dake shigowa ya hankade governor Waziri dake riqeshi ya fada kanta ya dagota yana jijjigata yana Kiran sunanta kawai shima sai ya zame a kanta zuciyarsa na harbawa da sauri, a haka Saudat da Bushirah suka shigo suka samesu.
Saudat ta sulale qasa cikin kuka me gunji tace “ni dama tun ganina na farko da Habibah nasan akwai wani abu tsakanina da ita wlh na hqr da Yaya Taheer koda soyayyarsa zata kasheni Dad dama tun kafin nasan da wannan jumurdar ya sakeni saki uku minti uku bayan daura aurena dashi….”
Salati Dad ya saki cikin sarewa zuciya ya qarasa gabanta ya riqota yace Alh Sahabi ya sunkuya ya janye Taheer daga jikin Habeey yace “hakan yayimin dadi ya burgeni sosai Saudat yayi abinda ya dace dama bansan da cewa bashi ya amince da aurenki ba da tun farko bazaayi sa ba” Addah ce ta shigo daga maqota data shiga sallama ta tarar da gdan cike da mutane da sauri taja baya saboda hada idon da sukayi da Sahabi tace “Salahu!” Da qarfi tayi mgnr ya kawar dakai tare da cije lebansa ya kinkimi Habeey ya fice da ita ya sanyata a mota zuciyarsa na bugawa da qarfi Alh Aminu da governor Waziri sune suka fito da Taheer sai Kubrah da Bushirah da suka kamo Saudat da taketa gursheqen kukan rabuwa da masoyi tasan Koda Taheer bai yanke igiyoyin aurensa da aka daura awa da suka wucce akanta ba to bayyanar Habeey matsayin yayarta shaqiqiya uba daya zaisa ta janye ta sallama Mata Taheer domin tafita buqatarsa tasani Habeey tafita son Taheer kuma sunmafi dacewa da junansu kasantuwar jinin dake gudanawa a jikinsu ma iri dayane.
Wani babban asibiti dakenan cikin garin gombe suka nufa Abba gudu yakeyi kamar zai tashi sama saboda a yanzu ji yakeyi kamar mutuwar Habeey mutuwarsa ce, suna zuwa ya qara sunkutarta ya nufi cikin asibitin da ita ma’aikatan suna ganinsa suka rinqa darewa suna bashi guri kasancewar asibitin kansa mallakinsa ne.
Shiga yayi da ita dakin agajin gaggawa yasa aka kira masa likitocin shima ya cire babbar rigarsa suka baje fasaharsu wajen ceto rayuwar gudan jinin nasa daya dade yana mafarkinta ya dade yana ganin surarta a baccinsa wannan rans daxai tsaya gabanta yana qoqarin dawo Mata da rayuwarta da take qoqarin qwacewa ta dade tana zuwar masa a baccinsa.
Sunfi awa biyar a kanta komai na jikinta saida aka cire Mata ya rage daga ita sai under siket hstta bra saida Abba ya balle Mata saboda kokawa sukeyi da numfashinta da yakeyin sama suna fincikoshi daqyar zuciyarta kuwa bugunta yayi qasa fiye da mizanin da ruhi zai iya rayuwa da harbawarta.
Daqyar da taimakon oxygen suka samu bugun zuciyarta ya rinqa dawowa a hankali cikin abinda bai wucce daqiqa talatin ba ya dawo yanda zata iya rayuwar qila wa qala dashi, amma anyi rashin sa’ar shigarta commar da zata iya shekara guda a cikinta saboda duka jijiyoyin da suke kai saqon tunani qwanyarta sun tafi hutun wuccin gadi idan aka matsa musu dawowa zasu iyayin bombing gabadaya.
Wannan dalili ya tashi hankalin kowa dake cikin asibitin musamman Saudat da taketa kuka tana tsinewa son zuciyarta da yakaisu wannan matakin qiri² saboda rashin tausayinta da son kanta gashi ta jazawa yar uwarta tilo daya tal a duniya fadawa halin rai kwakwai mutu kwakwai wannan abu zai dade yana taba zuciyarta.
Shima bangaren Taheer yana cikin tsaka me wuya Amma shi da dan dama dama akan Habeey shi karo na farkone daya samu heart attack akwai yuwuwar nashi ya lafa da sauri.
Granny bata samu labarin abinda ke faruwa ba sai dare aikuwa a daren tace sai ankaita taga jikokinta, lkcn da tazo Bushirah tana kuka take fada Mata halin da Habeey take ciki ta rinqa salati tana matsar hawaye tace.
“Ni dama tun ganina na farko da yarinyar nan nasa akwai wani boyayyen al’amari game da haduwarta da Taheer Allah shi kadai yasan abinda ya boye tsakaninsu yanzu gashi gaskiya ta bayyana Kuma dole dan baqin ciki yaji kunya wlh Koda Taheer bai saki wannan ja’irar yarinyar ba sai ubansa ya saketa kuma a daren nan ko Habiba zata mutu saita mutu matsayin matar Taheer a wannan daren zaa daura”
Hakan kuwa itace ta faru a wannan dare Granny ta gwada ikonta Hajiya tanacan gaho da baki aka daura auren Taheer da Habeey wannan abu yayiwa kowa dadi duk da daga angon har amaryar basusan abinda ake ciki ba.
Sai sha daya na dare Dad ya koma gda shida su Kubrah da Saudat ta take dauriya saboda wani mugun zazzabi daya rufeta, suna zuwa gda ta shige dakinsu taja bargo ta rufe jikinta tana rera kukanta a zahirin gaskiya ba kukan rashin Taheer takeyi ba saboda a yanzu tanajin so da qaunar Habeey fiye da kanta.
A haka Aunty Zahrah mahaifiyarta tazo ta sameta a kwance cikin halin jinya ta dagota ta bude idonta da suka kumbura saboda kuka tana ganin mahaifiyarta ta fada jikinta ta rungumeta ta sake qarawa kukanta sauti tace “nayi baqin cikin zamowata silar shiga tsakanin yar uwata da bani da tamkarta a duniya da masoyinta haqiqa gsky ne layu’alimul gaibu illallah wlh da ace nasan Habeeytah yar uwatace da banyi sakacin da soyayyar mijinta ta huda zuciyata ta shigaba yanzu gashi gsky ta bayyana nice a qasa”
Tana fadin haka ta sake fadawa jikin Aunty Zahrah tace “shikenan Taheer ya tabbata ba nawaba dama yasha fadamin shi na Habeeytah ne gara nabarshi tun kafin lkc ya sanya nabarshi ta qarfi yanzu gashi ta qarfin zan barshi aunty naga samu naga rashi ya sakeni saki uku minti uku da daura aurens dashi ya turomin text massage a baya na qudurce bazan fadawa kowa ba amma yanzu dole lkc yasa na fada harma an maye masa gurbina da yar uwata Habbatullah….”
Jijjigata Aunty Zahrah tayi tace “keni kin cikani da shirme wace Habbatullah?” Bushirah dake shigowa tayi murmushin jin dadi tace “uwar wannan yarinyar” ta nuna Safnah dake kwance a kafadarta tana baccinta taci gaba da cewa “dama qarya fure take bata yaya rabon gsky ta bayyana mu qara dangi ne yar uwarmu ta dawo garemu yasa har hakan ta faru ni na tabbata Koda ace auren nan ya dade to bazaa zauna lfy ba saboda zuciyarsa tana gurin uwar yarsa” ta juya ta kalli Mom tace “kema yau kaifin harshena bazai tsallakeki ba Mom an dade anayi Ina sanya ido to yau dai gsky ta bayyana Habeey da kike qi har kike shirka saboda ki rabata da danki itama jininki ce dake da Abba Sahabi abokan wasane da babansa da babaki uwa daya uba daya yanzu kije a zuqe jinin Abba Sahabi daga jikinki kinga shikenan kin huta mudai munason yar’uwarmu sannan aure Allah baiyi hadin naki ba nasa ya qullah Yaya Taheer ya angwance da amaryarsa Habibatullah dan baqin ciki saidai ya mutu Safnah zata tashi cikin gatanta ta zama yar gata haihuwar dangi duk wanda ya zagi uwarta kansa ya zaga ka zagi ubanta ka gingimo dutsin dala dabara ta rage take Mom nidai shawara na baki kiyi maza kije a zuqe miki digon jinin Dad da Abba Sahabi a cikin jininki”…………….
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:08 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*UMMUH HAIRAN*
_Please ki biya kafin ki karanta,daganan zuwa 10/8/2020 VIP 400 single 150, account 0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar GTB idan katine ta wannan number 09013718241 hoton katin Zaki tura ko lambobinsa ta wannan number dake sama idan ta account ne Zaki tura evidance of payment dinki ta number dake sama._
*10*
Dafe qirji Mom tayi tace “Nashiga uku ni Safinah Bushirah me kike cewa ne wlh qwanyata ta tafi hutu bana gane komai” tabe baki Bushirah tayi ta dauki Pampers din baby Safnah ta fice tana cewa “kanku dai akeji aure Allah yayi alqawarin Habibah ce matar Yaya Taheer sai ku hadiyi zuciya ku mutu ku huta”
Binta sukayi da kallo har ta fice kalma daya ta kasa fitowa daga bakinsu Mom ta zube a gurin dabar tare da Dora hannunta aka ta zunduma ihun days firgita kowa suka sake yowa dakin da sauri, zare idanu takeyi tana kallon kowa ta cafki hannun Kubrah tace “me…meye yake faruwa Kubrah don Allah fadamin me ake Shirin yimin ne”
Dariya tabawa Kubrah tace “mom kema da abin haushi kike to meyene kuma alqawarin Allah ne ya cika Taheer mijin Habbatullah kinqi Allah yaso ya qulla abinsa yabarki da kunya amma Mom ai kina da wani dan ki hadashi da wannan yarinyar mana, dama ai gadon ari sai fanna”
Miqewa Aunty Zahrah tayi tana sharar hawaye tace “ashe dama wulaqancin da kuka shirya yimin da yayanki kenan Yaya Safinah kuka matsa saida muka baro England mukazo 9ja, tur wlh kin bani kunya ashe isar taki ta banzace baki isa da danki da mijinki ba Yaya kinbani kunya nayi nadamar zama qanwarki tunda kin kasa cikawa tilon yata burinta data rayu dashi tun quruciya har kawo girma”
Fincikar Hannun Saudat tayi tace “duk Dan daya hana uwarsa bacci to yasa a ransa shima bazaiyi ba zan dauki mataki farin ciki dai Taheer bazaiyishi bs kamar yanda ya hanamin yata ta warwasa”
Riqeta Mom tayi tace “kada muyi haka dake Zahrah ki muje dakina mubi komai a sannu fadan ya canza salo halan ke baki fahimci ma abinda suke cewa ba, to bari nayi miki bayani wannan karuwar yarinyar da nake fada miki Lele ya mutu akansa ta tsaface zuciyarsa ba kowa bace face yar Hajar matar Alh Sahabi ma’ana babbar yarsa da muka kashe maqudan kudade dan batar da babinta cikin rayuwar zuri’ar Maje Bauchi”
Wani mugun tsoro ne ya kama Zahrah ta zame qasa cikin tashin hankali tace “nashiga ukuna Yaya ai ban fahimci abinda yake faruwa ba dama ashe bata mutu ba Mal yacemin zai batar da ita a duniya zata lalace sannan daga baya a yawon barikinta ta dauko abin kunya ta jajubo cutar qanjamau ta mutu ashe duk qarya yayimin”
Rufe mata baki tayi lkcn da Dad yake shigowa ya bisu da kallo Mom tayi saurin miqewa tace “dama yanzu nake shirin kiranka Dad kaji abinda yaron nan yayi mana minti uku da daura aurensa da yar’uwarsa Saudat ya rattaba mata saki uku?”
Kallon inda Saudat take nade yayi yace “haka Allah ya tsara muma godewa Allah da abin ya tsaya iyanan da baiyi hakan ba da abin ya rikice mana ashe yarinyar nan Habbatullah yayar Saudat ce ubansu daya kinga kuwa ai da anyi abin kunya duk da kasancewar aure ya halatta tsakanin Saudat da Taheer tunda a baya ba auren Habbatullah yayi ba Amma ai ana barin halak ko don kunya musamman da yake Taheer ba Saudat yakeso ba Habbatullah yakeso”
Girgiza kai Mom tayi tace “Lallai kam da anyi abin kunya to Allah yasa hakan shi yafi alkhairi yanzu Ina suke ance kun dora auren ko?”
Jinjina kai yayi yace “Granny dinsu ta tursasa aka daura auren tace Koda dayansu zai mutu saidai su mutu matsayin ma’aurata” wani mashi ne ya sake sukar maqoshin Mom amma sai tace “hakanma yayi yanzu ina suke?” Cikin jin dadin yarda Mom ta Basu hadinkai governor Waziri yace “a halin da ake ciki ita Habbatullah jin cewa Taheer ya zama mijin qanwarta yasata yanke jiki ta fadi qanwar matacciya a fadar likitoci sunce zata iya daukar watanni goma a wannan halin na doguwar suma shikuwa Lale ya samu heart attack yanzu haka yana samun kulawa daga likitocin asibitin Sahabi dake gombe amma akwai yuwuwar zaa tafi dasu England acan zasufi samun kulawa”
Cikin tashin hankali Mom tace “taheer din yanzu Kuma mutuwa zaiyi don Allah Dad ayi duk abinda ya dace” miqewa yayi yace “insha Allahu zasu tashi suyi rayuwa me tsayi sai sun Haifa mana halattatun jikoki, Ina Safnah yau banganta ba”
Tabe baki tayi tace “tana gurin iyayenta” sai yanzu ya tuna da yayan nasa mata duka matsayin matan wasu suke, yace “Subhanallahi meye ya hanasu tafiya gidajen mazajensu bayan an gama komai”
Itadai bata bashi amsa ba ya juya ya fice yayi niyyar tasosu yakai kowacce gdan mijinta Amma sai yaga har shabiyu na dare kuma Basu gama bidi’arsu ba.
Kallon Mom Zahrah tayi tace “shikenan burinsu ya cika na yata ya wargatse haka kike nufi Yaya?” Dafata tayi tace “har yanzu akwai quruciya a jikinki Zahrah idan rawa ta canza dole kida canzawa yakeyi kuma Shirin zaune yafi na tsaye a yanzu nuna qiyayyarmu ga yarinyar nan baqin jini zaija mana musamman ke, sakin ranmu zamuyi mu nuna komai ya wucce in yaso sai mu koma gefe mu sake shiri, ai wlh tunda na rantse banasonta bazan taba sonta ba sufa maza basu da tunani saboda haka mu bisu da yanda sukeso sai muci galaba akansu”
Haka suka rinqa tattaunawa har Hajiya Ummah yayarsu saida suka taso suka fada mata abinda yake faruwa, tayi dariya tace “kuma tanan suka bullo? Hmmm ku bar yan iska zamu iya dasu badai a kwance take ba to kuwa a haka zata qare rayuwarta saidai suyita asarar kudinsu a banza amma bazata tashi ba”
Dubanta Zahrah tayi tace “amma Yaya Ummah sai naga kamar yayi tsauri jinya tanada cin zuciya da jiki mudai nemi wata mafitar wannan batayi ba” harararta Mom tayi tace “bantaba yin tsafi ba sai akan shegiyar yarinyar nan nifa wlh yanda nakejin tsanarta da zata mutu ma da zanfi kowa farin ciki, Yaya Ummah shi Kuma wannan gardamammen yaron ya zamuyi dashi?”
Shiru tayi tana tunani sannan ta dago tace “kada ki damu dashi a barshi ya samu lfy ya warke qalau ita kuma a qara dora Mata jinya kuma ki tubure kice saidai a bashi ita yaje yayi jinyar matarsa ta hakane kawai zai fara nadamar bijire miki saboda zaiso kusanci da iyalinsa babu dama zaiso shima yaga matarsa a cikin halin lfy daga haka zai fara tunanin mafita zai fara danasanin aurenta zaiji tsanarta zai fara tunanin qara aure to daganan ne zamuyi amfani da wannan damar mu sanyashi sakinta sai mu maye masa gurbi da Saudat kinga shikenan ciki lfy baka lfy idan ta warke saita dauki jaka ta koma bariki lkcn komai ya kankama tsakaninshi da Saudat qila ma ta haihu kinga aure ya haramta tsakaninsu indai ba mutuwa Saudat tayi ba”
Wani ihu Mom tayi tace “shiyasa nake sonki kanki naja Yaya Allah yabar mana ke” murmushi Zahrah tayi itadai har yanzu da sauran imani a ranta amma ya zatayi bata da wata hanyar ceton yarta saita amince da wannan gurguwar shawarar.
Miqewa tayi ta matsa ta taba jikin Saudat da tayi baccin wahala jikinta zum da zazzabi, gyara Mata bargo tayi ta kwanta a kusa da ita tana shafa kanta tana tausayawa tilon yar tata tasan zafin rashin masoyi tun akan Abba Sahabi lkcn daya gujewa aurenta yaje ya auri Hajar, tana tuna irin azabar data rinqaji a heart dinta tana tunz irin wahalar da gangar jikinta ta shiga a lkcn, hawaye ta share tace badan wata kusan tafi wata ba da bazan bari a cutar dake ba Habibah duk da kasancewar harda sanya hanuna a lalacewarki amma bayyanarki da abubuwan da suka faru sun sanyayamin jiki lkcn da Yaya Safinah ta shigemin gaba wajen bata rayuwarki sai ya kasance kuma da gudan jininta kuka lalace ita ta tsarawa boka tanaso kiyi cikin shege yanzu gashi ita zata goya yar da ta assasa zuwanta duniya tabbas akwai matsala gaba bamusan meye zai faru ba, Amma Kuma ni Yaya zanyi da tawa yar idan naqi basu hadin kai”………….……
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:08 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*FAUZIYYA TASI’U UMAR*
*UMMUH HAIRAN*
_Please ki biya kafin ki karanta,daganan zuwa 10/8/2020 VIP 400 single 150, account 0255526235_
_Fauziyya Tasi’u Umar GTB idan katine ta wannan number 09013718241 hoton katin Zaki tura ko lambobinsa ta wannan number dake sama idan ta account ne Zaki tura evidance of payment dinki ta number dake sama._
*11*
Haka kwanaki suka rinqa turawa kwanan Taheer biyar a kwance ya fara samun sauqi tunda ya farfado habeeytah kawai yake kira wani lkcn har sai an hada masa da Allurar bacci sannan yake samun nutsuwa, cikin kwanakin zuciya da jikin Mom sunqi hutawa duk inda zasu shiga su fito sun sun shiga.
Itadai Zahrah burinta a sake mantar da zuciyar Abba Sahabi Habeey Amma abin ya faskara qarshe bokan nasu da suka bawa amanna ya sanar da ita indai ta cika matsawa zata bata gomanta daya bata gyaruba dole ta hqr sukabar lamarin tsakanin Habeey da Taheer.
Kudi ba qanqana ba Mom ta kashe akan lallai a cusawa Dad aqidar qin bijirewa mgnrta haka kuwa akayi cikin lkc qanqani take juya ragamar governor Waziri.
Kwanaki goma Taheer yayi ya samu sauqi sosai zuciyarsa wasai da kyakkyawan albishir din da Dad yayi masa na musanya masa Habeey a matsayin matarsa farin ciki a gurinsa kamar zai zauce, Saida ya gama murnarsa da kukan dadinsa sannan yace “yanzu Dad tana Ina koma kun gama bikinku ban sani ba ankaimin ita gdana?”
Shafa kansa Dad yayi yace “kayi har an samu matsala lkcn da Habeey taji labarin an daura aurenka da Saudat ta yanke jiki ta fadi har yanzu batasan waye yake kantaba tana tsakankanin mutuwa da rayuwa Taheer likitoci sun tabbatar mana cewa bazata farfado ba sainan da watanni goma….”
Katse Dad yayi da cewa “what Dad! Kuma shine kuka tsaya kuka zuba Mata ido saboda bakusan ciwonta ba so kuke ku kashemin mata haba Dad haba Dad yaushe zaku fara daukan Habeeytah a matsayin da kuke daukar sauran yayanku….”
Shigowar Abba ne yasashi yin shiru Abba ya dafa Taheer yace “kayi hqr Granny ce ta takura Saida aka daura aurenka da Habeey a halin tana cikin jinya, Taheer naso ace sai Habeey ta warke akayi bikinku kukayi farin ciki kamar kowacce amarya da ango”
Girgiza masa kai yayi yasa hannu ya share masa qwallarsa lkcn da tasa take saukowa yace “inason ganinta Abba ka rakani naganta don Allah”
Miqewa yayi ya nufi qofa Abba da Dad suka miqe suka rufa masa baya har dakin da Granny take jinyar jikanyar tata ya tsaya a bakin qofar ya zuba mata ido yana hawaye ya rinqa jan qafarsa a hankali har ya qarasa gadon ya durqushe a gabanta tare da kama hannunta yana kallon na’urorin da aka daddaure qirjinta dasu.
Wasu hawaye masu dumi suka kwaranyo masa suka zuba a saman hanun Habeey ya sake rungume hannunta a qirjinsa cikin kuka me sauti yace “rayuwata dake a haka tafimin dadi fiye da na rayu da matan duniyar nan Habeeytah ko tausayawa masoyinki me qaunarki domin Allah kada ki yankemin farin cikina wlh nayiwa wannan rayuwar tanadin farin ciki me dorewa har abada Habeeytah nayi alqawarin da sanina bazan qara sanyaki zubar da hawaye ba duk ranar da kika zama mallakina, ki tashi Habeeytah don Allah ki tashi kamata yayi ace a daidai wannan lkcn muna kwance a dakinmu ne a gadonmu na sunnah kina kwance a qirjina Ina shafa wannan dogon gashin naki”
Yakai hanunsa ya shafo gashinta dake baje saman pillow wanda kullum sai Granny ta gyara matashi sai sheqi yake baqi sudik dashi, ya shagala sosai da kallonta da shafa sumar tata ya zubawa dan qaramin bakinta da smile face dinta idanu gani yakeyi kamar murmushi takeyi masa ya dago ya kalli Abba yace.
“Zo ka gani Abba murmushi takeyimin don Allah ka fada Mata karta mutu akai gift din da nakeson bata wacce na siyeta tun ranar farko dana fara saninta mace, na ajiyeta a matsayin kyautar da zan bata duk ranar data zama mallakina Abba ka fada mata da hannunta nakeson ta karba don Allah”
Ba Abba da ciwon yar tasa yakecin zuciyarsa ba hatta likitar dake kula da ita kuka takeyi cike da tausayin Taheer din tunda take bata taba ganin kojin lbrn irin wannan soyayyar ba, Tasha ganin irin wannan usue din da zarar namiji ya fuskanci mace batada amfani a gurinsa zubar da ita yakeyi Amma shi yanzune ma ya fara sonta itakam zataso jin mafarin wannan sarqaqqiyar qaunar.
Da wannan tunanin ta dafashi tace “kayi hqr zata warke insha Allahu saita haifa maka yan biyu munzo Bauchi munsha suna yallabai” miqewa yayi yace “na gode Dr amma ya kamata kema kiyi wani taimakon wata goma yayi yawa inajin tausayin matata ni banida matsala wlh ko a haka zata dawwama zan zauna da ita zan sallama lkcna wajen kula da matata”
Dafashi Dad yayi yace “dama jiran warkewarka mukeyi zaku tafi Germany na tanadar muku gdan da zaku zauna da likitan da zaike kula da ita gdan kusa da Royal hospital Germany yake daganan likitocin zasuke zuwa dubata ga kuma abbanku kusa daku”
Granny ce tayi saurin cewa “anya Aliyu wannan tsarin babu wauta a cikinsa jinyar mace sai mace kuma yaushe ma zakace zaka bawa Taheer wannan yarinya ya tafi da ita shi kadai nidai wannan shiri bai kwantamin ba”
Shigowa Mom tayi itada Zahrah tayi saurin cewa “wannan tsarin kwata² baiyi ba shima Taheer din ai zai iya kula da matarsa gsky bazasuje ko inaba kabarta anan yake kula da matarsa ga qanwarta nan saita zauna tare da ita”
Saurin kallonta Saudat tayi ta qifta Mata ido ta juya ta kalli Taheer ya zabga mata wata uwar harara yace “amma dai sainaji kamar baa sanyaki cikin maganar nan ba ko” daga masa hannu Dad yayi yace “hakan zaayi Taheer kawai a hqr da tafiyar nan tunda zatazo da matsala ko ya kagani Salahu?”
Jinjina kai yayi yace “duk yanda kukayi ma daidaine amma Saudat bazata gidan Habbatullah ta zauna ba kamar yanda na datse duk wata alaqa ta kusanci tsakanin Habbatullah da mahaifiyarta Hajar haka na datseta tsakanin Saudat da Habeey harsai zuwa lkcn data samu sauqi dakanta ta nemeki kinji ko?”
Daga Kai tayi cikin qunar zuciya tace “naji Abba Amma…” Daga mata hannu yayi yace “kune musabbabin faruwar koma saboda haka banson jin komai daga gareki Taheer ka kula da matarka Allah ya taimaka maka zan nemo muku yan aiki biyu da zasuke tayaka jinyarta”
Murmushi yayi yace “na gde Abba amma bana buqatar tallafin kowa wajen kula da matata zan iya komai nasani idan nine a irin wannan halin Habeey bazata taba yarda wani ya kula dani ba ita zatayimin komai saidai idan fin qarfinta akayi”
Sosai zuciyar Abba tayi sanyi yaji dadin kalaman Taheer duk da yasan hana tafiya da Habeey din wani salon makirci ne saboda sarai yana hango qiyayyarta a idanun Mom da matarsa Zahrah.
Itakuwa Saudat a duk lkcn da taga yanda Taheer yaketa jagwalgwala Habeey sai taji wani shauqi yana shigarta duk da tasan cewa yayi Mata nisa amma ta kasa daina kallonsa da fuskar qauna inda shi Kuma bata hangen komai a idonsa sai qiyayyarta.
Ran Mom baiso hakaba taso aja maganar har rai ya baci amma sai taga akasin haka suka fice zuciyar kowa babu dadi suka nufi gida Mom ta daki sitiyari tace “wannan abin yana firgitani anya kuwa Taheer mutum ne”
Tabe baki Saudat tayi tace “to wai Mom meye yasa kika tsani Aunty Habbatullah ne nifa indai danni kike wannan abin kima daina nariga na sallamawa yar’uwata mijinta dama tun farko rashin sanine yasa nayi yunqurin shiga tsakaninsu, Mom abin yayi yawa da wanne zasuji ne sunason juna kuka cusa musu tsanar juna lkcn da muke tunanin haqanmu zai cimma ruwa lkcn ne kuma Allah ya zartar da nasa hukuncin ya qullah auren da bakwaso….”
Wani bugu Zahrah takaiwa yar tata tace “shashasha mara kishin kai dama ashe kema haka kike inata kashe kudina don ginaki ke kina qoqarin rusani to wlh kika sake tausayin wannan makirar yarinyar ya ratsa zuciyarki sai ta rabaki da duk wata fada da kike taqama da ita uban naki ma saiya daina kallonki”
Shiru tayi batace komai ba qasan zuciyarta yana tunano mata yanda taga Taheer yana shigewa jikin Habeey tayi saurin kawar da tunanin ta dauki wayarta tana wasa da ita har sukazo gdan.
Kwanaki biyu Habeey ta qara a asibitin aka sallameta zuwa gda Taheer yaso su tare a gdan da Dad ya mallaka musu amma fir Dad yace saidai ya bari idan matarsa ta warke saisu tare, hakanan badon ransa yasoba saidon nasihar da Abba sahabi ya rinqa yi masa, shine dalilin da yasa ya hqr ya zauna a cikin government house din bangare guda aka ware musu aka zuba musu yan aiki sosai….
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:08 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*12*
Ranar da suka tare kwana yayi yana kallonta yana hawaye yau ga Habeey dinsa yar uwarsa jininsa matsayin matarsa amma saidai ya kalleta.
Miqewa yayi ya dauro alwala ya tayar da sallah yana kuka yana nemawa rayuwarsa lafiya gurin Wanda yake da ikon canza al’amura sai asuba ya kwanta bacci ya dan daukeshi yana rungume da ita yanajin dumin jikinta na ratsashi.
Takwas ya tashi ya zuba Mata ido yana murmushi ko yaushe a kowanne hali fuskarta bata rabo da annuri ya share hawayensa ya sunkiyo daidai bakinta yace “kinaso nayi miki wanka?” Zuba mata ido yayi kawai sai yaji kukansa yana qara qarfi ya kwantar da kansa a jikinta yana lasar jajayen lips dinta da suke kullum kamar tasanya musu jambaki.
Dagata yayi a hankali ya cire mata komai dake jikinta yanajin faduwar gabansa na tsananta, ya dade yana kallonta daqyar a galabaice ya dauketa ya shiga da ita bathroom ya sanyata a ruwan wankan daya hada Mata ya diba ya watsa Mata a fuskarta duk ta rame yayi murmushi yace “nasan zakiso ramawa ko?” Diba yayi ya watsawa kansa yayi dariya yace “komai kikeso sh izanyi miki ko kaya zansa sai wanda nasan zakiso HABEEYTAH”
Yanayi mata wankan yana wasa da jikinta yanajin feel dinsa na qaruwa daqyar ya gama yimata wankan hakanan yaji yana sha’awar ya daura Mata alwala yayi Mata alwala ya daukota ya bude cikin wardrobe ya zubawa wardrobe din ido kayansa ne da nata a jere komai sabone yayi ajiyar zuciya wannan yasan aikin Abba Sahabi ne.
Wata baqar doguwar riga ya dauko ya juyo ya wareta ya kalleta yace “kinasonta baby?” Zuba Mata ido yayi sai kuma ya ninketa ya mayar yace “nasan bakison baqin kaya bari na dauko miki ja” wata jar doguwar riga ya dauko ya bude wata wardrobe din ya dauko jajayen band da dankunne fashion shima ja ya dawo ya ajiye ya dauko wasu mayuka masu masifar kyau da tsada ya matsa ya shafa mata ya taje Mata kanta a hankali sannan ya sanya band din ya daure mata ya kama jelar gashinta ya tufke kamar yanda yaga tanayi masa.
Kayan ya saka mata ya fesa mata turare ya koma gefe yana kallonta yana ajiyar zuciya tare da murmushi yace “Rayuwata inasonki” shima wanka yayi ya dauko wani blue din jeans yasa ya dauko jar riga yasaka ya kalleta yace “nayi miki kyau My life?” Murmushi yayi ya matsa ya lakace mata hanci ya fita yana cewa jirani na dauko alluranki…”
Turus yaja ya tsaya ganin Mom dinsa a tsaye a parlourn ita da Saudat ya kallesu a wulaqance, a zahiri kallonsa ne a haka indai ba saninsa kayi ba zakace tsabar iskanci ne, jikin Saudat rawa ya fara yasa hannu ya karbi Safnah dake hannunta yace “lafiya da safen nan?” Yanda Mom taga yanayinsa babu damuwa da Kuma kalaman da taji yana furtawa ya fadar Mata da gaba amma saita dake tace “dama munzo ganin jikin matar takane” murmushi yayi daya bayyanar da kyawawan haqoransa yace da sauqi fa sosai shiga ki ganta Mom har kwalliya nayi Mata”…….
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:09 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: HABEEYTAH
*_DUBAI PART 2_*
*13*
Zaro ido Mom tayi tace “kwalliya kuma gawar kayiwa kwalliya?” Tsuke fuskarsa yayi yace “aa Mom banason ki qara cewa matata gawa qila saima ki mutu ki barta waike meye yasa kullum bakinki baya taba fadin alkhairi akan matata ne nifa banson irin haka wlh rai zai iya baci”
Sakin baki tayi tana kallonsa har ya gama fadansa ya juya ya koma dakin ya kwantar da Safnah kusa da mahaifiyarta ya miqe domin fitowa suka hada ido da Mom ya sake tsuke fuskarsa yace “banason a dameta muje parlour” murmushin takaici tayi tace “indai wannan hoton hotiho dince da kanka zata isheka Taheer tunda ta zama Liability komai sai kayi mata”
Ko sauraronta baiyi ba ya dauko feedar Safnah ya zauna ya daukota yana Mata wasa ya hada mata madara ya jorner mata ganin bashi da niyyar basu guri yasata cewa da Saudat “ki zauna ki tayashi aiki”
Dagowa yayi ya watsa mata wata uwar harara ya mayar da kansa wa yarsa har saida Mom ta kusa ficewa daga dakin yace “dallah malama ki bacemin da gani anan banza mayya uwarki zaki tsaya kiyimin nida matata sai ansamin ido idan wani abin nayi niyyar yimata jiya da ubanwa muka kwana”
Tsorone ya kama Saudat tasan tana cewa wani abu jibgarta zaiyi ita ta rasa Ina Taheer ya kwaso wannan baqar zuciyar tasa, bin Mom tayi da sauri har ta fita ta dawo tace “am Yaya Safnan fa?”
Wata uwar tsawa ya daka Mata yace “uwarki ce ta haifamin ita da yazama dole na baki ita?” Wasu hawaye ne masu zafi suka zubo mata tace “amma dai Yaya kasani yar yar’uwata ce nima inada haqqi akanta…”
Wani kallo da yayi matane yasata ficewa da gudu ta nufi bangaren Mom din tana zuwa tayi kicibis da Mahfuz ya daka Mata tsawa yace “ubanme kike yiwa wannan uban gudun ballagaza kawai kizo ki shirya ni bazan iyada da zafin 9ja ba komawa inda na fito zanyi bandama su Dad da abinsu wani ni zaace na tafi dake ke wlh bama zan tafi dakeba kawai kice musu na tafi”
Yana gama fada Mata haka ya juya ya fice da sauri ta tabe baki tace “banza a banza duk izzarka baka kama qafar Hussain dinka ba, batakai nakeyi ba”
Shiga ciki tayi ta fara hada kayanta tare da cin alwashin ba zata qara kwana uku a 9ja ba ko su Abba bazasu koma ba ita zata tafi,
Itakuwa Mom tana shiga dakinta ta dokawa Hajiya Ummah waya tace “gsky Ummah banga alamun nasaraba shegen yaron nan bazai sare ba wlh bakiga yanda yake rawar qafa akan yarinyar nan ba abin haushin iyayensa sun daure masa gindi duk wasu shagunansa Dad ya sanya yaransa a ciki zasuke juya masa dukiyarsa sannan har wani albashi ya yanka masa hatta mara lfyr saida ya yanka Mata salary”
Dariya Ummah tayi tace “shine me da har zai sanya ki sare Safinah yau da gobe fah sai Allah wlh dole sai Taheer ya gaji da jinyar yarinyar nan Kuma duk ke kika bata abin aida kin bari sun tafi wajen inda babu wanda zai taimakeshi da komai”
Shiru tayi tana tunani kafin tace “Germany fah zasu tafi nafiso su tafi inda basuda kowa…” Katseta tayi da cewa “ki aiwatar da aikin da aka baki kawai kice da Excellency ya kadasu su tafi acen din komai zaifi tafiya daidai kuma kada ki yarda a bar miki yarinyar nan ya tafi da kayarsa kinga itama qarin wahala ce”
Dake lusara ce haka ta yarda cikin farin ciki ta rinqa gudanar da al’amuranta cikin dare ta tashi batare da kowa ya ganta ba ko tsoron girman gdan bataji ta shiga bangaren nasu Taheer tayi saa ko lkcn daya fito zai raka likitan Safnah ta fara kuka ya koma da sauri bai dawo ya rufe ba bayan yayi Mata wanka ya hada Mata madararta ya bata ya dorata a kafadarsa tayi bacci ya kwantar da ita a gadonta ya koma ya daga Habeey ya gyarata yayi mata wanka ya dawo dawo da ita ya kwantar da ita.
Shima ya gaji saboda haka yana kwanciya bacci ya daukeshi har cikin ransa yafi tausayin Abba Sahabi fiye dashi kansa saboda yanda duk ya susuce akan ciwon na Habeey yau sun dade dashi suna tattaunawa akan ciwon yana cewa dashi yana shirya musu tafiya Saudia Wani Islamic Hospital akwai abokinsa acan yace yawanci irin wannan ciwon biyu ce take haduwa kodai tanada junnu a tare da ita ko kuma an jefeta dasu abin ya tadda ciwon, saboda haka Dr Manzir ya bashi shawarar a kawota nan a dorata akan magungunan Islamic.
Yaji dadin shawarar ta Abba Amma yace da abban yayi Shiru harsai komai ya kammala na tafiyar, nan Abba yake fada masa cewa mahaifiyar Habeey dinma batada lfy cikin dare aka jita tana ihu kamar mahaukaciya tun daga lkcn itama ta daina magana saidai kallo kawai ta kwatance Kuma bama kowanne mutum take ganewa ba yanzu haka tana Ɓillire gidan mahaifinta anata sauke mata qur’ani.
Jinjina kai Taheer yayi yace “amma lamarin da daure kai kuma Ina mijinta da yayanta maza da sukayi saura?” Girgiza kai Abba yayi yace da Taheer “tun ranar data tashi da ciwon da safe kafin kowa yazo kanta akace yazo ya tattare yayansa maza ya tafi dasu har jiya baa qarajin duriyarsu ba” da wannan tunanin bacci ya dauke Taheer nasararsa daya shi ko bazaiyi nafila ba baya kwanciya babu alwala Kuma ko iskancinsa yayi daya gama yake wanka wannan dalilin yasa hatta Habeey da batasan waye a kanta ba sai ya daura Mata alwala duk lkcn da zaiyi sallah.
___________Itakuwa Mom tana shigowa ta kunna turaren tsafinta ta banka a parlourn ta tsaya idanunta a rufe hayaqin yabi ta qasan qofar dakin ya shiga daidai lkcn Taheer yana saman sallaya yayi sujjadah yana nemawa matarsa sauqi gurin me duk.
Bajewa hayaqin yayi sannan ya nufi jikin Habeey dake kwance kamar gawa ya rinqa kewayeta abin mamaki hikima ta ubangiji Taheer yana cikin sujjadar nan kawai sai yaji motsi a saman gadon ya dago da sauri yayi tahiya yayi sallama yanajin Motsin na qaruwa baidai juya ba tunaninsa Safnah ce ta tashi.
Ji yayi anyi attishawa hakanne ya basa damar dago idanunsa da sauri ya saukesu akan gadon kawai sai yaga Habeey ce take motsawa bakinta yana furta “ LA’ILAHA ILLALLAH MUHAMMADUR RASULULLAH SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM, ASHHADU ALLA’ILAHA ILALLAH WA’ASHHADU ANNA MUHAMMADUN ABDUHU WARASULIHI”………
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:09 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*14*
Da sauri ya miqe ya Isa inda take ya durqushe ya kama hannunta cikin matsanancin mamaki da murna yace “Habeeytah! Kece kin tashi? Da gaske kece kika tashi wayyohh Allah na Habeey alhmdllh ya Allah”
Duk wannan surutun da yakeyi bata bude idonta ba sai yanzu taketa qoqarin bude idon tare da son tuno wani abu game da ita, muryar data janyo mata faduwar itace ta rinqa dawo mata.
Ta yunqura da azama zata miqe sai taji gabobinta kamar baa jikinta suke ba ta bude idonta a hankali ta zubasu akan Taheer da yake tsugunne gabanta yanata kallonta hawayen farin ciki suna zubo masa.
Ganin tanata kokawar tashine yasashi miqewa da nufin taimaka mata ta tashin amma ga mamakinsa sai yaga ta girgiza masa kai, ya saki baki yana kallonta har ta samu ta motsa daqyar ta dan muskuta daga inda take.
Zama yayi a kusa da ita yace yace “ki bari in tasheki inkira likita ya dubaki idan babu matsala saina nema miki abinda zakici” sake Kai hannu yayi zai tabata tayi saurin rintse idonta tare da girgiza masa kai, tsayawa yayi sororo yana kallonta daidai lkcn da Mom ta gama siddabarunta ta fice.
Safnah ce ta farka ta fara mitar neman abinci ya miqe da sauri ya daukota ya kwantar da ita a gefen Habeey yace “yi hqr daughter bari na hada miki abincinki kinji” kallon Safnan ne ya rinqa mayar Mata da tunaninta baya kalamansa na batanci da tozarci gareta suna dawo Mata kazalika mgnr da taji wannan mutumin daya rungumeta dazu yana fasa cewa an daura auren Taheer da Saudat Kuma Saudat qanwarta ce.
Cikin wata murya tace “ina Addah waye ya kawoni nan kai me kakeyi anan qarfe nawa yanzu?”
Cikin mamakin tambayoyin nata yace “kiyi hqr gobe zan baki amsa yanzu darene Kuma kina buqatar hutu kin kallah 2:33am fah” bata qarayi masa mgn ba har ya gama hadawa safnah madarar yazo ya dauketa ya rinqa bata tanasha tana bangale masa baki shima yanata yimata waqoqinsa itadai Habeey kallonsu kawai takeyi tana hawaye tunaninta saceta Taheer yayi ya sakeyi camping dinta a wani gurin.
A hankali tace “Taheer Ina ne nan meye ya kawoni nan Ina matarka da kazo gurina a wannen daren yaushe? Yaushene zaka gane Annabi ya faku ka qyaleni ka fita daga rayuwata ne, meye yasa kullum burinka ka quntatawa rayuwata ne Taheer kai kace na barka bakaso na bazaka iya rayuwa da karuwa ba na hqr na barka to Kai meye ya dawo dakai cikin tawa rayuwa…”
Maimakon yabata amsa kawai sai taga yayi wani dogon murmushi ya daga yarsa sama ya cillata ya cafe yace “beautiful daughter ta qoshi sai bacci ki qyale Dad da Mom Suma suyi bacci ko?” Yayi mgnr yana sauke idonsa akan Habeey ya kwantar da yarinyar yace “aini mayene akanki banida zuciya Kuma bana fushi bazan taba barinki ba ke idanma tunanin na saceki kikeyi naji na amince ni barawonki ne amma wannan karon ban saceki nayi camping dinki don na aikata fasadi dake ba aa kawomin ke akayi matssyin matata ta sunnah”
Yana fadin haka ya dagota gaba dayanta ya miqar da ita tsaye qafafunta na rawa saboda rashin qarfi yaja numfashi lkcn daya sauke idanunsa a saman boobs dinta komai ya ragu a jikinta amma banda nononta da mazaunanta.
Numfashi ya fuzgo da qarfi yanajin wani yanayi na ratsashi amma komai rashin imaninsa dole dai ya dagawa Habibatullah qafa a wannan taqin, jinginata yayi a jikinsa ya kaita bathroom ya sake mata wanka bataso amma batada ikon hanawa saboda babu kowacce gaba da take aiki yanda ya kamata a jikinta tanajin yanda yamai da hankalinsa wajen wasa da nononta yana wani shaqar numfashi yana kallon qwayar idonta.
Shassheqar kukanta yasashi saurin dakatar da abinda yakeyi ya dagata suka fito ya dauki wata rigar baccin ya sanya mata ya dauko turare zai fesa mata tayi saurin girgiza kai yayi murmushi yace “saboda kina baqin cikin kada naji qamshi naji shauqi a raina? To ai Habibatullah ko gawarki indai zaa barni naganta sai naji Ina sha’awarta saboda badagani bane abin a jininmu ne dani dake babu Wanda zai iya rayuwa babu daya”
Keda baki gurin idan kin tanka masa ta tanka tunaninta yafi karkata akan mutumin dayazo mata da baqin lbrn an daura auren Taheer da Saudat to shidin waye da yake iqirarin shi mahaifinta ne Kuma meye alaqarsa da Saudat dama iyalan Maje Bauchi baki daya?”
Da wannan tunanin taji Taheer ya shige jikinta yana sunsunarta jikinta ya dauka rawa ya dago idanunsa da suke qara qanqancewa idan jaraba na cinsa ya saukesu a saman fuskarta da taketa malalar da hawaye.
Batayi aune ba sai kawai jin harshensa tayi saman kuncinta yana lashe hawayen nata yana qara shigewa jikinta cikin rawar muryarsa da take firgitata a baya yace “wata uku My life mijinki bai samu komai daga gareki ba don Allah kiyi playing dina na samu relief” idanunta ne suka qara kawo ruwa murya a tsittsinke tace “ba…bazan iyaba Taheer kada mu mayar da haram abincinmu don girman Allah nayiwa Addahta alqawarin bazan qara zina ba meye yasa kullum kakeson sani kaffara waccen ma daka doramin banyi ba har yanzu pls don Allah”
Hade bakinsu yayi yana “tsotsar bakinta yana goga dick dinsa a cinyarta gabadaya ya susuce yana wani nishi itakam tsoro jarabar Taheer takeyi idan abinsa ya tashi bayaji baya gani.
Daqyar da taimakon kukan da yaji tanayi har tana shidewa yasashi qyaleta amma Saida ya fitar da sperm dinsa sannan ya samu nutsuwa ya kwantar da kansa luf a jikinta yana mayar da numfashi da ko wanka bai iyayi ba bacci ya daukeshi itakam batayi bacci ba tunani yaqi barin ranta hakanan maganganunsa sukeyi Mata yawo a ranta takasa manta kalamansa mafiya muni cikin rayuwarta “banzar ballagazar karuwar yarinyar nan” rintse idonta tayi tanason hade qarfinta ta tureshi amma babu hali batada qarfi ko na kwabo itadai ta dade da sallamashi ta hqr da rayuwa dashi koda shi kadai yayi saura namiji cikin wannan duniyar.
Kwana tayi idanunta a bude tarr Kiran asuba ne ya farkar dashi ya janye jikinsa daga nata 9 shiga bathroom yayi wanka ya dawo ya dagata cak itama yayi Mata tanajinsa harda wani sanya hannunsa yana zagare gabanta dashi tayi saurin hade qafarta tana ajiyar zuciyar takaici yace.
“Ina roqon Allah ya nunamin ranar da zan sake ratsa gonata a matsayin manominta na halak malak nayi shuka nayi ban ruwa sosai ta yanda yabanya me kyau zata fito Mamana ta samu qanne ba tare da bata lkc ba, Habeeytah inasonki”
Lumshe idonta tayi ya dagota yayi Mata alwala sannan shima yayi suka fito yasa Mata doguwar rigar sallah ya jinginata jikin gadon ya rinqa taimaka Mata tayi sallah saida tayi sallama sannan shima yayi tashi yayi mata addu’a sosai sannan ya juyo ya dauki wayarsa ya kira Abba shidai Abba a tsorace ya daga wayar yace “gabana faduwa yakeyi Lele meye yake faruwa?” Murmushi yayi ya kalli Habeey yace “Abba Allah shine me tsara komai a duk lkcn da yaso jiya misalin 2:15am Habbatullah ta farka daga doguwar sumar da tayi yanzu haka kaganta a gefena mun idar da sallar asuba amma batada qarfi ko kadan a jikinta bata iya motsa kowacce gaba ta jikinta Kuma taqi yarda dani sai tambayoyi takemin kamar wacce ta fara sanina yau, don Allah Abba kazo ka fada Mata ni mijinta ne ba mijin wataba kamar yanda take kallona ns lura kallon zargi da tuhuma takeyimin har cewa tayi nayi camping dinta ne don naci gaba da fasiqanci da ita”……..
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:09 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*15*
Hamdala Abba yayi yace “kasanar da yayan?” Ce masa yayi “aa ban fada masa ba tukunna” “aje waya” ya fada tare da miqewa aunty Zahra dake kwance a gefensa tace “waye ya mutu?” Juyowa yayi ya kalleta yana zura jallabiyarsa yace “bangaren Taheer zani Habibatullah ta farka dare jiya” dafe qirji tayi a firgice tace.
‘what wanne irin farkawa yanzu kuma ana zaune qalau Abba?” Yanda tayi maganar yayi bala’in fadar masa da gaba amma bashida lkcn sauraronta ya zura siliper dinsa ya fice da sauri ya nufi bangaren na Taheer.
Yana zuwa ya kwada masa Kira bugu biyu ya daga ya janye bakinsa daga na Habeey da yake qoqarin bawa kashi ya daga wayar da sarqewar murya Abba yace “nakasa jurewa Taheer kazo ka budemin qofa na ganta”
Miqewa Taheer yayi yana gyara zaman wandonsa ya fito yana miqa ya budewa Abba qofar parlourn yayi masa jagora har dakin baccinsu inda Habeey take kwance saman gadon ya lullubeta da duvet.
Kunna swech din fitilun dakin yayi idanunta na lumshe har yanzu tana tsiyayar da hawaye, matsawa yayi gabanta ya kamo hannunta yace “Habibatullah!”
Bude manyan lumsassun idanunta tayi tar a saman fuskar mahaifin nata tana kallonsa kallon tsoro da fargabar yau Kuma da wanne mummunan labarin yazo mata? Durqushewa yayi ya rungumota jikinsa zuciyarsa na bugawa da qarfi ya fashe da kuka yace.
“Haqiqa bazan taba yafewa Hajar ba Habbatullah ta cutar dani ta cutar da rayuwata ta wulaqantamin jinina Habbatullah Ina raye wadannan munanan qaddarorin suka rinqa faruwa gareki wayyoh Allah kaico Na ni Salahu Allah ka yafemin ka yafewa yata kada ka tuhumeta da laifukanta ka rubuta matasu a matsayin qaddararta”
Wani sanyi ne yake kwarara zuciyar Habeey ta qara lafewa a jikin Abba tana kuka me tsuma zuciya tace “meye yasa ka banzatar da rayuwata har ta fada cikin kwale²n da bazata taba fitowa ba nasan zan dawwama na qare rayuwata a qunci da nadama yakai mahaifina kunyi wasa da rayuwata kaida Adda wanda nasan da baka barmata ni ba da abubuwan da suka faru dani basu faru ba, nikam kayi hqr nayi murnar ganinka a matsayin ubana amma bana buqatar wani Abu a yanzu gareka ku barni na qarasa rayuwata cikin qaddarata….”
Ji tayi an saki wani ihu an rungumeta sai kuma taji an fashe da kuka me shiga jiki ta juyo da kanta kawai sai taga matashiyar kyakkyawar budurwar da Taheer ya nuna Mata a asibiti yace matarsa zata riqe masa yarsa.
Rintse idonta tayi lkcn da taji bugun zuciyarta ya qaru yanzu ya tabbata Taheer mijin wannan yarinyar ne?” Kukanta ne ya qara sauti ta qara qanqame Abba tana rintse idonta zuciyarta na bayar da wani sauti fat-fat.
Gaban Abbane ya shiga faduwa yayi saurin dafe mata qirjin yace “me…meye yake daga miki hankali haka meye yake neman tashin ciwonki?” Da sauri a galabaice ta nuna Saudat da taketa kuka ta matso gabanta tace “kada ki riqeni a zuciyarki yake yar’uwata alaqata dake ta fiyemin duniya da abinda yake cikinta wlh tun ranar da nasan cewa Yaya Taheer jinina yake haukanso har ya tsaneni saboda ita nasan cewa ke yar’uwata ce dana dade Ina mafarkin haduwa da ita Aunty Habbatullah tun a ranar na sallama miki mijinki indai don wannan ne Aunty Habbatullah ki saki jikinki dani ko mutuwa kikayi na haramtawa kaina auren mijinki….”
Tana gama fadin haka ta miqe ta fice a guje Habeey ta miqa hannu zata riqota amma tariga ta fice daidai lkcn da Mom ta danno ta shigo da sauri ja tayi ta tsaya turus tare da murje idanunta ta matsa ta qara haska fuskar Habeey da wayar hanunta ta tabbatar itace.
Ja tayi da baya da sauri Taheer ya matsa yace “kinga ikon Allah ko Mom jiya da dare wajen qarfe uku saura ta tashi….” Daukeshi tayi da wani kidimammen mari ta danna masa zagi tace “ina ruwana Taheer Ina ruwana da farkawar wannan shegiyar yarinyar nifa bari kaji Taheer na tsani Habeey kuma bazan taba sonta ba har abada wai garin yayama ta farka ita da akace zatayi shekara a kwance?”
Tsoro da mamakin yanayin tashin hankalin da Mom ta shiga ya bayyana a fuskar kowa shikam Taheer tuni idanunsa suka rine sukayi jawur da bala’i yace “to ba saiki hana Allah ikonsa ba tunda kina baqin ciki ta tash…”
Wata uwar shaqa tayi masa data firgita Dad da yake shigowa dama Abba tace “na rantse da Allah indai ni Safinah nice na dauki cikinka watanni tara na tsugunna na haifeka saika saki Habeey saki uku kamar yanda ka saki Saudat yar qanwata da nasha nono na saki uwarta takama”
Bazai saki ba taji an furta a bayanta ta juya da sauri kawai sai taga Granny ta matso tace “sakeshi butulu marar mutunci”
Sakinshi tayi tana haqi Granny ta dubi dai tace “duk ranar da Safinah ta qara furta danta ya saki jikata Habbatullah bazan hanashi ba domin uwarsa ce tanada matsayi a gurinsa amma kuma nima zan murda nawa kambun domin nima uwarkace Aliyu nasan bazakaqi yimin biyayya ba domin dama Safinah zabina ce, wajibine Habeey bazata bar qarqashin igiyar auren Taheer ba harsai ka fara rattabawa Safinah saki uku tukunna kaga zawarcin zaifi ma’ana uwa nayi ya nayi”
Juyawa tayi ta kalli Taheer tace “kaikuma na dawo gareka ka tattare matarka da duk abinda kasan zata buqata ka dawomin da ita gdana dama baayi mata gyaran amarci ba itama a gyarata idan ta qarajin sauqi ta tare a gidanka ba gdan ubanka ba inda zaa hanaku rawar gaban hantsi bance ka saurara Mata ba domin zabinka ce kuma horonka ce Taheer kayi komai ba komai takace har abada so nake nan da shekara biyu naga gdanka ya cika da yara kaji Lelen Granny”…………….
_Sorry sisters yau kunjini Shiru kuyi manerge da wannan zuwa tomorrow muga abinda zai wakana tunda Granny tabawa jarumin mu damar yayi komai ba komai_
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:09 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: Littafina na kudine ki biya kafin ki karanta bazance Allah ya isa ba amma nasan zai isarmin tunda shi isasshene just 200 VIP 600 ta account number 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB ko kati MTN ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment dinki ta wannan number dake sama.
*17* Qwanqwasa qofar da akayi yasashi tashi a gajiye ya shiga bathroom ya sakarwa kansa ruwa ya tsaftace jikinsa ya fito ya sanya kayansa ya juya ya kalleta tanata binsa da kallo har ya iso gareta ya dagota a hankali ya rinqa taimaka mata tasa kayanta ya hade mata magungunan ta ya kamata a hankali tana daga qafarta a kasalce har suka fito Dad shidai baiso tafiyar ba yaso su zauna a kusa dashi amma Bai Isa yaja da hukuncin tsohuwar tasa ba.
Ita kuwa Mom tana sama ta zubawa Taheer da Habeey idanu tana qare musu kallo Koda bata qaunar Habeey tasan duk fam dinsu babu mace me kyawun halittarta wai a hakama don ta rame babu rabinta, numfashi ta sauke ta saki labulen tace “wlh indai ina raye sai ka rabu da yarinyar nan Taheer kyau! Kyau shine yake rudarka zan samo maka wacce tafita kyau da…” Saikuma tayi shiru saboda tasan intai mgnr nasaba yanzu ta zagi kanta ne kakan Habeey shine ya saki nono ya bawa ubanta saboda haka kininsu gudane.
Dafe kanta tayi tace “ko Zahrah ce tunda bansonta bansonta” tanajin tashin motarsu ta figi mayafi ta fice fuuuu ta shiga mota tabar gdan ta nufi gdan Ummah anan suka hadu da Zahrah suka dunguma suka nufi dajin falgore gurin wani bokan Hajiya Ummah.
Bai barsu sun masa bayani ba yace “nasan komai watsattsu nasan abinda ya kawoku danki yayi aure ya auri yar uwarsa wadda baki qauna to shakka babu wannan aure babu rabuwa an daurashi kenan yar qanwarki saidai ta rungumi sorry akwai so akwai qauna sannan akwai rabo”
Wasu hawaye ne masu dumi suka zubowa Mom tace “wlh ko million nawa ne zan kashe indai yarinyar nan zata lalace nifa kawai qaunarta ne banayi” dariya ya kece da ita yace “shashasha ai kinyi sakaci da kika bari danki ya aureta bazasu taba rabuwa ba kuma indai zai kusanceta to duk wani shirinki rusasshene abu daya da zakiyi kici nasara shine ki lalata gaban danki a wajenta ta yanda bazai taba kusantarta ba hakan zaisa su tsani junansu sunajin haushin juna zai fara tunanin mafita idan har ya gane cewa ita kadaice baya iya yin komai a gurinta kodai ya qara aure ko kuma ya fantsama bariki dole dayan biyu zata faru”
Shiru tayi cikin tashin hankali ga qoshi ga kwanan yunwa da sauri Ummah tace “boka ya qara auren dai zaifi ai itama a barikin ya tsinto mana ita harma da haihuwar yar kafin fatiha idan ya Kuma lalacewa aimu muka lalace” dariya boka yayi yace “baku da zabi kuje kawai ku dawo washe garin ranar data tare a gidansa daganan wasan zai fara”
Zazzage masa kudi sukayi suka tafi zuciyoyinsu cike da zulumi,
Kwanaki sunata tafiya Abba yana qara narkar da kudi akan lafiyar yar tasa tanata samun sauqi yanzu tana miqewa tayiwa kanta komai lfy ta samu, shaquwarta da Saudat tana qara qarfi tana shigewa jikinta din da Saudat takeyi yasa ta saki jiki da ita a cikin kwanakin ne Saudat tazo Mata da zance Dr Shattima yanasonta ya tagani ta aureshi ko yaya, shawara sosai ta bata ta kuwa amince ta bashi dama cikin watanni biyun da Habeey tayi a gdan Granny akasa bikin Saudat hidima akeyi sosai cikin lkcn Habeey ta matsawa Taheer itafa yakaita gurin Addanta.
Yana sane ya shirya musu tafiyar da dare Granny taso hanawa amma ya kafe har yana cewa da ita kwana biyar ya rage tabashi matarsa abinda baiyi a baya ba yanzu bazaiyi ba.
Da haka ya siye zuciyar Granny ta bashi matarsa suka dauki hanya, tunda suka taho yake tafiya slow saboda dama target dinsa ne suyi dare aikuwa tara suka shiga garin gombe ya juyo ya kalleta yayi mata murmushi yace “a tsarina fah bana zuwa baqunta da dare saidai kiyi hqr da safe ma qarasa idan mun huta”……
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:09 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH*
*_DUBAI PART 2_*
*16*
Wani ihu yayi ya rungume Granny yace “na gde kakata yanzu kuwa zanfi sakewa wlh a gidanki” wani mugun kallo Mom ta watsa masa amma babu damar mgn haka ta juya sumsum ta fice zuciyarta kamar zata tarwatse.
A fusace ta shiga part din nata ta fada kujera tana huci ta dauki wayarta ta kira Ummah ta miqe ta shiga daki tana cewa “yanzu haka tsinnane bokan zaiyi mana yarinyar nan memakon ta dawwama a kwance bayan aiwatar da aikin daya bani nayi kawai sai na samu labarin tashinta daga gamawa ta to wlh bazai yuwu ba ki koma Yaya Ummah inma kudin ne yayi kadan zan qara masa nifa rayuwar yarinyar ce kawai banaso a doron qasa”
Iska Ummah ta furzar tace “kambu yanzu rashin mutuncin da boka yayi mana kenan aikuwa bamuga ta zama ba dole mu tashi tsaye ki bari anjima zan kiraki” aje wayar sukayi taci gaba da zagaye tsakanin corner da corner ta dakin tsanar Habeey na qara nunkuwa a ranta wannan karon dole ta hada harda Granny cikin shirinta domin ta lura itama ruguza mata shiri zata keyi.
A bangaren Habeey kuwa Taheer baiyi sakaci da damar da Granny ta bashi ba kafin gari ya qarasa wayewa ya hadawa matarsa kayanta tsaf ya zuba mata a mota dakansa ya shiga kitchen Abba da Granny da Dad suna zaune a parlour yazo ya wuccesu lkcn likitan da yake taimakawa Abba wajen kula da Habeey din yazo yayi Mata ragowar alluranta.
Zama yayi da cup din kunun alkama a hannunsa da yaji madara sai plantain daya soya mata kasancewar likitan yace kartaci abi me tauri, a hankali ya matsa ta janyeta daga jikin Granny ya dagata ya kwantar da ita a jikinsa ya dauki cokali ya debo kunun saida yaji yayi daidai yanda zata iya sha sannan ya fara bata.
Daqyar ta karba itakam a qasan zuciyarta batayi murna da kasancewar aure tsakaninsu ba don dai batada wani qarfin yiwa kanta wani Abu ne amma taciwa kanta alwashin sai tabawa Mom mamaki zata nuna Mata ita cikakkiyar yar bariki ce indai Taheer ne wataran saita kirashi yace wacece.
Shigowar Bushirah ne yasata qara narkewa a jikinsa ya dauki plantain din ya tauna a bakinsa ya dago kanta yayi ya dora bakinsa saman nata yana tsotsa tare da tura harshensa har ya samu ta bude masa ya cafki harshenta tare da sauke ajiyar zuciya ya juye mata plantain din a bakinta ta janye bakinta a hankali daga nasa fitinannen har yanayinsa ya fara canzawa suka hada ido da Abba yayi saurin sunkuyar da kansa.
Girgiza kai Abba yayi ya miqe yace “abincinka iya matarka kayishi mu bari muje mu nema a cikin gda” shidai kunya bata bashi damar mgn ba ya lumshe idonsa Bushirah tace “amma Yaya badai anan zakuci gaba da zama ba ko?” Kada Mata kai kawai yayi yana shafa bayan Habeey yanajin abinda yakeji na qaruwa, Dad ne ya miqe yabi bayan Abba Granny tace “idan kun gama shiryawa sai ku taho ka shiryata da wuri zan tafi da Safnah Saboda kwafi sauri”
Murmushi yayi yana kallon idon Habeey da take lumshesu har yanzu gabanta faduwa yakeyi suna fita ya matseta tsam a jikinsa ya sauke numfashi yace “bazan iya jurewa ba My life don Allah ki tausayamin kinsan dai nayi hqr ai kusan wata uku banciki ba wlh badon kin gama tsaface ni ba da babu abinda zaisa nayi wata uku banci mace ba My life pls kiyi wani abu”
Janyewa yayi daga jikinta yama manta da Bushirah dake gurin saida ya miqe tayi saurin ficewa yabita da kallo ya tabe baki ya dannawa qofar key ya dawo ya dagata daga inda take ya nufi wani dakin da ita ya zare mata hijjab din jikinta tana girgiza masa kai hawaye nabin idonta tace “ Taheer kar kayimin haka don girman Allah kasheni zakayi…”
Rintse idonta tayi ganin yanda gashin jikinsa ya tashi jikinsa ya murde, cire wandon jikinsa yayi ya haura gadon ya fara dazare ma rigarta mamaki ya cikashi jin yanda take kuka abubuwa da yawa suna dawo masa ranar daya fara disvarging nata ta kasa gogewa a brain dinsa duk ranar dazai kusanceta ji yakeyi kamar wannan ranar.
Yana gama cire mata kayanta ya dora hannunsa saman breast dinta ya fara playing nata ta rintse idonta jikinta yana rawa, da sauri ya hade bakinsa da nononta ta fashe da kuka saboda ciwon da nonon nata yakeyi ya cika da ruwa bai bawa yarinyar damar shaba ko lkcn data haihu hanawa yayi abawa yarinyar nono wai bayaso nononta ya zube dama Granny ta matsa cewa yayi shifa babu yaron da zaisha nonon matarsa nasane shi kadai.
Da haka ya rinqa tsotsarta yana shafata a hankali yana zagaye mararta da hannunsa yana shafo gabanta itadai girgiza masa kai takeyi kawai amma ko ya kula shi kadai yaketa shagalinsa duk wani guri da yasan itan ya taba zataji dadi shi yake tabawa so yake ya nuna mata da da yanzu da bambamci so yake yayi control mind dinsa amma ya kasa saboda a mugun hannu yake ji yake kamar idan baiyi ba zai mutu, kukan nata yana taba masa zuciya baya fatan ya qarayi mata dole a rayuwarta wannan dalilin yasashi dagata ya koma gefe ya dafe mararsa yana cije lebe jikinsa na rawa ya kama dick dinsa yana shafawa tare da matsa kanta har ya samu yayi release ya qanqameta yana sauke ajiyar zuciya itama ajiyar zuciyar takeyi, ya bude qananun lumsassun idanunsa ya saukesu akanta wasu hawaye suka zubo masa yace “karo biyu kenan kinasani ina asarar milk dina Habeeytah meye yasa kike gujemin ne kinsani na saba dake waini ya kikeson rayuwar mijinki ta kasance indai a haka kika zaba mana mu rayu meye yasa lkcn da bamu kasance ma’aurata ba ko bakiso kike bani hadin kai Habeey meye yasa komai wahala kike jurewa a wancan lkcn? Meye yasa yanzu zakiyi wasa da damarki meye yasa bazaki taimakeni na tsare kaina ba wlh bana sha’awar kowacce mace bayan ke amma idan kikaci gaba da hanani haqqina komai zai iya faruwa”…….
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:09 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: Littafina na kudine ki biya kafin ki karanta bazance Allah ya isa ba amma nasan zai isarmin tunda shi isasshene just 200 VIP 600 ta account number 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB ko kati MTN ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment dinki ta wannan number dake sama.
*18* Kallonsa tayi tare da zaro ido ya hura mata iska yace “banson komai kice matsoraciya kina tunanin zanyi miki fyade ne saboda kin hanani haqqina?”
Ta lura so yake taja ita kuma bazata ja dinba shiyasa tayi qasa da kanta ya Isa wani babban hotel so tari tana mamakin inda Taheer yasan gurare haka a Gombe, tana mota ya fita ya gama komai ya dawo ya bude mata ya riqo hannunta yace “saura qiris ki mayar da jikinki shima bakiji minerals bane” janye hannunta tayi daga nasa yace “zakiyi bayani yarinya muje muji ya zaayi”
Qala batace masa ba har suka haura ya bude musu dakin ya shiga ya fincikota ya hadata da jikinsa yace “na azabtu da yawa fah my life” janyewa tayi tace “amma dai kasan bakuyi haka da Granny ba ko Yaya….” Dora mata hannu yayi a bakinta yace “sabon salon cutane ki wani laqabamin Yaya bakisan mugun jin haushin yayan nan nakeyi ba ki kirani da sunana kawai dama ai Taheer kike cemin”
Lumshe idonta tayi ya dagata cak yace “kinajin yunwa?” Girgiza kai tayi yace “ok muyi sallah mu kwanta mugun bacci nakeji” da wannan kalmar ta bacci ya yaudareta ta sake sukayi sallar magrib da isha suka kwanta da farko kamar abin arziki janyota kawai yayi jikinsa yana shafa bayanta bacci ne me nauyi ya dauketa saboda hodar daya shaqa mata bayason ta bashi matsala shiyasa yayi mata haka.
Saida ya tabbatar da baccinta yayi nisa sannan ya tashi ya kashe light din dakin ya fara sarrafata cike da farin ciki zuciyarsa wasai ya raya wannan dare da Habeey dinsa matsayin matar sunnah aikuwa taji a jikinta don kusan raba dare yayi yana Abu daya kamar bazai daina ba sai yau ya qara yarda cewa komai yana buqatar nutsuwa yau dake halalinsa yayiwa ban ruwa dadinsa dabanne sambatu babu irin wanda baiyi Mata ba a daren nan ita kuwa saidai ta juya kai kawai babu damar qwatar kai ya kashe Mata jiki yasata baccin dole da dabararsa iya gurzuwa abinta ya gurzu shi da kansa ya tausaya mata ya tabbatar da cewa abinda yasa Habeey take gudunsa kenan saboda bayayi mata cin wasa.
Washegari ma bata farka ba har asuba yayi sallah ya sake komawa ya kwanta luf a jikinta zazzabi sosai yakeji a jikin nata ya rinqa tsotsar bakinta har yasamu ta fara bude idonta idanunsu ya gwaraya da juna ya sauke mata wani murmushi na musamman yace “yau Ina cikin farin ciki na kwana matsayin ango nayiwa gonata ban ruwa yanda ya kamata, tureshi tayi yayi dariya yace “inasa ran na ajiye qanin Safnah anan” ya taba cikinta ta dauke hannunsa daga saman cikinta tace “shine ka huramin powder ka bugar dani kawai saboda ka biya buqatarka Allah saina fadawa Granny”
Dariya yayi sosai yace “kafin ki fada zan fada Mata cewa kince wannan tsumin da taketa baki yasa kina buqatar washi da kanki kikayi mini fyade” tasan qaramin aikinsa ne shiyasa batama kulasa ba ta yunqura zata miqe amma sai taji qafafunta sun riqe ta qwallah qara yayi saurin miqewa ya riqeta tasa masa kuka tace “bayana Yaya Taheer qafata wayyoh Allah wlh ka zalumceni sai Allah ya sakamin”
Kallonta yayi ya daga Mata gira ya hade bakinsa da nata ya cafki nononta yana murzawa ta rungumeshi tana shigewa jikinsa tace “Allah ni ka bari tsoro nakeji”
Tureta yayi ta fada gado yace “cinki zanyi da gayya sai kiyimin Allah ya isa da hujjah” yana fadin haka ya kafa bakinsa a gabanta duk yanda taso qwacewa yaqi hakanan tana kukanta tana komai ya sake shigeta yana nishi yana sake tura mata dick dinsa yana surkudarta ta ko Ina.
Wannan rana itakam tayi nadamar biyosa saida taji dama batace zatazo ba, bai saurara mata ba sai goma na safe ya dagata duk tayi laushi suka shiga bathroom sukayi wanka aka kawo musu break sukayi yace su tafi ita Kuma ta sanya masa kuka tace itadai bazata bisa ba tana tafiya a bubbude salon kowa ya gane abinda ya faru……
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 4:09 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: Littafina na kudine ki biya kafin ki karanta bazance Allah ya isa ba amma nasan zai isarmin tunda shi isasshene just 200 VIP 600 ta account number 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB ko kati MTN ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment dinki ta wannan number dake sama.
*19* Dariya sosai yakeyi mata yanda take kuka da shassheqa wai yaci amanar Granny matsowa yayi jikinta ya fara rarrashinta itadai sai qara narkewa takeyi a jikinsa tanajin zazzabinta yana qaruwa.
Miqewa yayi ya fito ya nemo mata maganinta a mota ya bata tasha sannan suka sake kwanciya a ranar nan dai basuje Billire ba sai washe gari da taga idan ta biyewa jin sauqinta bazasu ba saboda yaqi barinta ta sake tunda ya sameta daga ita sai shi hucce haushin watannin da baiyi ba yakeyi.
Suna zuwa taga dangin Addanta sunata gaisawa da Taheer ita kuwa ta zama hoto saboda Basu santaba saida ya rinqa yi musu bayani har suka kai ga shiga dakin da Addah take an gyara dakin sosai harda A.C mamaki ya cika Habeey yanda cikin watanni ukun da bataga Addah ba taga ta wani murje tayi qiba.
Fadawa tayi jikinta tana dariya itama dariyar tayi tace “yar nema sai yanzu kika tuna dani kin koma dangin ubanki kin manta da uwarki ko?” Dariya tayi tace “aa wlh Addah ban dade da samun qwarin jikina ba shine na matsa masa sai munzo”
Kallon Taheer Addah tayi da yake shigowa tace “Abbanki yace tun shekaran jiya kuka taho ina kuka tsaya?” Qasa tayi da kanta shikuma dake gwanine sai cewa yayi ai Addah motace ta lalace mana a hanya sai yau aka gyarata” murmushi tayi a ranta tace “wannan yaro da rainin hankali yake amma a fili sai tace “andai gyarata din dai ko?” Kallonsa Habeey tayi suka hada ido sai kawai dariya ta kubce masa yanda yaga tayi raurau da ido yace “kuma yarinyar nan ta rinqa kuka wai zan siyar da ita”
Ta lura abin nasu rainin hankali ne shiyasa ta dauko nono ta miqa masa tace “gashinan in kaga damar sha nasan hali” karba yayi ya zauna ya tanqwashe qafarsa yace “rabona da shan danyan nono tun Abba yana qauyen nan yana karatu”
Haka sukaci gaba da hirarsu dashi da Addah itakam Habeey bayan Addah ta shige ta kwanta taja mayafi ta rufe jikinta saboda zazzabi takeji a jikinta sosai, miqewa yayi ya haura ya tabata yace “ya Salam waini ke babu damar mutum ya nemi haqqinsa sai kinyi jinya ne?”
Kallonsa Addah tayi da sauri ya dago yace “wlh Addah tun dacan ma haka muke da habeeytah muguwar raguwa ce indai na kusanceta sai tayi rashin lfy na rasa meye yake kawo hakan” kunya ce ta sanya Addah miqewa tace “bari a nemo magani”
Tunda ta fita bata dawo ba sai qaninta data turo da abinci ya tarar dashi sai aikin rarrashinta yakeyi daqyar taci abincin ya sake bata magani tashs ya fice yace “abba yace na barki anan yau Addah zata koma gdanta a can zaayi biki”
Jinjina masa kai tayi yayi kissing nata yace “ki zama jaruma don Allah mijinki ba rago bane kinji” Shiru tayi masa kamar me bacci ya lakace mata hanci yace “zamu hadu a corner ne wannan sauqi nayi miki fah”
Duk yanda yaso tayi mgn taqi haka ya tura mata kudi a account dinta har naira million daya Wai tayi hidimar biki ya juya ya fice tabisa da kallo tanajin son mijinta yana narkewa a zuciyarta.
Addah ce ta shigo da qanwarta suka zauna kusa da ita abin mamaki wai Addah ce take gyarata dakanta hadin magungunan mata ta rinqa bata harda su jijjibi da kaza duk tayi mata tsimi kuwa tayi Mata yafi kala nawa ga wani matsiyacin matsi da aka hado Mata daga Niger itadai da aka batashi akace ta matsa a gabanta Saida ta ta saboda tariga tasan karonta da Taheer.
Amma babu yanda zatayi hakanan tayi saboda tsayawa Addah tayi akanta Saida ta turashi daqyar ta zare hannunta sannan ta bata ruwan magani tace tayi tsarki dashi tanayi tana yarfe hannu saboda yanda taji fatar gabanta tana wani tsukewa ga ruwan ma da dumi sosai.
Bayan ta gama Addah ta debo garwashi ta zuba wani turare a ciki tace ta tsugunna akai ranar nan Habeey tayi kukan wahala yafi dari sai yamma suka gama shiryawa suka nufi cikin garin gombe gidan Addah wayyoh Habeey taga ikon Allah gda yayi gida saida suka shiga parlourn taga manyan hotunan Addah da Abba Sahabi da ita a tsakiya.
Tsayawa tayi tana kallon qudurar ubangiji ta juya tana kallon mutanen dake parlourn babu Wanda zata tambaya saboda haka ta sulale ta koma waje ta dauki wayarta ta lalubo lambar Abbanta ta danna masa kira ya daga yace.
“Amarya kinsha qamshi yanzu angonki yake cemin bakida lfy halan mun samu sabon jika ne?” Wata muguwar kunyace ta rufeta ta kashe wayar daidai lkcn da wayar Taheer ta shigo ta daga tace “wai maye tsakanin Addah da Abba ne?”
Murmushi yayi yace “aure mana” zaro ido tayi tace “wanne irin aure Taheer” katseta yayi da cewa irin wanda kika sani yau ta tare a gdanta jibi ke kuma zaki taho naki akwai dinner bikinmu yau da dare fah anan Gombe idan an gama zamu tahi dake nan harda Addah ayi kamu sai ayi walima tare da saukar qur’ani sai abani ke mu wucce U.S.A jibi”
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 7:21 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: Littafina na kudine ki biya kafin ki karanta bazance Allah ya isa ba amma nasan zai isarmin tunda shi isasshene just 200 VIP 600 ta account number 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB ko kati MTN ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment dinki ta wannan number dake sama.
*20* ajiyar zuciya taja ta sauke yayi murmushi yace “inasonki my life” kashe wayar tayi juyawar da zatayi taga Abba yayi Mata murmushi tare da shafa kanta yace “motoci sunzo ga qanwarki can a tana jiranki dame kwalliya fatan bazaki bata lkc ba”
Kama hannunta yayi suka shiga ciki ya rakata har dakin da su Saudat da Kubrah da Bushirah suke sunata yi mata tsiya ta zauna a kunyace itama akayi Mata kwalliya tare da bata kayan da zata sanya Wanda ankone da angonta shi arsh din dakakkiyar gezner ita kuma less ne me masifar tsada.
Tasanya arsh aikuwa taja magana Saudat saita lalace a kallon yayar tata tace “aunty kece amarya nikam yar rakiya ce” dariya sukayi Mata Kubrah tace “komai Yaya Taheer ya zaba tun muna yara idan aka zubeshi sai kinga special ne”
Murmushi Saudat tayi tace “sun dace sosai saidai fatan dawwamar zaman lfy” Dad ne yayi sallama ya shigo har dakin ya kamo hannun amaren yayan nasu ya fara kai Saudat motar mijinta yasata sannan ya juya ya kai Habeey motar da Taheer yake a hakimce.
Yana sanyata ya sanya hannu ya riqo qugunta ta galla masa harara yayi dariya yace “aini mayene akanki indai kina kusa dani bazaki huta ba”
Haka motocin suka wullah har zuwa wani babban Hall da yake cikin gdan governor of Gombe state ashe abokin Dad ne shine ya shirya musu dinner din sosai dinner ta qayatar kowa dake gurin ya jinjinawa so da qaunar da Taheer yake yiwa Habbatullah data sanyashi rashin kunya baya iya boye maitarsa akanta.
Suna tashi suka nufi gdan da niyyar sauke Habeey sukuma su tafi a mota ta dago idanunta da suke lumshewa tace “maimakon naga Shattima matsayin angon Saudat sai naga Yaya Mahfuz yaushe lamarin ya canza?”
Janyota yayi jikinsa yace “ni Kai bansan dashi zaayi ba saida na koma Dad yake fadamin” daga haka bata kuma cewa komai ba saboda tasani sarai Saudat batason Mahfuz ko kadan basa ga maciji.
Da suka sauketa itama Saudat sauka tayi tana kuka ta rungume Habeey tace “kinga abinda nake gudu ko kowa ya auri masoyinsa amma ni an hadani da maqiyi na” tanajin Taheer na rirriqeta ta janye taja qanwarta suka shige ciki.
Yaji haushin abinda tayi masa hakan yasashi juyawa ya shiga mota suka tafi, ita kuwa suna shiga gda ta zaunar da Saudat tace “ba duka abinda zuciya takeso take samu ba Saudat nima a farkon haduwata da Yaya Taheer banasonsa na tsaneshi fiye da kowa saboda Ina kallonsa matsayin qaddara mafi muni a rayuwata amma yanzu ji nake kamar bazan iya rayuwa babu shi ba”
Haka ta rinqa lallashin Saudat har ta hqr tayi shiru sukaci gaba da harkokinsu sai dare Addah amarya ta shigo sanye da wani dakakken yadi ta zauna ta dauko wani cup na danyen nono da wani mugun hadin cukudi tabawa kowacce.
Habeey ta turo baki tace “nifa Allah Addah nagaji da shan wannan abin ku bakwa nemawa mutum sauqi sai wahala dai wahala dai” daquwa Addah tayi Mata tace “wannan mijin naki da ido a tsattsaye idan bada gamje²n ba don ubanki kinajin zakikai labari ne”
Qasa tayi da kanta cike da kunya kowa ma yasan Taheer dinta jarabbaene karba tayi ta shanye kamar zatayi amai ta jefa tomtom a bakinta itama Saudat ta shanye Addah ta miqe tayi musu sallama ta fice.
Da asuba suka tashi ita dama Habeey ba sallah zatayi ba da dare taji period dinta tazo ba qaramin murna tayi ba harda dariyarta ta mugunta tasan tacishi wannan wasan text ta rubuta ta tura masa aikuwa ya kirata kamar zaiyi me saboda masifa Wai ai tana sane tabari period dinta yazo saboda ta tsaneshi ba itaba hatta Saudat qunshe dariya take a ranta tana cewa Allah ya rabata da qaya Taheer ai masifa ne.
_Kuyi hqr nayi typing nayi saving wtsp dina yayi expire Saida nayi update koma ya goge_
# *UMMUH HAIRAN*
[8/9, 9:04 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: Littafina na kudine ki biya kafin ki karanta bazance Allah ya isa ba amma nasan zai isarmin tunda shi isasshene just 200 VIP 600 ta account number 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB ko kati MTN ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment dinki ta wannan number dake sama.
*21* A ranar da safe suka nufi Bauchi gaban Habeey na faduwa saboda ta gaza jure tsanarta da take gani a qwayar idanun Mom kullum idan ya kasance zasuyi gaba da gaba da Mom sai taji wannan faduwar gaban da take rasa dalilinta,
Suna isa government house din akaci gabada shagali itadai Habeey innanillahi wa innah ilaihirraji’un taketa maimatawa saboda fadadar zuluminta bawai akan Taheer bane aa tana tuno rayuwarsu ta baya da sukayi matsayin zaman dadiro yanzu kuma gasu matsayin ma’aurata zasu rayuwa rayuwa ta dindindin.
Janyo Safnah tayi da taketa rarrafenta a qasan gadon da take zaune ta rungumeta tsam a qirjinta bugun zuciyarta na qaruwa soyayyar yar tana na sake ratsa gabobinta a fili tace.
“Dama qaddarata ta jira zuwan wannan lkcn na samar dake cikin yanayin tsafta meye yasa zanen qaddara baya barin yaron da baijiba ba gani ba ashe haka zan qare rayuwata da ciwon abu biyu kaico na ni Habibatullah Allah ka tsayar da wannan muguwar qaddarar iyakar kaina kada ta haura kan wani Allah kada ka bani ikon bijirewa mijina saboda zafin mikin da zan mutu dashi a raina”
Ta manta da yawan mutanen dake dakin ta rungume Safnah sosai a jikinta tana kukanta me tsuma zuciyar duk wani Wanda yake cikin dakin,
Babu wanda yayi tunanin rarrashinta saboda rarrashi ma anayinsa ne a gurin da akasan kukan na taqi qalilan ne ba kuka na dindindin ba,
Zamewa tayi ta kwanta yinin ranar duk jarabar Taheer bai samu ganinta ba saboda Granny da kanta ta kasa ta tsare ta hana kowa ganin amare sai ita da wata kanuriya data nemo takeyi musu turaren taran angwaye.
Hudu na yamma aka fara walima sai takwas na dare aka shirya kai amare gidajensu itadai Habeey kuka takeyi da zuciyarta da ruhinta wanda tasan ba kukan rashin sabo bane kona takaicin nesa da dangi aa kukane na tunanin irin rayuwar da zata fuskanta a sabon ginin tubalin qarfen da ta shiga wanda take fatan mutuwa ta zama silar rabuwarta dashi tabbas tana jinjinawa mazantaka da hallaccin Taheer a rayuwarta kullum tunaninta dame zata saka masa wanne halacci zatayiwa rayuwarsa dazai zama makwafin wanda yayi Mata?
Da wannan tunanin taji an tabata ta baya ta juya da sauri kawai sai taga Mom tayi Mata murmushi ta jata gefe gaban Habeey na tsananta faduwa ta rusuna domin girmamawa ga surukar tata,
Sakeyin murmushi tayi tace “tabbas karo da dama habiba kece kike nasara akai na kin samu saa kin auri Taheer uhmmm yaro yarone ba auren ba zaman kije kiji dadin zaman gidan mijinki bazan hanaki ba habiba ace Allah yabada saa”
Kalma daya ta kasa fahimta cikin kalaman Mom amma saita girgiza kai tana shassheqar kuka tace “nan… Na gde Mo…” Dagota tayi tace “meye abin kukan Kuma ai kin saba Taheer awone daidai qugunki ga shaida nan kowa yana gani a bariki ma kin jure bare kuma auren sunnah”
Jin an fara horn ne yasa Mom kamota a jikinta tana bubbuga bayanta tana cewa “kiyi hqr ku zauna lfy shine burinmu ke amana ce gurin Taheer Taheer ma amanarki ne Allah ya kawo yan biyu sau biyu na sunnah mu goya”
Mamakine yasata dagowa kawai sai taga Abba akansu ya miqa mata hannu tayi saurin komawa jikinsa ta qanqameshi ta rushe da kuka “bansan ko nayi maka wani abuba tsayin rayuwata dakai Abba ka yafemin kasawa aurena albarka nasan zata bibiyeni rashin samun albarkar bakinka cikin rayuwata yana daya daga cikin dalilan lalacewar rayuwata a baya….”
Rufe Mata baki yayi yace “zanci gaba dasa muku albarka har na koma ga mahaliccina ki riqe wannan ya zama abokin hirarki” ya miqa Mata qur’ani da carbi da sallaya yace “a duk lkcn da kika samu wasu wasin shaidan kiyi alwala ki fadawa Allah bijahi rasulullah zai kawo miki sauqi da gaggawa kada wani jarabta ya ratso cikin aurenki ki alaqantata da wani Habibatullah ki danganta komai da Zaki fuskanta cikin aurenki da ubangijin daya halicci kowa da komai Allah yayi muku albarka! Allah yayi muku albarka!! Allah yayi muku albarka!!!”
Yana fadin haka ya janye jikinsa daga nata Granny ta rike hannuta suka nufi mota abin mamaki Taheer ne kadai a cikin motar ya hada kansa da sitiyari suka bude suka sanyata ya dago idanunsa da suka kada sukayi jawur Abba yace “kai yayanta ne Taheer kai mijinta ne idan kuka daga kuka tafi U.S.A Kuma zaka zama uwa uba miji Yaya qani aboki duk kai kadai, Taheer amana nabaka Habbatullah inasonta inajinta a jinina fiye da yanda nakejin rayuwata nasan insha Allahu zaku zauna lfy inayi muku fatan hakan kayi hqr! Kayi hqr!! Kayi hqr!!!”
Barin gurin yayi da sauri daidai lkcn da hawayensa ya gangaro masa qwarai nasihar iyayen nasu ta ratsa jikinsa tausayi da qaunar qanwarsa matarsa yana ratsashi yaja motar suka fara tafiya mota daya ta security a gabansu daya a bayansu har sukaje cikin unguwar da gidajen nasu yake sukayi horn aka bude suka shiga sukayi parking ya bude ya fita ya bude mata ya ruqo hannunta fuskarta na rufe cikin alqabbar jikinta.
Bude masa qofar sukayi ya sanya hannu ya dagata cak ta kwanta luf a jikinsa ya shiga cikin katafaren parlourn bai ajiye ba saida ya haura da ita sama inda dakunan baccinsu suke ya direta a tsakiyar surper din dake saman wani hadadden carpet ya tsugunna a gabanta ya janye mayafin data rufe fuskarta ya saita fuskarsa da tata ya sauke mata wani zazzafan kiss yace “fadamin abinda yake sanyaki kuka a wannan ranar ta tarihi cikin rayuwarmu?”
Kukanta ta qarawa qarfi ta zame ta fado jikinsa tace “banso ba Taheer banso qaddararmu tazo a haka ba naso ace yau itace ranar da zan baka amanar dake tsakanin kowacce mace budurwa da mijin da Allah ya zaba mata wayyohh Allah Taheer baqin cikin rashin wannan abin da zanyi tutuya dashi matsayina na budurwa yana neman sanya zuciyata ta tarwatse….”
Dora bakinsa yayi saman nata ya lumshe idonsa yana murmushi yana tsotsar lips dinta saida ya tsotsa sosai ya saki yace “samunki kamar tikitin shiga Aljannah nake ganin ubangiji ya bani a hannu na saboda kece silar shiriyata Habeey ke rayuwata ce don Allah indai akan wannan ne kada ki qara yimin asarar hawayenki wlh yana daya daga cikin dalilan da sukasa na dage kaida fata saidana mallakeki saboda a irin wannan lkcn idan bani kika aura ba babu namijin da zai samu qwarin gwiwar qarfafa miki gwiwa waima ni da kike wannan mgnr waye ya karbi abinda kike kuka saboda shi a gurinki ne”…….
# * UMMUH HAIRAN*
[8/11, 10:41 AM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *_HABEEYTAH_*
*_DUBAI PART 2_*
_Littafina na kudine ki biya kafin ki karanta bazance Allah ya isa ba amma nasan zai isarmin tunda shi isasshene just 200 VIP 600 ta account number 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB ko kati MTN ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment dinki ta wannan number dake sama Idan VTU ne ta wannan layin Zaki tura dari biyunki ko dari 600 ki/ka 09013307566 idan fah kika tura a wancan layin na sama to ki qaddara sadaka kika bani shi evidence of payment kawai zaa tura_
*22* Sake narkewa tayi a jikinsa yana shafa bayanta a hankali daidai lkcn da wayarsa tayi ring ya dauka yace “ok” kawai ya janyeta a jikinsa ya miqe ya fice,
Bai jima ba ya dawo hannunsa dauke da wasu manyan ledoji guda uku ya ajiye a gabanta ya shiga bathroom ya dauro alwala yazo ya shimfida sallaya yace.
“Tashi kiyo alwala muyiwa Allah gdy” qasa tayi da kanta ya girgiza kai duk plan dinsa na yau ya rushe amma babu komai yasan bata wucce kwanaki uku, sallar ya tayar yayi raka’a hudu yayi addu’o’insa ya matso gabanta ya kama kanta yayi Mata addu’a sannan yaja gwauron numfashi yace.
“Duk a sanyaye jikinki yake why?” Shiru tayi masa har yanzu hawayenta ya kasa tsayawa ya janyota ya hadata da jikinsa ya dago fuskarta ya dora harshensa saman kuncinta yana lashe ruwan hawayen dake zuba yace.
“Zanyi miki Allah ya isa idan kikaci gaba da zubarmin da hawayenki a banza ke wai meye yasa hawayenki suke da araha ne haka?”
Kwantar da kanta tayi a faffadan qirjinsa ya sanya hannu ya zame mayafin dake kanta ya cire dabkwalin ya dora bakinsa tsakiyar kanta ya sauke mata kiss ya tura hancinsa yana sunsunar qamshin dake tashi me dadi akanta yana ajiyar zuciya.
Saida yaji tayi shiru sannan ya janyo kayan da ya shigo dasu ya dauke leda daya ya bude biyun daya tarkacen namane da dangoginsu dayar Kuma madara ce kala² sai fruit.
Fita yayi ya dauko flat ya dawo ya sanya musu komai da kansa ya rinqa bata bata iyacin na kirki ba saboda hakanan takejin wata masifaffiyar kunyarsa.
Ya lura da haka Amma Bai kulata ba don yasan yanayin magana zata iya fashewa,
Saida ya gama bata shikam baici naman ba sabods farin cikin daya cika masa ciki yasha hollandia milk ya miqe itama ta miqe ta tattare kayan zata fita dasu yayi saurin juyowa har ya cire rigarsa da dogon wandonsa sai singlet da boxes kawai a jikinsa ya janyota ya dago kanta.
Idonsa ya shigar cikin nata ya karbe kayan yace “daga yau zuwa wata guda na hutassheki aikin komai idan har ba nawa bane a gdannan so nake ki dawo da jikinki harma kifi baya”
Lakace masa hanci tayi sukayi dariya a tare ya karba ya fita tabisa da kallo ta sauke ajiyar zuciya tunda take bata taba ganin namiji me kyawun mijinta ba namiji sosai burin kowacce mace.
Bataji shigowarsa ba sai ji tayi ya zare Mata alqabbarta ya ajiye a gefe ya sake Kai hannunsa ya zuge zipper din rigarta ta qanqame qirjinta.
Bai damu ba ya koma ga siket din Saida ya shafa cikkaken hips dinta ya fuzgo wata ajiyar zuciya sannan ya cire Mata siket din ya dagata cak suka shiga bathroom amma qameme taqi yarda suyi wanka tare shikuma yace.
Bazaiyi wankan ba ai aikinta ne saidai tayi masa haka a hqr tayi masa yana wani lumshe ido yana shafa dick dinsa data miqe kamar rodi, duk inda hannunta ya taba sai yaji kamar tasa masa Ice gurin ya mutu murus.
Daqyar aka gama wankan nan ta dagoshi daga cikin bathtub din ya fito tasa towel ta goge masa jikinsa ta dauka man gashi ta shafa masa a kwantaccen gashinsa na fulanin asali ta fasheshi da wani turare da ake fesawa bayan wanka sannan taja baya.
Ta kalleshi yanda ya langwabar da Kai yana kallonta yasata jin kunya ta rufe idonta tace “wayyoh Ya Taheer kaje ka daina kallona na gama maka fah”
Ya kasa hassala komai sai juyawa da yayi ya fita tayi maza tasa key a qofar itama tayi wankanta ta gyara jikinta ta daura towel a qirjinta ta yafa wani tana fitowa taga dakin dundum ta fara zare ido kawai saiji tayi ya dagota cak ya dorata a gadon ya lullubeta da faffadan qirjinsa ya dora bakinsa a saman kunnenta yana lasa.
Ajiyar zuciya suka sauke a tare tace “Ya Tah…” Rufe mata bakin yayi da nasa yana zagayeta da salon fitinarsa bata da wani kuzarin qwatar kanta saima sake sakar masa jiki da tayi ta ware sosai ta sarrafashi yanda ya kamata Saida ta tabbatar ta gusar masa da sha’awarsa sannan ta kwanta luf a jikinsa tana wasa da gashin qirjinsa.
Shafa kansa tayi tace “true luv never end my Taheer inasonka da yawa don Allah kada wata rana ka juyamin baya kaji wlh bazan iya jurewa ba nasha wahala a lkcn da kace bazaka iya rayuwa dani ba inaji a jikina don ka kai kadai aka halicceni”
Matseta yayi a jikinsa sosai yace “kafin zuwan wannan ranar zan roqi Allah ya kasheni na huta, wlh tallahi Habibatullah bazan taba iya rayuwa babu keba kedin mahadina ce” murmushi tayi tace “bazaka mutu ba koda ma hakan zata faru idan ajalina bai riskeni ba ganinka zaike daukemin kewa….”
Hannunsa yasa a bakinta saboda kalaman nata fadar masa da gaba sukeyi yace “naji ya Isa haka My life go sleep” rufe idonta tayi shikuma ya zame ya shiga bathroom ra tsaftace jikinsa ya dawo ya kwanta sukayi baccinsu na farin ciki wanda Basu tabayin irinsa ba a ratuwarsu dukkansu.
Da asuba ya tashi yayi sallah ya sake dawowa ya lalubeta son ransa da sanyin safiyar nan don jaraba ya dura Mata sperm a bakinta Saida ta shanye sannan ya qyaleta nononta kuwa yasha gurza Saida ta gwannace dama bata period din shigarta yayi ta huta saboda bayayiwa breast dinta matsar wasa.
Daqyar takwas sukayi wanka ta dauki wata doguwar riga me kwanciya a jiki tasa ta daure gashinta ta sulale yana waya ta gudu kitchen ta fara kiciniyar hada musu abin karyawa.
Bataji shigowarsa ba saiji tayi ya dagata cak ya wullata bayansa ya goyeta yace “ni Zaki ha’inta ko nace na hutassheki shine kika taho Zaki wahalarmin da kanki, kinga yarinyar nan kin rainani ko?”
Yanda yayi maganar yana zunkudata kamar wata yar qaramar yarinya ya bata dariya ta sanya hannunta ta saqaleshi bai ankara ba kawai yaji hannunta kan cikskkun nononsa da suka shata tsakiyarsu kamar na mace.
Ta murza kan da qarfi ya saki wani ihu ta qanqameshi tana qyalqyala dariya ya direta kafin ya gama jin zafin abinda tayi masa ta shige cikin loccar yayi dariya yace,
“Wlh bashi kikaci yarinya kinsa a inda zan fanshe” sunkuyawa yayi ya dagota yayi mata daukar jarirai ya fito da ita parlourn qasan ya direta a tsakiya yace “kaganta ko Abba guda ka bani guda kazo ka tarar da ita ban fara gutsurarta ba wlh Abba yarinyar nan muguwa ce”
Bude nipples dinsa yayi ya matsa yace “kagani yanda ta cijeni zafi yakemin”
Wayyoh Habeey tsabar kunya batasan sanda ta zube a qasa ba tace “nikam na shiga ukuna Taheer meye hakan…”
Hannu ya dora mata a bakinta yace “sheett” qasa tayi da kanta Abba yayi murmushi yace “yo bayan nasan halinsa ai bazaki aikataba kawai sharrinsa ne Ina fatan dai kun tashi lfy”
Kanta a qasa ta amsa Abba yace “qarfe nawa zaku tashi ne?” Kunneta Taheer yaja yace “qarfe biyu Abba” jinjina kai yayi yace “amma zaku bar mana safnah anan naji Hajar tace gara abarta anan gurinta kuje Allah ya baku wasu”
Saurin cafe zancen Taheer yayi da cewa “kayy Anya kuwa kudaiyi hqr kawai ku bamu abarmu idan mun samu wasun ma baku a cikinsu amma Safnah gara tana kusa damu” murmushi Abba yayi yace “muma muna buqatarta kudaiyi hqrn”
Taheer baiso ba amma bazai iya jayayya da Baban nasa Kuma surikinsa ba saboda haka kawai ya jinjina kai yace “shikenan Allah ya raya mana ita”
Sallama sukayi mata bayan Abba ya sakeyi masu nasiha me shiga jiki suka koma mota ya dauko musu break fast dinsu Taheer yace “ashe Abba aikoka akayi” daquwa yayi masa sukayi dariya yace “aikin Addanku ne tun asuba bata koma ba tana kitchen Saida na biya gdan Mahfuz nakai musu nasan su sun tashi ku kuwa nasan shagalallune shiyasa na bata lkc kafin nazo”
Shafa kai yayi yace “wlh tashinmu kenan na shiga wanka na fito banganta ba shine Ina shiryawa naji kiranka”
Sallama sukayi ya karba ya juya ciki ya ajiye ya juyo yaga yanda take harararsa yayi dariya yace “tuba nake gimbiyar Mata ramawa nayi nima” yana mgnr yana matsawa ta janye da sauri ta fada kujera yabita suka fara kokawa Allah ya bashi saa ya fara romance nata ta ko Ina ta tureshi tace.
“Allah Ya Taheer na gaji…” Dago maganadisun idanunsa yayi yace “tun yanzu kinma manta da waye mijinki kenan? Don’t mind zan tuna miki kwanan nan”
Daga haka bai qara ce mata komai ba ya cafki boobs dinta ya cika bakinsa dashi yana karkarwar jiki ta qanqameshi tanajin zafi a boobs dinta tunda ta haihu yaqi bari abawa yarinyar nono har yanzu wani lkcn nononta zafi yake mata saboda a cike yake.
Dun dauki kusan awa guda sannan ya samu sassauci ya kwanta a jikinta duk ya bata Mata jikinta da sperm dinsa dole saida sukayi wanka sannan sukayi breakfast.
Janta yayi suka fara zagaya gdan naira tayi kuka iyakar kuka a wannan biki gdajen nasu ma kawai kudi yaji jiki,
Koda suka gama zagayen daki yajata suka kwanta suka fara baccin hutu a cewarsa bayason su wahala a hanya.
Sai daya suka tashi basu wani bata lkc ba tunda already kayansu a hade suke tarkacen da Addah da Granny suka hada mata na matane ma tayi musu jakarsu daban.
Suka nufi airport 2:00pm Allah ya Basu saar keta hazo zuwa hutun Honeymoon da Kuma wani course da zaiyi na watanni takwas akan kaduwancinsa.
_Hmmmm Habeey baiwar Allah ko meye zai faru cikin wannan tafiya da akayita cike da farin ciki?_
# *UMMUH HAIRAN*
[8/11, 10:41 AM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *_HABEEYTAH_*
*_DUBAI PART 2_*
_Littafina na kudine ki biya kafin ki karanta bazance Allah ya isa ba amma nasan zai isarmin tunda shi isasshene just 200 VIP 600 ta account number 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB ko kati MTN ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment dinki ta wannan number dake sama Idan VTU ne ta wannan layin Zaki tura dari biyunki ko dari 600 ki/ka 09013307566 idan fah kika tura a wancan layin na sama to ki qaddara sadaka kika bani shi evidence of payment kawai zaa tura_
*23* Kwanakine masu tsayawa a zuciyar masoya zamane me cike da qauna da tattalin juna, so qauna da kulawar da Taheer yake bawa Habeey abin gwanin burgewa wa kowa itakam salon soyayyarsa har kunya yake bata, abu daya da yake damunta dashi shine fitinarsa,
Ko yaushe idan yana gda yana liqe da ita Kuma ko ya fita baya wani dadewa zai dawo yace mata so yake yabawa shukarsa ruwa idan taqi Kuma yasa mata qarfi yayi abinda zaiyi bayan ya gama yayita yimata dariya yana cewa ai tama fisa jin dadi kawai don dai shi aka dorawa jarabar ne.
Cikin wannan kwanaki na farkon zuwansu abubuwa da dama sun faru abun da takasa mantawa shine kyautar wata siririyar sarqa da barimarta da Chan’s din hannu dana qafa sai zobe da yayi mata na white gold and diamond da kudinsu a qimance suka haura lissafin da qwanyata zata iya yace mata.
Tun washegarin ranar da tayi masa kyautar budurcin ta ya bayar da aikin qera masa su da qudurin duk ranar da suka kwana suka tashi cikin yanci matsayin ma’aurata zai batasu a matsayin tukuicin qauna,
Ranar tayi kuka sosai itakam batasan irin qaunar da dan’uwanta Kuma mijin nata yakeyi Mata ba,
Abu na biyu shine mugayen mafarkan da takeyi da Mom da Aunty Zahrah kullum sunayi mata gargadi akan kada ta kuskura ta dauki Taheer a matsayin abokin zama na dindindin saboda talala sukayi mata me kamar sake.
Wannan abu yana damunta musamman lkcn da ta fara mugayen mafarkan wai Taheer ya kamata ya nada mata duka ya saketa saki uku ko kuma tayi mafarkin ya biyota da bindiga ko wuqa zai kasheta.
A kowanne lkc takan tashi tayi alwala tayi sallah tare da tubarwa Allah da neman daukinsa wajen galaba akan maqiyanta.
Duk sanda sukayi waya da yar’uwarta Saudat takance mata Aunty Habbatullah ki rinqa kusanta kanki da ubangiji akwai maqiya gabanki da bayanki don Allah kada kiyi wasa da addininki nasan Allah zai iya miki Ina tsoron lamarin Hajiya Ummah Mom da Aunty Zahrah bansan me kika tsare musu ba da suka sakoki a gaba basa iya boye qiyayyarki sai a gurin mazajensu.
Takance “karki damu qanwata wata qiyayyar batada dalili hakanan Allah yake kimsawa bawa ita a cikin zuciyarsa kedai ki tayani da addu’a kawai”
A haka har sukayi watanni uku a U.S.A, a wannan lkcn ne Kuma abubuwa suka fara canzawa tsakaninta da mijinta babu kyara babu habaici saidai kawai idan taganshi taji gabanta yana faduwa takan danni zuciyarta da addu’o’i sannan ta tareshi suci gaba da rayuwarsu, to shima a bangarensa mugayen mafarkai ne suka aureshi ga wani mugun zargin Habeey da yakeyi a zuciyarsa hakan da ya fita sai zuciya ta rinqa raya masa gatacan tare da wani namijin a gdansa.
Babu shiri zai dawo ya gama dube dubensa bazaiga kowa ba lamarin da yake sanyashi shiga tashin hankali shidai yasan ko lkcn da suke zaman dadiro baya zarginta to meye yasa a yan kwanakin nan zuciyarsa takeqin nutsuwa da itane?
Tambayar da yakeyiwa kansa kenan amma bayada me amsa masa saboda haka ya barwa zuciyarsa yaci gaba da addu’a kawai,
A wannan taqinne kuma ta rinqa rashin lfy ciwon bazai tashi ba sai dare ta kwana tana sheqa amai da safe Kuma saita warware suna zuwa asibiti ana aunata akace shigar ciki gareta.
Wayyoh zo kuga murna gurin Taheer kamar ya hadiyeta haka yakeji itama tayi murna saboda kadaici yana damunta ga qulafucin yarta Safnah data sanya a ranta to shima gogan hakane don ko qofar gdansu ya fita saiya shigo da tsaraba yace ta Safnah ce.
A ranar da suka dawo gda zazzabinta ya tsananta ga faduwar gaba data aureta cikin kwanakin nan ko qofa aka taba sai gabanta ya fadi, dakewa kawai takeyi saboda kada abin yayi masa yawa.
Da dare tanajinsa wayarsa tayi ring tana rungume a jikinsa ya daga suka gaisa da Dad yake cewa dashi “eh wlh dazu mukayi waya da Abba nake fada masa mun samu qaruwa My life cikine da ita amma tanashan wahala yanzu haka kaganta a jikina zazzabi ya hana mata sakat”
Murmushi Dad yayi yace “zataji sauqi dama qaramin ciki sai a hankali ai” hakanan sukayi sallama ya aje wayar baiyi minti goma da ajiye wayar ba ya fara lalubarta a cewarsa idan ya jijjigata zataji sauqi,
Wayar ta qarayin ring ya janyo ganin number Mom yayi kamar bazai dagaba Habeey tace “Allah My life ring dinnan fadarmin da gaba yakeyi ka daga”
Karawa yayi a kunnensa kawai sai jinta yayi tana huci tace “wato harma dama ka samu kayiwa wannan shegiyar yarinyar ciki ko aikuwa baka isaba ni nama gaji da zamanta a qasar nan tana qara nisantani dakai kayi gaggawar hadota da kayanta ta dawo gda tayi rainon cikin anan”
Ajiyar zuciya yayi yace “bansan meye yasa kikasa mana ido ba Mom kodai kina daya daga cikin matan da suke kishi da matan yayansu ne haba don Allah Habeey fa zabina ce kuma yar’uwata ce kodon zumunci yakamata ki sassauta mana mu samu salama a rayuwarmu”
Yana farin haka ya kashe wayar yaci gaba da abinda yakeyi itama tana tayashi saida suka gamsar da junansu sannan sukayi wanka suka kwanta.
Me zai faru? Cikin dare yaji Habeey tana buge buge tana kiran sunansa ya zabura ya miqe ya dagota jikinsa yana Kiran sunanta amma Shiru sai surutai da takeyi daya kasa gane me take cewa jikinta yana qara daukar zafi tana rirriqe cikinta,
Hankalinsa yayi masifar tashi ya sake matseta a jikinsa yanata yi mata addu’a, kusan awa guda sannan ya samu bacci ya dauketa yayi ajiyar zuciya ya miqe ya dauro alwala ya tada sallar asabu da lkcn ya riga ya shiga itakam sai safiya ta tashi yanata yimata sannu yana binta da kallo tare da tambayarta inane yake mata ciwo,
Kallonsa takeyi da alamun rashin fahimta tace “meye ya hana ka tasheni nayi sallah akan lkc?” Murmushi yayi yace “bakida lfy ne shiyasa”
Dirowa tayi daga gadon tace “tunda ka riga ka hadani da aiki lfy kam ai sai Allah ya rabamu tukunna nidai kada ka qara barina nayita bacci har lkcn sallah ya wucce don Allah” mamaki ne ya hanashi cewa komai saboda ya lura batamasan meye ya faru da ita jiyan ba so shima bai bawa abin muhimmanci ba ya shiga kitchen ya hado musu abin karyawa ita Kuma tayi wanka tayi sallah ta shirya cikin wani yadi mara nauyi dinkin riga da siket ta fito parlourn yana zaune a dinning yana jiranta kamar yanda suka saba ya miqe suka rungume juna tare da tsotsar bakin junansu yace “kin wahalar min da baby jiya da dare fatan kinji sauqi dai Kuma bazaa Kuma ba?” Murguda masa dan qaramin bakinta tayi tace “idan kabani hutun sex ba” dariya yayi yace “tabdi aikuwa kina ruwa”
Zama sukayi suka fara breakfast cike da nishadi idan ya kalleta wani dadi yakeji inda ita kuma gabanta yaketa faduwa,
Matsowa yayi jikinta yace “bansan me kika sanya a ranki haka ba cikin wata daya zuwa biyu sai ramewa kikeyi My life don Allah ki cire ko menene muyita addu’a kinji”
Dago kanta tayi idonta ya ciko da ruwa tace “ciwon faduwar gaba ya sarqeni sama da wata guda shi kadai lalata farin cikin mutum yakeyi balleni da dama ba lfy na cika ba Kai shaidaine akan hakan sannan kuma kullum cikin tararrabi da tunanin yaushe mafarkaina zasu fara tabbata nake duk da ina addu’a amma inajin kamar zasuyi nasarar rabani dakai Taheer…”
A razane yace “su waye!” Yanda yayi mgnr da qaraji yasata firgita tace “A baya fuskar mutum uku nake gani amma yanzu basu nake gani ba fuskar Pappa nake gani kullum yana firgitani tare da cemin saiya cusa maka tsanata saika tsaneni fiye da yanda ka tsani mutuwarka Taheer idan hakan ta qara faruwa dani ya zanyi a baya ni kadai ka tsana amma yanzu bansan mu nawa zaka tsana b….”
Rufe mata baki yayi yace “to Kuma wanne Pappan bayan Pappa ya mutu anya Habeey bakida aljanu kuwa?”
Kuka ta sake rushewa dashi tace “kaima abinda Addah tace shi ka maimaita Taheer ni kadai nasan abinda nakeji a jikina wani lkcn ji zanyi kamar tsutsa tanayimin yawo a cikin jikina na rasa meye matsalata anya Taheer ba mutuwa zanyi ba….”
# *UMMUH HAIRAN*
[8/11, 10:41 AM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *_HABEEYTAH_*
*_DUBAI PART 2_*
_Littafina na kudine ki biya kafin ki karanta bazance Allah ya isa ba amma nasan zai isarmin tunda shi isasshene just 200 VIP 600 ta account number 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB ko kati MTN ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment dinki ta wannan number dake sama Idan VTU ne ta wannan layin Zaki tura dari biyunki ko dari 600 ki/ka 09013307566 idan fah kika tura a wancan layin na sama to ki qaddara sadaka kika bani shi evidence of payment kawai zaa tura._
_A mafi yawan lokuta gaɓɓai kan yi aiki tamkar wasu makamai, sai dai basu da ƙumajin faɗa da alƙalamin ƙaddara. Ba duka sauyi ne yake zama me daɗi ba , sai dai kuma yakan iya zama maƙasudin samar da wani giɓi da cikuwar ramukansa ke da matuƙar wahala wajen jinyatuwa, idan sauyin ya kasance matsayin gyara to ku daukeshi alkhairin da yake tunkarar rayuwar abinda kuka rajaa akansa_
*24* Kamota yayi ya mannata da qirjinsa yana shafa kanta saida yaji ta nutsu sosai sannan yayi kissing nata yace “zanje na dawo ki kulamin da kanki da babyna idan na dawo zamuje asibiti wanna ramar taki tana damuna.
Jinjina masa kai tayi ya fice ita Kuma ta miqe a gajiye ta gyara musu dakin ta koma ta kwanta baccin da batayi ba jiya shi tayi bata farka ba saida ya dawo taji yana shafa fuskarta, bude idonta tayi cikin kasala tace “My life Ina baccina me dadi ka tasheni”
Zama yayi kusa da ita ya dafa cikinta yace “kina jin abinda nakeji kuwa Life?” Kallonsa tayi da sauri tare da miqewa tace “me kakeji?” Lumshe idonsa yayi ya kamota ya kwantar da ita a jikinta ya dora habarsa a bayanta kawai saijin saukar hawayensa tayi a tsakiyar bayanta.
Dagowa tayi da sauri tasa hannunta ta tallafo fuskarsa ta sanya harshenta tana lashe hawayen nasa tace “kada matsalata ta dameka My life komai yayi farko yana da qarshe nafi buqatar farin cikinka fiye da nawa”
Rungumeta yayi ya fashe da kuka yana cewa “banida zargi a baya Habeeytah amma yanzu zuciyata tana neman jefani a hallaka wlh idan na fita daga gda hankalina baya kwanciya kawai sai na zuciyata take saqamin gakican kina mu’amala da wani….
A gigice ta rufe masa bakinsa tare da fadin “ a’uzubillahi minasshaidanur rajim! Please kada ka qara don Allah wlh bantaba jin haka araina ba bantaba zarginka ba mijina na yarda dakai fiye da yanda na yarda da kaina nasan bazaka taba cutar dani ba”
Sake shigar da ita jikinsa yayi yace “naji hakan a jikina nima qasan zuciyata yana fadamin hakan nasan bazaki taba cin amanata ba Amma na rasa meye yasa da zarar nasa qafa na fita nakejin hakan wlh Ina fita daga corner din line dinnan abin yake saukomin”
Murmushi tayi domin ta kwantar masa da hankali taci gaba da shafa qirjinsa tace “da zarar kaji hakan ka rinqa a’uziyyah shaidan ne yakeson wasa da imaninka akaina My life Habibatullah takace har abada”
Da wannan kalaman ta samu ta rinqa rarrashinsa har ya saki ransa sukaci gaba da harkokinsu tare sukayi girki suka gyara gidan ya dauketa sukaje asibiti aka dauki hoton qirjinta babu wata matsala aka bata magunguna suka fito.
Ba gida sukayi ba wani wajen shaqatawa sukaje suka zauna suna kallon yanda turawan suketa kaiwa da komowa sunata wasanninsu na soyayya, Basu sukabar gurin ba sai dare suka tafi gdansu suna zuwa yace Mata.
“Nifa yau marata ciwo takeyi tun safe” sannu tayi masa ta wucce daki tayi wanka tana shiryawa ya biyota ya tsaya a bayanta yana wasa da gashinta yace “shine kikayi wankan kika qyale mijinki ko?” Girgiza masa kai tayi tace “ka wahalar dani yau babynka yanason hutu shiyasa”
Bathroom din ya nufa yace “ok amma ai yasan babansa jarumi ne” itadai batace masa komai ba taci gaba da shirinta, bayan ta gama ta fito parlourn ta zauna shima daya gama yazo yayi matashin kai da cinyarta yana wasa da boobs dinta dake cikin riga har yakai ga fito dasu ya rinqa wasa da nipples dinta tasan idan ta hanashi ma tsokanowa kanta zatayi shiyasa ta shareshi.
Wasa yake sosai da ita tun tana jurewa har ta fara gajiya ta soma tayashi nan suka shagala wajen wasanninsu sunfi awa daya sunayi abinda ya bawa Habeey dashi kansa Taheer din mamaki shine yanda taketa wasa da dick dinsa amma bata tashi ba mamakin ne yasasu kowa ya tashi zaune.
Kallonta yakeyi itama tana kallonsa ta sake kamawa ganin yanda take a kwance hankalinta kwance tace “My life meye hakan?” Gumin daya karyo masa ya share yace “nima abinda nake tambayar kaina kenan meye hakan?”
Iska Habeey ta furzar ta kwantar da kanta a saman qirjinsa gabanta yanaci gaba da faduwa tsoronta na qaruwa tana fadin “Ya Allah” lumshe idonta tayi tana tuno mafarkinta watanni uku da suka wucce a irin wannan yanayin da suke yanzu.
A hankali tace “Allah kasa bacci nakeyi irin mafarkin dana sabayi ne…” Dagota yayi yace “wanne mafarki?” Batasan a fili tayi mgnr ba ganin yanda idonsa ya kada yayi jawur yasata tsorata tasan komai zai iya faruwa indai ya shiga irin wannan yanayin.
Miqewa tayi da sauri ta juya ta shige dakinsu ta fada gado ta rushe da kuka tana toshe bakinta to shima cikin tashin hankali yake saboda haka ya kasa miqewa yabi bayanta yaja pillow din Soorper din kawai ya kishingide zuciyarsa nakai kawo so yake ya tuna wani Abu da yayi Wanda zai iya sashi cikin wannan matsalar amma ya kasa.
Wannan rana cikinsu babu Wanda ya rintsa itadai kalaman Abbanta lkcn da zai miqata hannun mijinta ne suka sanyata miqewa ta dauro alwala tayi salla raka’a hudu tana kuka tana fadawa Allah ya kawo musu qarshen wannan lamari da suka kasa gane ta Ina yake tunkarosu,
A mafarkinta na shekaran jiya taga an shafi al’aurar mijinta to amma waye? Ko giyar wake tasha bazata taba kawowa uwa zata nakasa dantaba saboda mace girgiza kanta tayi tare da fadin “astagfurullah” saboda batason ta dora rayuwarta akan zato kasancewarsa shima zunubi ne me girma maganar Abbanta tana mata yawo a kwanyarta “kada ki dorawa kowa laifin gindayowar wata kawalwainiyar qaddara cikin rayuwar aurenku babu wanda ya Isa ya cutar da wani bawa saida sahalewar ubangiji kuma koda zakiji ance wane yayiwa wane abu kaza yayi tasiri tofa bashine yayi ba shidai sanadi ne Amma asalin abun daga Allah ne”
Rungume qur’anin dake hannunta tayi tana kuka me ban tausayi tana furta “Mijina ya Allah mijina! Hmmm Uhmmm!! Allah kabarni da mijina Allah kada kabawa wani bawanka abin halitta ikon cutarmin dashi Allah kasa kowacce jarabawa ta tsaya iyakar ni inada tabbacin tunda baiqini a baya ba babu tsananin da zaisa yaqini a gaba….”
Ji tayi ya dagota cak ya hade bakinsa da nata cikin wani irin yanayi na tsananin qaunarta da tausayinta ya janye bakinsa daga nata yace “ki daina kuka Habeeytah komai yayi farko zaiyi qarshe insha Allahu zamu samu mafita gobe zanje asibiti ina tunanin ciwon marar dana yini dashi shine yaja mana wannan matsalar”
Dago idonta tayi dayake cike da hawaye tace “badon ni ba saidon don ita lfyr kowacce gaba alfahari ce wa dan adam Ya Taheer koda ace haka zamuci gaba da zama na yarda Kuma na amince zan rayu dakai rayuwa me tsafta rayuwar farin ciki rayuwar da tafi wacce mukayi a baya ingancin”
# *UMMUH HAIRAN*
[8/12, 9:52 AM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *_HABEEYTAH_*
*_DUBAI PART 2_*
_Littafina na kudine ki biya kafin ki karanta bazance Allah ya isa ba amma nasan zai isarmin tunda shi isasshene just 200 VIP 600 ta account number 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB ko kati MTN ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment dinki ta wannan number dake sama Idan VTU ne ta wannan layin Zaki tura dari biyunki ko dari 600 ki/ka 09013307566 idan fah kika tura a wancan layin na sama to ki qaddara sadaka kika bani shi evidence of payment kawai zaa tura_
*25* Sake matseta yayi a jikinsa yana sunsunar wuyanta ya dorata a gado ya zauna a gefenta yana shafa cikinta tare da kwantowa jikinta da haka har bacci ya dauketa shima ya kwanta.
Washegari da safe ko karyawa bai tsaya yayi ba ya nufi asibiti iyakar binkicensu sunce qalau yake babu wata matsala a tare dashi, hakanan ya dawo gda a kasalance wanna rana sunga ikon Allah shi naci dole sai yayi sex abu Kuma yace baisan zance ba.
Days gaji saiya kwanta kawai zuciyarsa nayi masa zafi tunda yake bai taba shiga tashin hankali irin na yau ba ita kuma sai rarrashinsa takeyi tana fada masa yayi hqr zai samu sauqi.
Wasa wasa abu sai qara gaba yakeyi itadai Habeey bata wani daga hankalinta ba tanayi masa addu’a kullum sannan taqi barinsa ya fadawa kowa tace suyi addu’a kawai, suna addu’a yana zagaya duk wani asibiti amma babu wani sauqi sai kamar qara gabama da abin yakeyi.
Lkc sai qara turawa yakeyi lamura suna qara tsamari tsakanin ma’auratan musamman Taheer da yabi ya tsangwami kansa ya hana kansa sukuni kullum cikin damuwa yake.
Mafi yawan lokuta zuwa zatayi ta tarar dashi a dakinsa ya hade kai da gwiwa yana kuka hakanan zata zauna tayita rarrashinsa idan yaqi yin shiru itama saita sanya masa kuka dole ganin tanayi shidin ya haqura yayi shiru.
Watanninsu takwas lkcn cikinta yanada watanni biyar, a ranar da ya gama abinda yakeyi yace ta fara package na kayanta jibi zasu tafi cikin murna tace “wlh dama duk na gaji My life” kallonta kawai yayi ya girgiza kai ya fice.
Jikinta ne yayi sanyi ta dafe qirji a ranta tace “yanzu fah sai yayi tunanin da wata manufa nayi maganar nan ko?” Ilai kuwa yana dawowa taga idanunsa ya kada yayi jajir ya kalleta yace “kin gaji da zama dani saboda bani da amfani a gurinki ko Habeeytah?”
Idonta ne ya kawo ruwa ta matsa gabansa ta ruqo hannunsa yayi saurin janyewa tare da komawa jikin bango ya dora kansa a bangon yace “nasan ba kowacce mace takeda qarfin imanin zama da namijin da yake da matsala irin tawa ba”
Juyowa yayi suna fuskantar juna tana girgiza masa kai ya matso gabanta yace “hakanma kinyi qoqari Habeeytah ko iya haka kika barni kinyimin halacci ki fadi duk abinda kikeso kafin muje zanyi miki shi Koda kuwa Zaki zabi rabuwa danine….”
Dagowa tayi da sauri ta fada qirjinsa ta rushe da kuka tace “meye yasane Taheer me yasa kullum kake dangantani da abinda bantaba dangantaka dashi ba meye yasa kakemin kallon butulu Taheer meye yasa ka kasa gane matsayinka a gurina? Kullum nayi magana saika fassarata da wani abu daban, ta yaya Taheer tayaya zan zabi nesanta kaina dakai, aa ka dainamin haka don Allah kana saremin qwarin gwiwata ne please kada ka kuma inasonka a duk inda kake zan rayu dakai ko bakada wani abin amfanawa rayuwata….”
Ajiyar zuciya ya sauke me qarfi ya dora bakinsa saman kuncinta yana lasar hawayenta nasa suna zubowa yace “inaji kamar Ina cutar dake Habeey inajin kamar Ina zalumtarki ne kunyata da soyayyarki gareni tasa kin kasa gane hakan wlh Habeey banajin ruhina zaici gaba da zaga gangar jikina matsawar baki tare dani”
Sake narkewa tayi a jikinsa tace “ni takace har abada My life” da wannan suka mantar da junansu damuwarsu suka shiga bathroom sukayi wanka sukazo suka shirya suka fita wani shopping mall sukaje duk wata siyayyarsu ta Safnah ce da babyn dake cikin Habeey itakam kallonsa kawai takeyi.
Koda suka gama suka juya gida sunata shagalinsu a parlourn yanata qissima mata irin dadin da zaiji idan yaga Safnansa, wayarsa ce tayi ring ya dauka yana murmushi ya kara a kunnensa yace “hello Dad…” Zabura yayi ya miqe yace “what innanillahi wa innah ilaihirraji’un yaushe?” Jifa yayi da wayar ya zube a gurin jikinsa na rawa.
Nufoshi tayi da sauri ta zauna a gabansa da rawar murya tace “waye ya mut…” Dago kananun idanunsa yayi da suka canza launi yace “Mom ce tayi accident ta hadu da matsalar spinal cord”
Dafe kanta tayi tana fadin “innanillahi wa innah ilaihirraji’un garin yaya” share hawayensa yayi yace “bansani ba nima” Shiru ce ta ratsa babu abinda kakeji sai shassheqar kukan Habeey kawai akeji dagota yayi yace “meye kikeyiwa kuka?” Cikin kuka tace “ina tuna halin da mutum yake kasancewa idan ya rasa gabar da zatayi motsi a jikinsa”
Kwantar da ita yayi yana murmushi yace “karki damu kowanne bawa baya wucce qaddararsa gobe zamu tafi Dad yace akwai jirgin da zai tashi da kayansa gobe sai mu bisa” jinjina kai tayi suka tashi suka shiga daki suka kwanta kowa da abinda yake saqawa a ransa har bacci ya daukesu.
Tashin asuba jirginsu yayi suka lula 9ja abbanta ne yazo ya taresu tsoro ya kamashi ganin yanda yar tasa ta rame sosai shima Taheer din duk ya zabge sai dogon hanci.
Bai iya tambayarsu ba har sukaje gdan gwomnatin yana riqe da hannunta suka fara ratsa parlourn gabanta sai faduwa yakeyi da Bushirah sukayi kicibis da tsohon cikinta tana ganinta ta saki wani ihu ta rungume Habeey tana cewa.
“Allah dai ya biya yayana sunqi Allah yaso kace mun kusa cika Fam da yara” kunya ce tasa Habeey yin qasa shikuma yayi yaqe yace “ya jikin Mom din?” Tabe baki tayi tace “au Wai dama saboda matarnan ka dauko baiwar Allah ka wahalar mana da baby? Hmmmm tana ciki tana girbar abinda ta shuka”
Kallonta sukayi da rashin fahimta ta nuna masa dakin tace ka shiga ka ganta tana ciki ke kuma zona rakaki bangaren yar’uwarki kiga mugun abinda son zuciyar uwarta yaja Mata Habeey ki godewa Allah dakansa yake baki kariya”
# *UMMUH HAIRAN*
[8/12, 5:22 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *26* Bin bayan Bushirah tayi gabanta na faduwa suka shiga bangaren Saudat din tana kwance saman kujera lullube da wani mayafi suka qarasa, a razane Habeey take kallonta tace “Subhanallahi meye haka” tsugunnawa tayi wani wari da qarni ya daki hancinta zuciyarta ta hautsina ta toshe hancinta da sauri tana duban jikin Saudat da da yake cike da wasu munanan manyan quraje sai zubar da mugunya sukeyi ta zabura ta miqe tace “Innanillahi wa innah ilaihirraji’un meye haka Bushirah meye ya sameta haka me yasa baa kaita asibiti ba?”
Numfashi Bushirah ta sauke cikin kuka tace “Anyi maganin har an gaji watanni takwas kenan take fama da wannan ciwon satinku daya da tafiya su Mom da Aunty Zahrah da Hajja Ummah suka tafi wani qauye a Zuru kwanansu uku sannan suka dawo cikin dare Aunty Zahrah ta tashi ta dora ruwa a saman gas ta dauki barjajjiyar maiwa ta zuba a ciki ta kawo wani ruwan asiri ta zuba taje ta bawa shanu suka shanye ta koma ta kwanta, tsakiyar talatainin dare gefin asuba Saudat ta tashi ta rinqa ihu jikinta yana qaiqayi ana haskawa akaga wasu manyan quraje ne suka feso a jikinta”
Rungume Habeey Bushirah tayi tace “da gari ya waye lbr yajewa Aunty Zahrah ta rinqa ihu tana kururuwa wai ta manta ashe cewa akayi ta kiraki ta tabbatar da darene a U.S.A sannan tayi ita Kuma ta manta tayi amfani da darenmu na 9ja Habeey ke akaso a dorawa wannan mugun ciwon bakiji ba baki gani ba kawai saboda jahilci da zalumci bansan me kika tarewa bayin Allan nan ba”
Hawaye ne ya rinqa sintiri a fuskarta ta sunkuya ta riqe hannun Saudat ta bude idonta a hankali tana kallonta itama wasu hawaye na zuba a idonta ta buda bakinta da yake cike da quraje tace “kin…kinga yanda Allah yayi dani ko Aunty Habbatullah Aunty ta jamin saboda Allah ba azzalumin sarki bane gashi Mahfuz yace bazai iya zama dani Ina wari ba harma ya qara aure sun tsallake sun barni shida matarsa sun tafi yawon cin amarci….”
Kuka sosai Habeey takeyi na tausayin yar uwartata da bataji ba bata ganiba laifin uwarta ya shafeta, Saudat ta qara bude bakinta da yake buga wani uban wari tace “ashe dama Mom da Aunty sune suka mantar da ruhin Abba dake da tunaninki tsayin shekaru saboda kawai basason ki bayyana a matsayin yar Abbanmu ya kwanta ya mutu kici gadon”
Miqewa Habeey tayi tace “Allah ya baki lfy Saudat bari naje naga jikin Mom” fita sukayi zuciyar Habeey a karye sukaci karo da Taheer ya finciki hannunta a fusace yace “muje kawai basai kinje ba”
Taso tambayarsa ba’asi amma yanda taji yana huci yasata jan bakinta tayi shiru suka fita ya kira drive yazo yajasu zuwa gdansu da Addah tasa aka gyara musu suna tafe tana kwance a jikinsa yana share hawaye zuciyarsa na quna ya gama tsinkewa da lamarin Mom dinsa Mom tayi nisa ashe duk wahalar da yakesha da kudin da yake kashewa ita ta qullah komai itace ta lalata masa gabansa saboda kawai ta hanasa farin ciki da iyalinsa shikam me yayi mata haka me Habeey tayi mata da suke burin nakasta ta?.
Bashi da amsar tambayoyinsa saboda haka suna shiga ya zube a parlourn yana wuci jikinsa da bakinsa na wani turirin zafi saboda ran maza ya baci, itakam lura da yanayinsa yasata haurawa sama ta shiga tayi wanka ta canja kayanta zuwa wasu marasa nauyi cikinta ya fito sosai da yake bana fari bane ta sauko qasan ta zauna a kusa dashi ta shafo kansa tace “kayi hqr don Allah koma menene kaji” kwantowa yayi a jikinta ya fashe da kuka yace “ashe Mom tasan komai itace ummul aba’isin faruwar komai da yake faruwa damu sune suka dora miki wannan faduwar gaban data qararmin dake ta hanamu kwanciyar hankali, ashe sune suka kwantarmin da gabana ya daina aiki Habeey ashe ciwon da aka cemin Saudat tana fama dashi tsayin watanni ke akaso a dorawa shi Allah ya dawo musu da mugun nufinsu ashe a nufinta na ta sake dora miki ciwon da kika tashi dashine taje sukayi hatsari Munafukar yayar tasu Ummah ta mutu Mom ta samu wannan matsalar ita Kuma aunty Zahrah ta karairaye”
Sake shigar da ita yayi jikinsa yace wlh Mom ta cucemu hatta zargin da nakeyi miki ashe duk sa sa hannunta nayi danasanin sanin Mom dama ba ita ta haifem…”
Rufe masa baki tayi tace “aa kar ka fadi haka don Allah komai yayi farko fa yanada qarshe yamazo qarshen insha Allahu abinda akayi a baya bazaayishi gababa”
Lumshe idonsa yayi ya shafa cikinta yace “zan samu sauqi insha Allahu zakaran da Allah ya nufa da cara ko ana muzuru ana shaho sai yayi amma dai yanzu zaki barni na fadawa su Abba matsalarmu ko?” Rufe idonta tayi tace “nidai kunya nakeji gsky…” Bakinsa ya dora saman nata tace “nikam banajin kunyar neman lfy so nake da kin haihu na qara dura miki wani babyn” harararsa tayi shima ya harareta sukayi dariya ya miqe yace “kina wanka Addah ta aiko mana da abinci muci ki huta sai jibi zakije ku gaisa da su”
Abincin ya dauko ya ajiye musu a gabansu tuwon shinkafa ne miyar agusi ta dago ta kalleshi tayi murmushi tace “Allah sarki Addah na ashe tana riqe da abinda nace mata inaso” qasa yayi da idonsa yanajin dama mahaifiyarsa ce haka.
Sunci abincin sosai sunata zuba santi sauran yace ta ajiye ta dumama masa ya fice saboda ya matsu yaga Abba su zauna ya zayyane masa matsalarsa sannan ga shauqin son ganin Safnansa.
Yana shiga gdan ita ya gani tanata wasanta a saman lilo a harabar gdan ya qarasa inda take ta dago ta kallesa ita a zatonta Mahfuz ne ta rungumeshi tana dariya shima dariyar yayi yanata juyawa da ita yana cillata yana cafewa.
A haka Abba ya fito ya tarar dasu ya tsaya yanata kallonsa yanda ya ke wasa da yar tasa soyayyarsa da yarinyar dabance dama ashe gaskene irin wadannan yaran shiga raine garesu, duba da yanda shima yakejin yarinyar a cikin ransa.
Matsawa yayi suka gaisa yace “ta riqeka ko sarkin surutu ba baki sai gwaranci” murmushi yayi yace “ai bakin ya kusa idan tayi qani zata ware ne” shiga sukayi ciki sun jima suna tattaunawa sosai yasha fada yake cewa “akanme zakuyi Shiru da matsala banda shirmenku”
Qasa yayi da kansa yace “wlh Abba My life ce ta hanani fada wai kunya takeji” haushi ya cika Abba yace “shine kuma kai dake juyin mace ne ka biye mata ko?” Wayarsa ya dauka yace dare yayi yanzu amma gobe ka fito da wuri sai muje Billire gurin Mal Zaa dace insha Allahu” da wannan suka fita ko Addah basu gaisaba tana sama tanata girki.
Da yarsa ya tafi Habeey ta gama aikinta ta haye sama ta kwanta ta rinqa jiyo hayaniyarsa a parlour bata fito ba har ya gama abinda zaiyi ya hauro saman ya taddata a kwance ta miqe da sauri tana murmushi tace “Safnah ta” karbarta tayi da sauri ta rungumeta tace “inata kewarki ke bakiyi tamu ba ko?” Daga Kai yarinyar tayi suka kalli juna sukayi dariya yace “dama ai abinda akaso kenan kada ki shaqu damu to kinzo kenan yarinya”
Sosai suka shagala da yiwa yarsu wasa sai dare yayi mata wanka suka kwanta bacci.
Washegari da asuba ya tashi yayi wanka ya fice itama tayi sallah suka koma suka kwanta goma ta gama komai sukayi wanka suka karya tanason zuwa ta gano jikin Mom amma data kirashi wayarsa busy dole ta hqr ta zauna da yarta wajen qarfe tara na dare ya shigo baije inda take ba Saida ya shiga dakinsa yayi wanka ya canza kaya yayi duk abinda Mal Kakan Habeey ya bashi tun a Billire ya farajin sauyi a jikinsa ya shiga dakin Habeey suna kwance itada Safnah ya janye Safnan a hankali ya kwantar da ita a gefe ya shige jikin matarsa yanajin wani yanayi daya dade baiji a jikinsa ba,
Yanda taji yana shafeta dinne yasata saurin bude idonta ta saukeshi akansa ya daga mata gira tana binsa da kallo shi Kuma yana lasheta tuni ya mantar da ita komai suka lula duniyar da suka dade basu shigaba ranar sun gurzu sun qwaquli juna kamar ba gobe ta dandana Habeey saboda ta dade bataji mazan ba.
Qarfe biyu daidai wayarsa ta buga ya dauka ya kashe batare daya duba me kiranba, sake shigowar kiran ne yasashi dagata ya dauki wayar tare da janye jikinsa daga na Habeey ya kara a kunnensa Kubrah ce cikin kuka tace “ta mutu Yaya Mom ta mutu tana kiran sunan matarka kaqi barinta tazo su gana”
# *UMMUH HAIRAN*
[8/14, 7:22 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *27* Miqewa yayi a sanyaye yace “da gaske ta mutu? Innanillahi wa Innah ilaihirraji’un” itama tashi tayi tace “waye ya rasu Life?” Kamota yayi ya rungumeta ya fashe da kuka yace “mom Habeey Mom dinace ta rasu”
Kuka ta fashe dashi jikinta na rawa tace “ya Allah Allah ya jiqan Mom wayyoh Allah Taheer shikenan Mom ta tafi ta barmu” hakanan suka qarasa kwanan nan da asussuba suka dunguma suka tafi gidan government suna shiga suka tarar da gdan a cike da yan’uwa Kubrah ce ta kama hannunta suka shiga dakin da Mom take kwance.
Suna shiga ta matsa da sauri ta bude fuskar Mom ta fada jikinta ta fashe da kuka abubuwa da dama suka rinqa dawo mata tace “Allah ya jiqanki Mom Allah ya gafarta miki” shigowar su Dad ne yasa Taheer ya janyeta daga jikin Mom din suka dauketa suka sanyata a makara aka fito da ita suka fice da ita zuwa harabar gdan akayi mata sallah aka fice da ita gabadaya,
Haka suka yini a gidan suna karbar gaisuwa itadai sulalewa tayi ta tafi bangaren Saudat yau sai taga jikin da sauqi tana zaune ita da me kula da ita sai Abba da Addah sunata yimata sannu Adda na shafa mata magani.
Sannu tayi mata ta zauna sukaci gaba da kula da ita har bayan magrib da Taheer yasa aka kirata yace tazo su tafi, kallonsa tayi a mamakance tace “na dauka anan zamu kwana?”
Girgiza mata kai yayi yace “ba haka na tsara ba kizo kawai mu tafi” bazata iya yi masa musu ba amma qwarai bataji dadi ba Addah ce tace “to dama zaman me zakiyi kema da ba cikakkiyar lfy ba shi mamaci ai addu’a kawai yake buqata” da wadannan kalaman suka tafi har sukaje gda bata kulashi ba, suna isa ta bude motar ta fita shima ya shigo.
A sama ya tarar da ita ta cire kayanta zata shiga wanka zama yayi a gefen gadon yana kallonta har ta wucceshi taje tayi wanka ta fito ta fara shafa mai ya miqe ya zagaya ta bayanta tare da tallafo qugunta ya kwantar da kansa a kafadarta hawaye nabin kuncinsa,
A hankali ta sauke ajiyar zuciya ta shafo kansa ya qara shigewa jikinta yace “kiyi hqr don Allah ki yafewa Mom ko ta samu salama cikin kabarinta Habeey duk wani hali da rayuwarki ta shiga Mom tanada hanu a ciki ta roqi Bushirah ta roqeki ki yafe mata ita Kuma tace kunyarki takeji….”
Hannunta ta dora saman bakinsa tana hawaye tana girgiza masa kai tace “ka…kadaina roqona don Allah wlh ni na yafe mata tun kafin wannan lkcn Mom uwatace kamar Addah bazan taba barinta da nauyin haqqina akanta ba Taheer ba itaba kowa ma daya cutar da rayuwata ta baya na yafe masa banda mutum daya…”
Dago kanta yayi da sauri yace “waye?” Jan zuciya tayi tace “pappa Taheer shine mutumin da bazan taba yafe masa ba ya cutar dani fiye da kowa ya rabani da gatana ya zama silar lalacewar rayuwata ya cutar da mahaifiyata ya nakasta mata farin cikinta, ta Yaya zan yafe masa?”
Numfashi ya sauke yajata suka zauna yace “watanmu biyu a U.S.A Abba yace ya makashi qara kotu akan abubuwan da suka faru lkcn da aka kai masa sammacin kotu sai ya gudu yaje wani guri ya kama haya dama ya rabu da matarsa sabida babu kudi kece me turo masa da kudi ke kuma kin dawo shiyasa Deborah ta gudu ta yasheshi tsaf, ranar da sukaji lbrn inda yake akaje domin a kamashi sai ya haura katanga domin ya gudu bai sani ba ashe bayan gdan tsohuwar rijiyar kankare ce kawai saiya zunduma ciki aikuwa filla fillah aka fito dashi daga rijiyar rai yayi halinsa”
Numfashi ta sauke tace “to Ina su Ibrahim da akace ya debe ya gudu dasu?” Murmushi yayi yace “Ibrahim yana A.B.U Zaria Idris Kuma yace Solder yakeson zama yanacan makaranta sojoji Fatima kuwa ta dawo harma ansa bikinta da Dr Shattima, ita kuwa Aisha tayi aure a Saudia”
Daga hannu tayi tace “Alhmdllh naji dadin wannan lbr my life saura Hajiyan data kaini Saudia ” dariya yayi Mata yace “wato fansa kikeso akan kowa to hukumar yaqi da safarar mutane ta kamata ita kuwa qawarki Aysher Jabir ne ya aureta suna Dubai amma gobe zasuzo magajiyarku kuwa tananan qanjamau ta nakasata tana faman bara tsakanin wannan rumfa da wannan, saiwa Kuma?”
Murmushi tayi tace “saura kai daka rabani da Abu mafi daraja a gurin kowacce ya mac….” Rungumota yayi yana shafa cikinta yace “nima na haifi ya daya babu aure wacce kullum tunanin makomar rayuwarta yake damun zuciyata” daga haka bai qara bata damar mgn ba yaci gaba da romance dinta saida suka samu nutsuwa sannan sukayi wanka sukayi Isha suka kwanta.
Washe gari da wuri suka tafi gdan karbar gaisuwar hakadai Taheer ya sanya Habeey yawo a hanya kowa kowa yakeyi har akayi bakwai amma shi jarabarsa ta hana yabarta ta huta ga girman ciki daqyar take takawa,
Shima Mahfuz ya dawo da amaryarsa yar izza da dagawar tsiya kowa kallon banza takeyi masa a gdan harshi bai tsira daga rashin mutuncinta ba, cikin lkcn nan Saudat sauqi yanata samuwa abinka da aikin sihiri ana dacewa da magani shikenan qurajen suka rinqa salubewa asalin fatarta tana fitowa abin mamaki cikin sati dayan nan kwata² babu alamar qurajen sai saba da fatarta taketayi ko tabo babu, nanfah hankalin Mahfuz ya koma kanta babu kunya yaje yana bata hqr waishi wlh bayin kansa bane baisan sanda ya auri Raliya ba baisan sanda ya tsallake yabar Saudat ba.
Ana bincikawa akaga ashe kuwa asirin da akayine idan Habeey ta kamu da ciwon Taheer ya gudu ya barta yayi aure ya fada kan Mahfuz, sannan itama Raliya da asirin ta aureshi aikuwa ranar bakwai din da daddare bayan kowa ya watse zatayi masa hauka ya nada Mata dukan da yaja mata barin cikinta dan watanni uku sannan ya rattaba mata saki uku.
Sosai su Dad sukayi masa fada shikuwa yace aikin gama ya gama saboda haka taje da abinda ta satar masa.
Satinsu biyar da dawowa Saudat ta murmure sosai tace “itafa bazata koma gdan Mahfuz ba qarshe ma ta gudo gdan Habeey ta buya shikuwa Taheer da taya bera bari shine me qara boyeta wai bazata koma gurin butulu irin Mahfuz ba.
Shikuwa kullum yana hanyar gdan nasu har kuka yasha yiwa Habeey yana Mata magiyar ta bawa qanwarta hqr ta dawo rayuwarsa wlh baisan yana sonta ba saida ya auri Raliya, sosai Habeey ta rinqa yi mata fada itakuma sai tasa Mata kuka tace “Aunty a tarihin soyayya bantaba ganin halaccin qauna irin taking da Yaya Taheer ba a halin Suma ma da bazaki masa amfanin komai ba ya zauna dake ya yarda zai rayu dake amma mutumin nan irin cin mutuncin da yayimin akan abinda bani na dorawa kaina ba idan kikaji sai kin zubar da hawaye Kuma yanzu saboda lfyta yakeso ya wani dawo yace na koma gdansa, hmmm wlh aunty ko su Abba basu raba aurena dashi ba saina kaishi qara ya sakeni”
Ana haka Bushirah ta haihu a wannan jigilar haihuwar ne Allah yabawa Mahfuz saa ya sace Saudat ya gudu da ita ya boyeta a gdansa neman duniya yace shima bai sani ba sai daga baya yace shine ya dauke matarsa.
Bayan haihuwar Bushirah da sati hudu Habeey suna kwance a daki da dare ciwon baya ya tasheta aikuwa ta tashi Taheer da sauri yana ganin halin da take ciki ya dauketa sai asibiti.
Wasa farin girki tun yana boyewa har ya fito ya fadawa su Addah aikuwa tun daren saigasu, Habeey dai bata haihu ba sai safiya ta haifo yaranta uku kyawawa maza biyu mace daya.
Wayyoh murna gurin Taheer kamar anyi masa busharar aljannah har kusan susucewa yayi da anzo barka zai tareka yace “uku…uku Habbatullah ta haifamin”
Aikuwa yan uwa da abokan wasa suka samu abin tsokana da sun ganshi zasuce “uku Habbatullah ta haifamin” saidai yayi dariya kawai.
Ranar suna yara sukaci sunan kakanninsu Aliyu da Salahuddeen macen taci sunan Granny wato Khadijatul Kubrah, akasha shagalin suna hatta gdajen TV da jaridu ranar zancen da akeyi kenan Matar dan governor Aliyu Waziri sannan matar shugaban rukunin kamfanonin T.H Fabrics and Counseling Kuma ya a gurin shugaban likitocin qasar 9ja ta haifi yara uku.
Yaran da iyayensu sunsha addu’a sosai, itama Aunty Zahrah taga rayuwa tayi ladab saboda babu jigogin nata Mom da Hajiya Ummah ga Kuma shagidewa da tayi saboda karairayewar da tayi.
Haka rayuwa taci gaba da tafiya duk jarabar Taheer saida ya qyale Habeey ta koma gda na kwanaki arba’in aikuwa Abba yanashan zarya don a rana sai yaje gurin yaransa da matarsa sau uku sau hudu hakadai daqyar aka rurruma tayi arba’in din, a nufin Addah sai yaran sun qara qwari wata biyu ta mayar da Habeey.
Ai yanajin haka ya saka musu daru dan iskanci harda cewa shi tsoron gdan yakeji shi kadai, babu arziki suka bashi matarsa da yayansa tare da Mai rainonsu suka tafi Safnah ce kawai ta zauna a gdan saboda tafi sabawa da kakanninta.
Wannan dare an kashe arna iyakar arna duk wata tsumammiyar sha’awarsa ta kwanaki arba’in dinnan saida ya sauketa saboda Tasha qyara baga iyayen ba baga kakarsu ba baga qannen mijin nata ba hattada Yadikko Laure Amaryar Dad Kuma Yaya a gurin Addah uwa daya uba daya da mijinta ya rasu kasancewar bata taba haihuwaba Dad ya aurota itama gyara matar dan nata take Kuma yarta, aikuwa watan yan uku hudu saiga wani cikin itadai Habeey bataso ba amma Taheer murna kamar baa tabayi masa haihuwa ba wata tara ta haifi danta namiji ranar sunan Muhammad ranar Saudat itakuma ta haihu yarta mace kwana uku tsakani Kubrah ta haifi Namiji habawa aikuwa anyi shagali sosai a wannan Fam din zumunci ya qullu zaman lfy ya dore kamar baa taba samun sabani ba,
Alh Taheer da manyan Mata Habeey an zama manyan mutane rayuwa sai yanda sukaso sukeyinta Habeey anata karatu haihuwa ta tsaya ko nace sun tsayar yau gata harda Masters a bangaren Business administration lkcn data gama ta fantsama kasuwanci da manyan nairori aikuwa ana ganin albarka.
_Tammat bi hamdullah_
_Nan wannan lbr yazo qarshe me taken *DUBAI* kuskuren dake ciki Allah ya yafe mana baki daya, sai mun sake haduwa a sabon lbrnmu me taken *NAJMAH* Wanda zai fara zuwar muku *20/8/2020*_
# *UMMUH HAIRAN*