Hausa Novels

Matar So Hausa Novel Part 2

🌹🌹🍀
*MATAR SO*
🌷🌷🌻

*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*

Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai….

Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂

_Wannan buk ɗin hakk’in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_

*Alhamdulillah mun shigo littafi na biyu*

*BOOK 2👈*

Page….01
Dariya Ahmad yayi ya kuma har da dukar table, tare da rike cikinshi yace.
“Aman ɗaya fa ya dace mu saka mishi amma kasani jefa mishi biyu, Allah baka kyauta mishi ba, Allah kaɗai yasan yanda zaiyi dan ba lallai bane ya sami maryam ɗin.”.
“Hmmm zaka gama surutunka amma ina tabbatar maka wannan shirin na maryam ce, wallahi banyi dan cutar da ita ba nayi ne dan ya sauke hakkinta dake kanshi, narasa wani jahilcin ke damun rayuwarshi baki ɗaya ya koma kaman sakarai, wai matanshi suke faɗa mishi abinda ya dace.”

“Wallahi nima haka naji mamakin iya zama da yayi da ita babu komi a tsakaninsu.”

“Manta da ɗan iska idan yaji yanda take sai yafi kowa haɗama.”

***
“Hindu kika ce yau ne sunar kishiyarki mi kike da bazaki kashe ɗan ba.”
Zaro idanunta tayi cikin kiɗima da tashin hankali tace.
“Kubra rufa min asiri zanyi komi amma banda kisa, kuma bana jin a raina zanje wani gurin boka ko malam kawai nasan abinda zan mata ita da ɗanta.”

Shiru kubran tayi bayan ta gama karanta chatt ɗin Hindu.
“Toh shiknn Amma ki tashi tsaye dan zai iya juya miki baya fa.”

“Kyalkyalkyal, tuntuni bai juya min baya ba kinga yanzun bazai juya min ba dan har yanzun shi ke min komi, ranar girkina idan naso rigima na hanashi kwana a ɗakinta, ke nima fa ba kanwar lasa bace wai ita yar malamai duk abinda nayi mata bata taɓa damuwa, munafuka keee sai anjima.”

Kashe datar tayi ta gyara kwanciyarta a  cikin tsummokaranta dasuke kan gadon.  Mika tayi hammatar nan ba sauki ciwon arne,

***
“Ammy ki fahimce ni nifa ya haramta min, fita amma nakusan yin abinda zai tsorata shi,wanda ko da kuɗi aka bashi mace bazai amsheta ba.”
Hafsa ta faɗawa Uwarta haka, wacce ta kawo mata ziyara,
“Ni dai ki taimaka min da wani abu dan bani da kuɗi kuma shima ma haifinku kasuwar taja baya.”
B’ata rai tayi sannan ta mike dakyar ta samo mata dubu biyu, dan Ahmad ya daina sake mata bakin aljuhu, kamar da tunda yaji abinda tayi mishi ya ajiyeta a gefe, yan wanda ta tara kuma ta ɓarnatar a gurin malamai.

A wulakance ta mikawa Uwar tace.
“Gashi matsalata dake Ammy rashin godiyar Allah ynz ina baki zaki ce yayi kaɗan, ni kuma iya shine a hannuna.”

Kamar kura haka ta fauce kuɗin tace.
“Nice mara godiyar Allah Hafsa toh ba damuwa zaki gani a kwaryan cin tuwonki, kuma kin rasa Ahmad kenan dan babu abinda zaki karu dashi sai bakim ciki da nadama, abinda naje ji knn a gurin shegen arne takwasuuu kuma yace karki yarda da abinda zuciyarki zata raya miki dan matukar kika ɗauki shawaran zuciya zakiyi dana sani.”

Zama tayi tana dariya tace.
“Zaki yi ki bari, amma matukar nasa kaina ba makawa sai nayi abinda nayi niyya.”

“Ni dai na faɗa miki gaskiya ki hakura amma wanda bai ji bari ba Yaji hoho, ki dai san duk abinda zakiyi baxai haifa miki ɗa mai ido ba.”
Tana gama faɗar haka tayi waje, dariyar shakiyanci tabi uwar dashi tana tsara yanda zata girgiza Ahmad.

***
A gigice na kalle yanda yake keta min rigar jikina, cike da tashin hankali na rike hannunshi nace.
“Don Allah ka kyale ni, ka daina yaga min kayana. Bansan mi kake nufi dani ba baki ɗaya ka koma wani iri kam…”

Kalmar da ban samu damar karasashi ba knn, duk yanda naso hana faruwan wannan al’amarin nakasa, wani irin tashin hankali nake ji mara iyaka, maganar umma ce tasake dawo min.
*”Akwai ranar da zaki nemi taimakona ko taimakon wani haka bazai samu ba, kuma karkiyi tunanin akanki aka fara, a’a ba sabon abu bane kuma baza’a gama akanki ba, abu mafi alkhairi kiyi hakuri da wannan yanayin lokacin kalilan ne,anyi angama, ki zama mai juriya da hakuri.*
Janye hannuna nayi daga jikinshi na runtsa idanuna ban kuma, tankawa yinshi ba, nasan ina da raki. Amma a halin da Yunus yake ciki matukar nace zan biye mishi nice zanji wahala.
Abu ɗaya yasani buɗe idanuna jin ya karato addu’ar saduwa da iyali yasani buɗe idanuna muka kalli juna, kwalla masu zafi suka zubo min daga idanuna. Rufe su nayi, sakamakon kifa kanshi da yayi a goshina yana goga min hancinshi.

Gaba ki ɗaya jikina ya ɗauki wani mugun rawa, sakamakon wani sabon yanayin da ban iya tantance shi.

Shiru ɗakin ya ɗauka daga sautin kukana sai na abinda Yunus yake, wannan fitinar da mai yayi kama haka ya kashe wasu lokuta yana abinda yayi mishi kafin ya koma gefe, ya sauke a jiyar zuciya cike dabtashin hankali yake kallona, tare da taryo abinda ya faru, jikinnshi yayi mugun sanyi sosai, Lallai ɗan hakkin da karena….
Zafin da zuciyata take ji yafi zafin da nake ciki na ciwon jikina, wani irin ɓacin rai nake ji ya taso min, ka gama rena min kazo yau ka ɗauki kusan awa biyu kana abinda yayi maka, buɗe idanuna nayi cikin matsanacin kuka na yunkura zan tashi, amma na sake komawa na kwanta sabida babu karfi a jikina.

Sake gwadawa nayi dakyar na mike na shiga niman yagaggun kayan nasaka, haɗa kafa nayi dan na bar mishi ɗakin. Amma nakasa dan dole nayi yanda zai taimaka min nafara tafiya,ga jirin dake damuna. Kallon zan fita na tona mishi asiri a gurin matanshi yasa shi dirowa babu kaya a jikinshi.
Ya sha gabana cikin wani sabon halin da bansan yaushe ya koyo su ba, yace.
“Ina zaki fita haka, da wannan yanayin ko so kike ki nuna musu abinda nayi dake. Kinga har ynz ke yarinya ce….”

“Ka bani hanya na wucce ko kuma na baka mamaki, ni Yarinya ce that’s why you take my pride my virgin, Lallai ma kuwa karka kuma kirana yarinya tunda ka iya raba moment da ni ashe na tashi a class ɗin yara, kayi min abubuwa dayawa wanda xai iya sani na gudu nabarka amma hakan bai samu ba, wai kuma kana kirana da Yarinya shekarq goma sha takwas, wata biyu da suka wucce. Matsa min nafita.”

Shiru yayi yana kallona yanda na doge, kallon yanda jikinmu ya ɓaci gabaki ɗaya yayi, sai alokacin ya leka gadon, yaga ta’asar da yayi. Dafe goshinsa yayi, sam bai san mi yasa shi aikata haka ba, jan kafana nayi zan buɗe kofar yayi maza ya murɗa hannun ya mannani da kirjinshi, ya ɗaura kanshi a kafaɗana yace.
“Don Allah kiyi hakuri Maryam nasan nayi kuskure amma haka bazai sake faruwa ba, ban taɓa bawa wata mace a cikin matana hakuri ba amma ke nabaki, hakuri idan ya wucce iyayena ko abokanaina bana basu hakuri kinga yanda jikinmu ya ɓaci da albarkan da nasamu daga gareki don Allah muje nayi miki wanka sai na kira Dr Nafisa tazo ta duba min kee, My honeypot. Am sorry for the mistake.”

Girgiza mishi kai nayi cikin kuka nace.
“A ynx na zama honeypot ne sabida kasamu nutsuwarda baka taɓa samu ba, nidai ka maidani ɗakina kawai ko kabarni na koma, cuta kan ai kagama cutata, mi zan maka nayi maka Allah ya isa ne ko muma nace na tsaneka, bayan banda daraja da kima a idanunka duba fa, kar nafita matanka su san mi kayi dani, sabida ni ba mace bace, nikan kyale ni bana son daɗin baki haka kayi min kuma ka juya min baya, yanzun da kasamu abu mai kima a jikina shine zaka kirani da Honeypot.”

Duk yanda yaso ya lallaɓani da rarrashi duk naki na kafe, sam baya jin a ranshi yayi min faɗa ko tsawa, amma da na kureshi wani uban tsawa yayi min,
“Keee wacece da zan baki hakuri ehhe.”

Wani irin razana nayi wanda yasani jin komi ya tsaya min, komawa nayi na kwanta akirjinshi da baya, juyoni yayi ya girgiza fuskana yaji numfashina baya sauka da hawa, kwantar dani yayi  a kujeran ɗakin, ya zare zanin gadon wanda yayi stain da abubuwa, wani ya shimfiɗa tare da saka pillowsu.
Yana gamawa ya kalli inda nake,wani farin ciki mara misaltuwa yake ji, rike k’ugunshi yayi yana kallona murmushi yayi wanda bai tsamaci zai sake shi ba,shafa kanshi yayi cike da jin daɗi haɗi da nutsuwar da bai taɓa jin irinta ba. Ban ɗaki ya shiga yayi wanka, tuno abinda ya faru ya shiga yi.
*Lallai Allah kasoni da rahama da kabarni na samu wannar daman, hmm ashe abinda su Aman suke ji kenan*

Zancen zuci yayita yi shi ɗaya har ya gama wankar yafito, kaya yasaka sannan ya nufi masalaci, yana shigowa gidan Ana sauke sameer, kallon yaron yayi yana shafa kanshi yace.
“Ɓabana kadawo.”
“Eh daddy” yaron ya faɗa.
A tare suka shiga gidan shi ya wucce ɗakinshi inda yabarni yaron ya haura sama, ɗakin uwarshi.

****
Zaune suke a cikin class bayan malaminsu ya fita, kallon ɗaya yarinyar Mufeeda tayi tare da ɗaga mata gira sama tace.
“Allah Nanah kin fara nono, gashi na gani.”
Duka yarinyar ta kaiwa Mufeeda tace.
“Mufeey ki daina babu kyau fa.”

Dariya tayi sannan ta mike tace.
“Ina zuwa zani officer ɗin Aunty Bonke, tace idan aka mana break naje.”

Gyaɗa mata kai Yarinyar tayi, ita kuma tafita da sauri. Bonke Yar ondo ce, tazo sabis garin kaduna.
Dalilin kiran Mufeeda da tayi kuwa, ta kama mufeedan suna wasan banza ita da Nanah kawarta, tayi musu faɗa.
Kasantuwar zaman Mufeeda a tsakanin Aneesah da Fareeda da kuma irin abubuwan datake ji daga bakunarsu, misali idan suna taɓin ai Mai nasara yayi musu kaza da suke raya aure sai abin ya ɗarsu a zuciyar Yarinyar, ta fara yiwa Nanah wasan aga aga, aga waye bashi da nono. toh da wannan take taɓa Nanah dukda dukkansu Yarane. Dan basu kai 12yrs ba.

Da ta buga kofar akace ta shiga, tsarin makarantar shine officerɗin corps daban na malamai daban kuma batare da maza ba, mata daban maza daban.

Tana shiga tasami kofa ɗin zaune, gaida ita tayi cikin nutsuwa.
Murmushi tayi sannan tace.
“Mufeeda zo nan ki zauna.”
Nuna mata saman kujera table din gabanta tayi a tsorace yarinyar ta girgiza kai.
“Toh shi knn, zo nan kusadani.”

Ba musu ta matsa kuda da ita, juya kujeran tayi tana kallon yarinyar sama da kasa, sannan tace.
“Zamuyi wani abu dake karki baro kowa yasani, dan mutuwa mutum yake.”
Gyaɗa kanta tayi cikin tsoro, janyo yarinyar tayi tana shafa jikinta, tare da ɗage rigarta tace.
“Zan buɗe rigana kisha min nan ɗina.”
Zaro ido Mufeeda tayi tace.
“Bazan iya ba.”
Bata rai Bonke tayi sannan tace.
“Lallai zaki mutu kuwa, kina son ki bar momy da daddynki ko”

Da sauri ta matsa jikn corps ɗin, wacce ta buɗe mata manyan jarkokin Nononta, ta tusa kan mufeeda a jikinsu dake irin ruguza ruguzan matan nan ne, kuma tanririyar yar hannunce.

Nunawa mufeeda kan abin tayi, yayinda ta ɗage skirt ɗinta, tusawa Mufeeda yatsarta fasa kara tayi tare da buga kafarta akasa, tasa kuka jikinta na rawa, ita kuma Bonke hankalinta yakai karshen tashi kamo mufeeda tayi, ta rarrashenta, kaiii sai da ta ɓata yarinyar nan sannan ta sallameta akan gobe ta dawo.(Halin irin na balkisu da yunus baida amfani, ga kuma sharrin kishiyoyi.)

****
A hankali na buɗe idanuna, ganin Dr Nafeesa ce a kaina yasani sake lumshe idanuna kwalla na zuba, zama tayi tace.
“Sannu kanwata tashi muje ban ɗaki ko.”

Izuwa lokacin duk jikina da zuciyata ke bala’in ciwo yana jikin kofa, a jingine yana kallona.

Dakyar na mike, sabon towel ya mika mata, tace.
“Yallaɓai ko zaka bamu gurine.”
Murmushi yayi sannan ta fita falonshi.”

Ban ɗaki takaini ta haɗa min ruwa sosai ta nuna min yanda zanyi sannan tafita. Zama nayi cikin ruwan kamar na fasa ihu, ina kuka ina jin azabar ciwo da na ruwan zafin.
Bayan minti goma ta sake shigowa ta zubda ruwan tace.
“Kiyi hakuri ki ɗan buɗe na dubaki ko zan iya taimaka miki.”

Girgiza kai nayi nace.
“Ki barshi kawai.”
Zaro ido tayi cikin damuwa tace.
“Kiyi hakuri idan ba’a duba ba, zaki iya lalacewa taciki. Da waje karshe ya fara wulakantaki, ki ɗauke ni as ur Aunty.”

Rufe idanuna nayi tare da buɗe mata kafafuna nayi dan kafin tashigo na ɗaura towel ɗin, a kirjina.
Hand glove tasaka, sannan ta buɗe kafar sosai, tare da ciro wani karamin torch ta haska. D’ago kanta tayi ta kalli yanda nake shasheka tace.
“Sannu ciwon bana ɗinki bane, amma zan baki magani, kuma ki kula da ruwan zafi kina shiga ciki zaki warke da wuri.”
Wani ruwan tahaɗa min na zauna a ciki, sai da nayi wanka har da na tsari, na fito a hankali na shigo ɗakin, kallona tayi cikin tausayawa tace.
“Yanzun ina ke miki ciwo?”
Kaina a sunkuye nace.
“Bayan can ɗin sai kirjina suna min ciwo sosai.”
Allura ta ɗauko wai zata min, aikuwa nace na daina jin ciwon, kamar da wasa sai da tafita takirashi yana shigowa ya fara naɗe hannun riga, kuka na fashe da shi, ina yarfe hannuna.
Tare da cewa.
“Karka taɓa ni, kuma ba zanyi alluran ba wallahi.”
Kallona ta tsaya yi, ganin yanda na birkice musu, da kuka da ihu ina ja da baya dakyar ya kamoni ya matse ni, tare da ɗaura kanshi akan fuskana, rufe idanuna nayi cikin dishashiyar murya nace.
“Ka daina taɓa ni, kuma kasake ni yau zan bar.”

“Wayyo Umm….”
Tsabar na tsani allura tun ina karama da zaran aka min kuwa toh suma nake, dama ya-ya idan na firgita ma sumar nake balle kuma an taɓani da hujja, kallonta yayi yace.
“Ta suma fa.”
“Eh ba damuwa, bari na shafa mata ruwa,” suna shafa min ruwan na farka da mugun kara, alluran barci tayi min, agogon ɗakin ya kalla yaga biyar da kwata, magani ta rubuta mishi wanda zan sha, sannan ta tattara kayanta tafita.
Zama yayi yana kallona tare da tattara min gashina baya, hannuna ya sarkafe da nashi, ya sumbata a nutse yace.
“Kece farin cikina, hasken rayuwata cikin burina, zan iya rasa komi banji ciwo ba idan narasaki tabbas zan kuntattu, Ina sonki Mariama ina kaunarki Mariama, Allah ya baki lafiya mu gina rayuwar me tsafta.”

…….
Ban farka ba aai karfe tara na dare, a hankali na zaro sawuna kasa, na mike tare da niman gyale na na yafa, zazzaɓi nake ji amma dole nabar ɗakin. A hankali nake tafiya har nafito falon duk sun zuba idanunsu akaina, jikina ne ya ɗauki rawa, ta bayan kujerun falon nake tafiya.
“Buhun Ubanca lallai namiji munafiki ne wato sex yayi da Yarinyar nan da yake cewa bai ɗauketa a matsayin matar aure ba.”

Ji nayi kaman an tsira min, wani alluran bala’i bansan lokacin da na isa jikin Dinner table bansan lokacin da na tattara komi na kai na watsar ba aai tassss, duk wani abu dake gurin wurgi dashi nake, ina kuka. Cikin zafin rai tayi kanta, ina cewa.
“Ki fada min mi na tsare miki, mi na hana Yunus yayi miki, ni miye matsalata dake ne, ban isa mace bace.”

Tuntuɓe nayi da karamin stool ɗin falo shima naja nayi gefe dashi, kuka nake da bori kamar mahaukaciya, ina cewa.
“Sai kin faɗa ayar da akace kar Ya kusance ni, tunda nayi karama.”

Ga baki ɗaya na hargitsa falon duk masifar da nake, ashe ya shigo, yana kallonmu kalaman Mamie suka dawo mashi.
*Karka fusata wanda kake kuntattawa.”
A nutse ya isa falon yace.
“Maryam Sajida!!! Sabr”

Jini jikina tare da jijiyar jikina naji sun tsaya min cak,, cikin kuka na durkusa a gurin ina gunjin kuka tare sa kifa kaina akan gwiwata,.
“Daga Yau kowacce mace da na aura zamana take, kar na kuma kama ki Aneesah da cin mutuncin Maryam idan kuma nasamu haka toh wallahi zan iya cewa abakin auren Maceeeeee.”.
Basu ba hatta ni sai da na ɗago a razane, ina kallonshi.

“Ehhh Na faɗa zan saki mace akanta, Izayar ta isa haka zaman aure ya kawota shi ya kawo ku kuma bazan ɓoye muku ba nafi…..”

Haka kawai an sani typing dole,😂😉 Yau fa ranar hutawa tace, fa😬
🌹🌹🍀
*MATAR SO*
🌷🌷🌻

*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*

Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai….

Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂

_Wannan buk ɗin hakk’in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_

 

*BOOK 2👈*
Page…2

“Nafi son zama lafiya da kwanciyar hankali a gida idan kuma naji wani abu ya fito, zan baku mamaki.”
Yana gama faɗar haka ya riko hannuna na mike, sama ya jani tun a hawa step yaga zan ɓata masa lokaci sai ya ɗaga ya ɗaura a kafaɗarshi, har ɗakina ya kaini.
A falo ya ajiye ni, sannan ya sauko ya ɗauki ledar da ya shigo da ita, ya ajiye musu nasu sannan ya kawo min,

Magani ne sai. Take away na abinci da farfesu, ko kallonsu banyi ba, na mike zuwa ban ɗaki wanka nayi da alola nazo na samu dakyar na sauke salollin kaina. Ina kuka kan abin sallar tare da Addu’a Allah ya fitar dani gidan Yunus ko ta halin k’ak’a.

Akan abin sallar na kwanta, ya matso yana kallon yanda gabaki ɗaya na sukurkuce, Yau ɗaya ga fiskuna da ta kumbura sosai. Zama yayi ya janyo ledar cikin nutsuwa ya buɗe abinda ke ciki daga magani ne sai abinci. Yace,
“Tashi kici abinci sai kisha magani.”
Buɗe idanuna nayi cikin jin haushinsa amma yanda ya narka fuskarshi yasani mikewa, yatsina fuskana nayi nace.
“Bana jin yunwa.”
“Plss kici ko kaɗan ne, sai ki kwanta yau fa tun safe baki kai komi bakinki ba don Allah kici wani.”
Kallonshi nayi take kuka yazo min nace mishi.
“Baka taɓa sakani a gaba naci abinci ba,sannan baka taɓa sanin ina da kima a idanunka ba. Sai yau ɗaya jal, da kaji banbancin Yarinya da jinjira, don Allah kaje da abincinka gurin matanka ni na koshi dan naga suma suna min kallon ban isa mace ba, koda yake ai ba laifinsu ba. Kaje dan matukar kana takura min zan maka rashin kunya sabida zuciyata ta kuntatta da kinka, ka bani sarari kar zuciya tasani dana sani.”
Ina gama faɗar haka na shiga niman mikewa sanya kafarshi yayi ya taɗeni na faɗo jikinshi. Juya fuskana yayi cikin sanyi murya yace.
“Kiyi hakuri kici koda kaɗan ne, Nasan ni mai laifine amna wannan fushin bazai miki komi ba sai ciko zai kara miki don Allah Maryam Sajida kiyi hakuri mana ke baki tausayina ne, yanda naketa baki hakuri.”
Dariya nayi tare da janye jikina daga gareshi nace.
“Kana bani hakurine sabida samuna a cikin jerin matan da baka zata zaka samu nutsuwa da ita ba, bari na tuna maka cewa kayi wayyo Allah nakusan yin asara, maryam haka kike da daɗi maryam kicigaba da bani duniyark…”
“Ya isa haka! Waye baifi karfin kuskure ba?”
Cikin matsanancin kunya ya faɗi haka, tare da jin kamar ya muzanta. Dalilin haka nima sai da jikina yayi matukar sanyi cikin kuka na kalli yanda ya sunkuyar da kanshi yana wasa da yatsar hannuna, sai naji raina ya kara ɓaci sabida laifin da yayi na xauna ina faɗar sirrinsa da kuma kin daɗinsa. Komawa jikinshi nayi na kwanta ina kuka sosai, ganin haka yasa hannunshi ya rungume ni,yana shafa kaina jin kamar ɗigan ruwa akafaɗata yasani ɗaga kaina sama, ina kallon fuskarshi hmm hawaye ne ke bin fuskarshi.
Tsura mishi ido nayi, sanya hannuna nayi ina share mishi, cikin sanyi murya nace.
“Wallahi ka cutar dani, amma babban matsalar guda ɗaya ce ka gyara tsarin gidanka ka ɗaurashi turban musulinci ni kuma na maka Alkawarin sadaukar da duk abinda na mallaka, nadaga jikina kalamai na, lokacina da kuma ita kanta rayuwata, amma sai ka gyara gidanka fa.”
Rike ni yayi gam yayi, jikinshi na matukar rawa, haɗa fuskana yayi da nashi ya shiga sumbatarsu, ban hanashi ba sabida ko Ubangijin da ya haliccemu kullum muna saɓa mishi wani lokacin cike da iza da jinkai muke aikata laifi dan musan cewa. Shi gafurun rahim ne, wannan kuma ba haka bane, tausayin wasu daga cikin bayinshi nagartattu yasashi mana afuwa….
(Allahumma Gafurni wa Rahamni)
Dakyar na kwaci kaina na koma kirjinshi, ina sauke numfashi shafa baya ya cigaba dayi, abincin ya janyo ya fara banu ina ki ina komi sai da naci kaɗan nasha magani, sannan na koma jikinshi na kwanta wallahi na kewar jikinshi da shi kanshi.
Zame ni yayi daga jikinshi ya mike tare da ɗaga ni, muka wucce cikin ɗakina, kwantar dani yayi yaja min bargo yafita.
A hankali komi da ya faru da rana ya dawo min, kwanciya nayi cikin sanyi murya nace.
“Dama shine yaren novel🙊”
Rufe bakina nayi, ina tuna irin wahalar da nasha a hannun yunus sai da tsigar jikina ya mike, gyara kwanciya yayi, muryanshi na yawo a kunena. Toshe kunena nayi da karfi, amma ina jin kalamar nake, a cikin kunena da cewa.
“Maryam keba jinjira bace, maryam haka kike, na kusan tafka asara, karki ce zaki han…”
Rutsa idanuna nayi da karfi tare da aza hannuna a kunena. A hankali barci yayi gaba dani.

Can cikin barci naji bakon al’amari bansan lokacin da na buɗe ido ba, Yunus ne yake shagalinshi da jikina. Mikewa nayi na zauna cikin tashin hankali nace.
“Wallahi ban dalafiya kabarni haka.”
Murmushi yayi sannan yace.
“Karki damu bazan miki komi ba, kawai zan ɗan… Koda yake kwanta abinki.”
Kwanciya nayi jikina na rawa, dan bana tunanin zai nime wani abu ashe ba haka bane. Koda na kwanta bai fasa latsani son ranshi ba, sosai yake jagulani. Har barci yayi gaba dani iyakarshi kirjina dan haka ban wani damu ba nabarshi a gurin.

……Washi gari da sauki amma dole sai da nagasa jikina sosai sabida ya matsar da yayi musu, tun da yafita bai shigo ba sai karfe ɗaya da rigar da yafita sallah ya dawo.
Kallonshi nayi sabida yanda fuskarshi yakw cunkushe da tashin hankali nace.
“Lafiya.”
“Ki shirya mufita bari nima na sauya kayana……
Kirjina ne ya buga, kallonshi nayi zanyi magana har yafita. “Mike faru?” na tambayi kaina.
Doguwar riga arbi’an gown nasaka, sannan na lulluɓe jikina da wani babban mayafi, ban shafa turare ba. Sai yar kwali da huda na shafa, dan kayan baya rabuwa da kamshi. Kallon kaina nayi a madubi naga fuskana ta faɗa, sai uwar hanci ina tsaye ya shigo sanye da haf jamfa na wani yadi. Lemon green sai trouser black kaftani. Ya gyara fuskarshi sai ta fito sak matashi irin yan 28 ysr ɗin nan, farin agogo ya ɗaura a hannunshi. Sai hular minister dayasaka baka. Ga wani kamshi da yake fitarwa, kallon yanda yar kwata millim ɗin fuskarshi wacce takarawa sajen armashi, na kalla.
D’aga min gira yayi, tsintar kaina nayi da taɓe bakina na kauda kaina,, wani guri daban karasowa yayi ya janyoni na faɗa kirjinshi. Tare da ɗaga kaina, hannuna duk suna dafe da kirjinshi, kurawa juna ido mukayi a nutse nake jin hannunshi ya rike min k’ugu, juyar da kaina nayi sabida karfin sakonshi yana danne min ɓacin ran da ya kunsamin.
Mikewa nayi daga jikinshi tare da tura mishi baki nace.
“don Allah idan bazamu fita ba, ka kyaleni na kwanta dan bana jin daɗi jikina.”

“Ayya mi yasami ki?” na fahimci tsokanata yake sai nayi banza dashi na wucce abuna dan ai yafini sanin amsar, kallon yanda tafiya take yayi. Tare da shafa fuskarshi, a ranshi yace.
*Maryam Sajida, kin haɗu.*
(Da aka cuce ta ba)
A falo yasameni na mike a kujera, idanuna a lumshe.
“Tashi muje.”  yace min, buɗe idanuna nayi na kalleshi. Mikewa nayi dakyar sabida bana jin daɗin jikina har ynx, gaba yayi na rufa mishi baya.
Fareeda tana zaune a tsakiyar falo, tabaza takardu sai lissafi take. “Hajiya Fareedah.”
D’ago kanta tayi shekeke ta kallemu sannan ta mayar kan lissafinta, murmushi yayi yace.
“Na leka Balkisu tana barci, zamu tafi asibiti.”
Da mugun sauri ta ɗaga kanta, tana kallona abinda ta gaza boyewa tace.
“Har ka ɗirka mata cikin ne daga wasar jiya.”
Take naga mood ɗinshi ya sauya, tsuke fuskarshi yayi yaja hannuna muka fita, wata bakuwar mota nagani. Bansan yaushe yasayeta ba amma motar tayi min kyau dan ta haɗu. Buɗe motar yayi ta hanyar latsa keyn motar, sai ga kofar motarta buɗe.
Shiga nayi shima ya shiga sannan motar tarufe kanta. Tada motar yayi yana satar kallon, ni kuwa nayi ciki ciki da fuskana. Ina kallon gefe hanyar jin shu nayi ya riko hannuna ya haɗa da kan motar yana tukawa, kallonshi nayi na kauda kaina, kasa hakuri nayi na janye hannuna tare da fashewa da kuka, niman guri yayi ya tsaya kukana ke tashi a motar, juyawa yayi ya kalle ni cikin damuwa yace..
“Kiyi hakuri mana, nasan nayi kuskure amma aina baki hakuri, kuma na kara baki hakuri.”
“Kawai ni bana son ganinka ne.”
“Why?”
“Bcos the way that you treat me is hurt me.”
“But no one above mistake am sorry.” ya faɗa da raunaninyar murya.
“Bance ban hakura ba, but pls stay alway for me.” na faɗa mishi cikin kuka, “Ok but”
“Pls free me.” zaro ido yayi cikin tashin hankali yace.
“What??”
“Yess Mr Yunus divorce me,?”
“Why you need divorce,”
“Sabida NA biyaka abinda ka kashe a aurena.”
“Hmmm is not reason,”
Cikin hasala da fusata nace.
“Toh mi zan maka bayan kasami riba a jiya, kodan rashin wayona da rashin hankalina ai kasami abinda yafi sadakinka ko da wani abu da zan sake fansar kaina bayan kimata da karabani da ita jiya.”
Dukar sitiyeri yayi jikinshi na matukar rawa, juyawa yayi ya kalleni, yace.
“Zan baki abinda kike so, amma abisa sharaɗi guda biyu, ko ki kasance dani na tsawon lokacin da zan sakeki dan kaina, ko kuma ki biyani nera millim goma na baki nan da kwana uku kije kiyi nazari kuma ban yarda kiyi shawara da kowa, ba kuma duk zabin da kika ɗauka yana da sharaɗi a kasarshi.”

Ba tare da damuwa ba nace.
“Na amince, zan zauna dakai har sai ka sake ni dan kanka, dan basan hanyar da zan sami kuɗin biyanka ba, sai kuma miye a sharaɗin gaba.”
Zuba min ido yayi amma bai wani yi mamaki ba, yace.
“Ok, sharaɗin shine a duk lokacinda naji bukatarki a matsayinki na matata zan zo.”
Kura mishi ido nayi cikin jin haushi, nace.
“Gaskiya bazai yu ba, kawai zaka lalata min rayuwa ne, dama kuma ka lalata min, idan duniya da gaskiya. Ai kasha cewa ni ban isa mace ba mi zaka nima a gurina dan kamar huda kake kallona. Jiya kuma ka nutsa ni fiyye da kima ka shiga jikina kasanni yanzun kace bazaka rabu dani ba, taɓ nama fasa zama taimakonka dan kowani lokaci gidanmu zan kom, am tired.”

Zare hular kanshi yayi ya kwantar da seat ɗin motar ya kwanta tare dafe goshinsa.
Damuwa tayi mishi yawa. Ga abinda ya faru dare jiya, yana son ya kaini dan kar a zargeshi da kin barina fita cikin yan uwana, ga abinda ya faru na kayansu da hukumar shige da ficce takasa ta kama, wato custom.
Wanda shi aka wakilta ya tafi har lagos yaje ayi magana, ga tekun da ya ɓelowa kanshi.

Mikewa yayi ya tadda motar sai asibiti. Fitowa yayi naki fita dan bansan nufinshi na kawo ni asibiti ba,
Buɗe inds nake yayi ya rike kofar cikin sanyi murya yace.
“Kiyi hakuri ki fito, karki tara mana mutane anan.”

Aunty Shkura na hango bansan lokacin da nafito ba, na daidaita nutsuwata na, fara sauri amma dan dole na hakura sa saurin sabida yanayina, rufe motar yayi ya iso har inda nake takawa a hankali, sakala hannunshi yayi a k’uguna, ya janyoni jikinshi. Kasanshi ya saka daidai kunena yace.
“Kina tafiya kamar wacce take koyar tete.”
Kallonshi nayi, cikin mamaki nace.
“Nikan kabar taɓani idan naso nayi kowacce tafiya ma, aikaine ka sani hk.”
Shiru duk mukayi, kuma hakan da yayi min ba karamin rufa min asiri yayi ba, dan baki ɗaya nasami ɗan kwarin takawa a nutse.

Muna shiga naga Yan uwana baki ɗaya, har da Ummana babu mama amarya. Da sauri na isa gurinsu tare da zuɓewa jikin Umma na fashe da kuka, bubuga bayana take har nayi shiru ina jiknta suka gaisa dashi, har da sauran yan uwana.
Jin zafin jikina taji ta kalle ni tace.
“Kee ma baki da lafiyan ne naji jikinki zafi.”  sake kifa kaina nayi a cinyarta nace.
“Eh zazzaɓi shine yasa aka min allura.”
Dafe goshi Aunty shema’u tayi cikin jin haushi tace.
“Auta baki tambaye waye ba lafiya ba?”

Kallon nayi cike da son karin bayani. Nuna min ɗakin tayi a hankali na mike ina kallonsu, jikina ne ya kama rawa. Har na isa bakin window ɗin, a nutse na leka Rahima ce akwance cikin wani irin yanayi,

Baya nayi kamar zan faɗi, naji an tare ni. Kamshin turarenshi yasa na fahimci shine, da sauri na juya na kifa kaina a kirjinshi tare da rike rigarshi jikina na wani irin kerrma, zazzaɓine ya kara rufa min, kuka nake son yi amma nakasa, sai cakume rigarshi nake,
Muryan Malam muka ji yana cewa.
“Ka maida ita gida, idan aka kwana biyu ka dawo da ita dan nasan ynx haka zazzaɓine yake shirin kamata.”

Gyaɗa kai yayi, sannan ya rungume ni muka fito fuskana a kirjinshi, Rahima ce na hango naɗe cikin bandaje.
Fuskarta ce kawai bata kone ba, baki ɗaya na firgita na gigice, ina rufe idanuna ita zan gani. Ihu nasaka mishi tare da kama kan motar kamar zan zubar damu akan titi, rungumeni yayi yana tuki da hannu ɗaya, Allah kaɗai ya kaimu gida, kafin ya fito a motar yakira Dr Nafi,  ta kofarshi ya fito damu. Ya ɗauke ni sai cikin gidan, ɗakinshi ya wuccw dani. Ko minti ashirin ba’a rufa ba sai gata, nan yayi mata bayani da yanda nake firgita. Drip tasami, sai allura tace.
“Dama akwai sauran zazzaɓi a jikinta, kuma sai akayi dace, ta sake ganin abinda ya firgitata. Amma nayi mata allura zata ji sauki sosai.”
Tana gama aikinta tafita, a daren ya shirya mana kayanmu, a haka ya ɗaukeni ya fita dani dan ruwan ya kare, muka nufi lag,

Mun isa goma na dare, eko hotel ya kama dan haka motarsu ce tazo ɗaukarmu, gani na a rabe a jikinshi yasa aketa kallonmu har muka isa ɗakin da ya kama, yana kwantar dani na buɗe idanuna.

Kallon ɗakin nayi sannan na kalleshi shima. Dafe goshina nayi ina kallonshi cikin sanyi murya nace.
“Mi yasami Rahimahta.”
Zama yayi a bakin gadon tare da rike hannuna da yake sanye da cannula yace.
“Daren jiya gobara ya tashi a part ɗinta, bata wani ji ciwo sosai ba, hucin wutace ta saɓelar mata da jikinta, amma ɗazun nakira Ahmad wai ta farka.”
Lumshe idanuna nayi, na gyara kwanciyana dan bana jin zan iya mikewa, ban ɗaki ya shiga yayi wanka, sannan ya haɗa min ya zo ta taimaka min, ya kaini zai min, ganin zai min iyayi yasani birkicw masa, dole ya kyaleni nayi wankar da alolar, nasamu ya shimfida min abin sallah, banyi azhar ba da la’asar ga magbri da isha,
Gabatar da sallar nayi, sannan na zauna nayi azkar, ina idarwa na tada rigima ya kira min Umma na. Mun daɗe muna hira da ita rabi kuka rabi dariya, sosai na sake mukayi hira da tambayarta jikn Rahimah tace da sauki ta koma barci.

……Ajiye mishi wayarshi nayi na gyara kwanciyata, sai barci dan ko abincin da ya kawo min naki ci, dakyar nasha magani da fresh milk.
…..Satinmu ɗaya dashi kullum yana jelan akan kayansu, duk cikin kayan da ya kwaso min duk babu na gari, tsaki nayi na ɗauki wata shirt ɗinshu nasaka, itama iya cinya, zama nayi a tsakiyar gadon, tare da zabga tagumi. Shigowa yayi a gajiye nace.
“Barka da dawowa.”
“Yawwa maryam ya zaman kaɗaici.”
Kafaɗa na ɗaga mishi na cigaba da shiruna kallona yayi tare da shafa kanshi.
Cire kayanshi yayi ya nufi ban ɗaki, can sai gashi ya fito, gadon ya hau tare da rungumana tura hannunshi na shiga yi, amna fir yaki kyale ni, asalima cire rigar jikna yayi, dama tunda abin ya faru vai kuma nima ba, saii yau. Sai da ya gama gigita min lissafi sosai, sannan ya ɗauko wata tube bansan tameye bane kawai ya buɗeta tare da huda bakinta da rufin, shafawa yayi a Yaren noveƙ ɗinshi(😂) sannan ya shiga hidimar raya sunnah tare ds jinjira.

Tun daga wannan ranar Mai lucky ya maidani, abinda ya gadama. Musaman dare toh kowa na hutawa ni kuma ina kukan gajiya da fitinarshi.
Sometime tambayar kanshi yake da cewa.
“Dama ina da cikekkiyar lafiya, haka.”
Sabida yanda yake, hanani sakat idan ya dawo da dare, nikam a cikin sati ɗaya nasake fita hayacina, dan na rame sosai. Kuma ba wai rashin ci ko sha ba, kawai tsoron fitinarshi da zaran naji muryanshi zan ji faɗuwar gaba, yau kamar koda yaushe ina kwance a jikinshi shafa bayana yake, cikn nutsuwa yace.
“Jidah mai ke damunki ne kika rame haka, kuma ai kullum kuna waya da Su Umma da Rahimah jikinta yayi sauki.”
Daga kaina nayi, cikin nutsuwa nace.
“Bani da wani damuwa, kawai ni bana son wannan abune da zaran naji voice ɗinka sai gabana ya faɗi,kuma ni bana son abinda kake min ne, gurin ciwo yake min.”
Tashi yayi zaune, yana tuna kukan da nayita mishi, kusan kullum haka muke idan shi zaiji daɗinshi toh ni kuka nake wiwi.
Kura min ido yayi, sannan yace.
“Baki jin daɗin abinda nake miki ko, sabida kina jin haushina.”
Girgiza kaina nayi, cikin sanyi murya nace.
“Kawai ni bana jin haushinka abinne sam ba daɗi.”
Jawoni yayi yace.
“Kiyi hakuri a hankali zaki saba, kuma zanyi kokarina gurin ganin kinji daɗin abin.””
Tare mukayi wanka wanda muka ɓata lokaci yana taɓe taɓe, tare da murza can latsa nan.
Koda muka dawo kusan ɗaya da rabi na dare, kwanciya nayi da rigar wankan, yana gama  wasu aika sako ya dawo kusadani, dan har barciya fara fusgana naji ya warware rigar, ya shiga latsani tare da, matsani tun ina ture kanshi har na hakura, na barshi dan nima naji sakonshi a jikina. Sosai ya ɗaga min abinda tsoro da faɗuwar gaba ya ɓoye min, tun ina nok’ewa har na shiga jin abun bana kare ba, sai da ya shirya zai fara naga ya ciro cream ɗin daga kasar pillownshi ya shafa har a jikina, yana gamawa ya fara keta hazo da sararin samaniya ta jirgin daɗi, zan iya cewa sai yau na fahimci wani karsashi. Wannan hanyar, sosai ya murzani son ranshi musaman da ya lura nabi ayarin yarima asha kiɗa, Kuman sake mishi jiki yana shagalinsa.
Can ya koma gefe yana sauke ajiyar zuciya a raina nace.
“Jaraba, bashi zai hanaka sake tadani daga barci ba.”
Ina jin hannunshi na yawo a jikina ko na kulashi, can nace.
“Daddy wannan cream ɗin da kake shafawa na mi nene? ”
Kame kame ya shiga min, can dai yace min.
“Yana kara jin daɗine, idan muna makeluv baki ji yau kema har da rikeni jikinki nar…”
Juya mishi baya nayi ina dariya kasa kasa, nace.
“Amma ai kaima kukq kake kullum yau kuma ihu kayita yi.”
Cafkoni yayi na saka mishi ihu a haka muka lalace, dakyar muka shiga wanka, da ace mutum na komawa kwaɗo ko kifi da mun koma dan sau uku zuwa huɗu nan kam……..
🌹🌹🍀
*MATAR SO*
🌷🌷🌻

*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*

Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai….

Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂

_Wannan buk ɗin hakk’in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_

Allah sarki Yunus kana ganin Rayuwa a Comments room😅

*BOOK 2👈*
Page…3
“Wayyo Allah Daddy kayi hakuri ban sakewa. Da gaske,”.  Cak ya nufi ban ɗaki dani, wanka mukayi tare sai wasa muke da ruwan. Dakyar muka fito,
Duk jikina a gajiye yake, niman guri nayi na shimfiɗa abin sallah na saka doguwar riga na, na tada sallah.
Nafilla nayi, bayan a idar nay addu’o’ina na kwanta dan shi ya jima da kwanciya.
…… Muna cika sati huɗu aka sake kayansu, nan muka tattara sai kaduna. A gidanmu ya sauke ni, tsabar farin ciki ko tsayawa banyi ba na shige, kaɗa kanshi yayi yana murmushi. Sannan yafito daga motar yabi bayana har cikin gidan.
Sallamarshi ya katse faɗar da Umma ke min na sakarci, ina shiga na tuma tsalle na faɗa kan Mama amarya shine take tunanin ko nima cikin ne dani.
“Sai yaushe zaki girma Sajida, hala sai kinganki ɗauke da yaro a hannunki.”
Dariya nayi nace.
“Umma kuma kinsan Allah ai sai nafi kowa, murnan haka, wayyo i can’t wait ti see my…”.
“Assalamun Alaikumun.”
“Waalaikumun Salam, barka da shigowa, Dama tare kuke? Shine baki faɗa ba kaiii Mamar masu gida Allah ya kintsa mana ke, amma kan kana fama da buhun shiririta.” Inji Mama Amarya.
Kallonshi nayi cikin raurau da ido nace.
“Ai baka faɗa min zaka shigo ba..” tale keyata Umma tayi, tare da zabga min harara, ta kaɗa kanta. Dariya ce ta kwace mishi ya rike bakinshi yana kallona. Mikewa yayi yace.
“Kuyi hakuri na rashin dawowarmu wasu uzurine suka riƙemu amma mun dawo, ya Rahimah da jikin?”
“Alhamdulillah ba komi ai tana katsina gurin Mahaigiyarshi, Allah ya kaɗe fitina.”

Inji Umma,
“Sai anjimanku.”
“Toh mungode.” Inji Mama Amarya, kallona yayi ya rasa yanda zai ce min nazo, yana fita Umma nasake min dundu a baya tace.
“Sakarya tashi kibishi sai binki yake da ido, Anya Maryama.” ihun sakalci nasaka tare da mikewa ina buga kafa a kasa, na fita. Yana tsaye a zauren da zai kaina harabar gidan ta waje, ina zuwa na tsaya nace.
“Gani nan.”
Kamo hannuna yayi, yana kallon fuskana ga wani maganaɗisun dake fincikarshi akaina, rungumana yayi, a kirjinshi. Kwantar da kaina nayi a kirjinshi, na lumshe idanuna. Ɗ’ago fuskana yayi ya haɗa bakinmu tare da rike kaina sosai. Hmm jaraba, mutum kaman ba yau da safe ya turmusheni ba ynx kuma ya sake niman cinye min bakina.
Kwace kaina nayi, cike da son tuna mishi har ynx ban manta maganar mu ba, nace.
“Mr Yunus karka manta da alkawarinmu, tunda nima nasakar maka jikina kayi yanda na kake so, nima kabarni nayi yanda nake so.”

“Yau kuma da wannan kika fito min.”
“Dan na tuna maka muhimmanci alkawarine?”
“Ok dan na kawoki gida shine zaki min haka.”
“Ko ɗaya, ai niba sai a gidanmu ba ko a koina zan iya tuna maka.”
“Hmm thank you, da abinda kika min, amma kisani ko mutuwa zakiyi baxan sakake ki ba sai nayi niyya. Dan haka kiyi min duk shirmen da yayi miki bye.”
Rike hannunshi nayi cikin rawan murya nace.
“Karka min haka, na baka komi nawa karka ce zaka k’i rabuwa dani kayi hakuri ina niman adalcine ni ba komi yasa haka ba sai matanka.”
Juyawa yayi yana kallona, cikin damuwa rike k’ugunshi yayi da hannu ɗaya yaja hancinsa da ɗayar hannun yace.
“Ok ki bani wata shida, idan bai miki ba zan sallameki.”
Juyawa yayi zai fita na faɗa bayanshi, tare da fashewa da kuka. Tsayawa yayi yana dunkule hannunshi ya buga da ɗayar, lumshe jajjaye idanunshi yayi. Juyowa yayi ya rungume ni, sosai yana shafa bayana, yace.
“Kiyi hakuri! Nasan na cutar dake amma kiyi hakuri zan gyara gaba.”

Yana gama faɗar haka ya janye jikinshi yayi ya fita, nikaina nasan nayi karya kuma banyiwa kaina adalci ba, idan na rabu dashi, amma ina shakku dan gani nake jikina ne yake bibiya.
Goge fuskana nayi na shiga ciki, muka buɗe hira, kayan tsaraba ya turo yara suka kawo min, ni har na manta, na mikawa Mama ita ta cire musu. Yadin shadda goma, sai atamfa da turaruka. Faɗa Umna tayi, mama kan albarka tasa mishi.

…….. Nan su Umma suka shiga, min hidima sun ɗauka cikine dani sai da na faɗa musu babu komi.
Malam yana dawowa, bayan sallar isha suka shigo tare dashi, abinci aka bani na kaimusu falon baki inda suka ci tare, karfe takwas muka bar gidan.
Tun a hanya na gane take taken shi,, na idan muka koma yana takure.

Hmm gidan kan na nan yanda muka bari, sai wasu ɗabi’u da suka fito dashi.
…….
Yunus knn ya maidani bita can, ganin zai maida wata iri da fitina nace mashi ya taramu a raba kwanaki ko kuma nabar mishi gidanshi dan ya buwayeni.
Ai dake yana son zaman lafiya ya taramu aka raba kwanaki, kowa da girkinta kuma kwana ɗaya aka raba, a raina nace ko ba komi na huta har na kwana uku.

****
Zaune Bonke take tasaka mufeeda a gaba,tana tsotseta. Yanzun yarinyar idanunta ya buɗe tarr, tasan kan iskanci. Haka malamar ta cigaba da koya mata abubuwa marasa daɗi.

****
Munje katsina kwananmu biyu dakyar ya barni na kwana a gurin Rahimah ga cikinta ya tsofa, A nan nake jin abinda ya faru dan Ahmad ya saki Hafsa. Rahilah kuwa Aman ya barta a Part ɗinshi na gidansu. Inda ya buɗewa Hindu wuta, da take bani labarin sai da na zubda kwalla. Tace.
“Hmm bari my 3, cikin dare fa sha biyu saura ina kwance a falo naji zafi ya buwaye ni, na farka sai ganina nayi cikin hayaki da wuta, waje ana ihu da buga kofa, ga kujeruna sun kama da wuta zafi ya fara min, yawa dakyar na isa bakin kofa, da taimakon ruwanda ake zubawa na isa bakin kofar, sai dai abin tashin hankali sai ga pop ya zubo min, a jikina kee nasha dakyar ina gurin aka fasa kofar dan har na kwanta a gurin.

Koda suka shigo wasu sun zubo min a jikin shine, suka ɗauke ni aka fita dani zuwa asibiti, kee Allah yasoni da arziki dan badan malam Yau yaga lokacin da Hafsa tabar gurin ba ai da abin baiyi kyau ba, shi kasa bai san ita bace, dan shigar maza tayi, shine ya ɗauki katon dutse ya maka mata, a kafa, amma tasha, koda wutar ta tashi ya kira Baban Chuchu. Kinsan mi tace.
Har wutar ta cinyeta. Da wannan aka kafa hujjar itace. kuma da ya haukace mata har da duka, kee nidai na auna arziki.”
Shiru nayi ina mamakin al’amarin sabida kishi.
…….. Muna dawowa da kwana biyu Rahila tazo mana yawon arba’in, na kama yaron na goyashi ina safa da marwa. A tare da ita mukayi girki, dake nice da girki anan take kara wayarmin dakai, inda tace na cire kunya na nunawa mijina so.
Sai wasu abubuwan da takawo min, nan muka baje tana faɗa min yanda zanyi amfani dasu.
Sai dare Aman yazo ya ɗauketa, a nan mai nasara yabani wani katon jakar leda na bata, wanda yake ɗauke da kayan baby danata.

Bayan tafiyarsu ya hauro sama, ya wani mata rai yace.
“Mi kike nufi da goya yaron, tsabar fitina da son zubar min da abokan hirana.”
Kai hannunshi yayi kirjina aikuwa na buge ina murmushi nace.
“Kenan idan na haifi nawa kar na goyasu.”
Na faɗa mishi, murmushi yayi sannan yace.
“Ai ɗaukar nanny zanyi, kuma madara zasu sha, dan ina son yanda abuna suke su zauna ahaka.”

“Toh idan basu zuɓe dan ansha ba ai tsufa zai zubdasu.”

Haka mukayita musayan kalamai, na ajiye mishi abincin shi.
****
A gaskiya ynx ina cikin kwanciyar hankali soyayyar mijina da yake nuna min a gaban kowa, ga iyayenshi da nake kyautata musu wanda sanadin haka, nasake samun wani sirritacciyar kima da daraja a idanunshi, a hankali nake cusa mishi wasu ɗabi’ar kaman idan ya dawo sallar asuba, zan mika mishi hisnul musulun, ko alkur’ani muyi tilawa, duk ranar girkina haka nake masa, tun bai wani maida hankali har ya fara, amma sai yana ɗakina. Wani lokacin sallar asuba idan bani ce da girki ba, toh haka yake makara.
Da na fahimci haka sai na sayanwa kaina duk lokacin sallar asuba yayi nike tadashi ko ina sallar ko bana sallar, ko nice da girki ko bani bace.

Haka yasa na amshe ragamar gidan, ba tare da wani damuwa ba zai zo ya zauna dani muyi shawara, har na kuma ce mishi ya tuntuɓe su Hajiyarshi yaji, tabbas Allah ya bani yunus a hannuna ynx sai fatar Allah ya dawwamar mana zaman lafiya.

A wannan karon zuwan Huda bai wani ɗaga ni ya tika da kasa ba, sai ma ganin yanda naja girmana dan nasan na aikata kuskure a baya, yanzun kuwa na nuna mata ni fa matar ubantane.
Wani sabon salon da tazo dashi, ba komi bane sai jin kunyata ko kuma tasani a gaba da tambaya Ya kabir nada budurwa ko babu, mi yafi so abubuwa dai, akwai ranar da ta addabe ni da tambay nace mata.
“Miye matsalarki dashi? Mi yasa kike damuna akan sanin waye shi? Mi yasa kika damu kanki akanshi.”
Kame kame ta fara tace.
“Aunty Mom dama, yana burgeni ne kuma ina son sanin halinshine.”
Kallonta nayii a raina nace.
*Hmm wannan baturen ubanki ne zai barki ki fara luv ko jami’a baki shiga ba*
A fili nayi murmushi nace.
“Ok ba damu.”
Haka dai zata zauna tana tambaya na mi umma take so? Karshe ranar da ta addabeni nace.
“Umma she hater shishigination.”
Tun daga ranar bata kuma tambaya ba, abinda yasata rikicewa ba komi bane, sai dan kai mata aika da Mai nasara yake turashi ko kuma shi yaje gurinta a madadin shi. Shi knn ta hau bishiyar kace akanshi.

Gefe guda a she tana karɓsn kuɗi a gurin Ubanta ta shiga kasuwa tayi sayayya takaiwa Umma.

Ko kuma tayi wani shirmenta ta kai mishi, duk ban sani ba sai ranar da umma take tambayana da fatan yanda nake aiko musu da abubuwa haka nakewa Iyayen mijina. Eh nace mata, sai take ce min idan huda zata koma zata mata dambu ta tafi dashi skul da fatan nima zan mata wani abu.

Fita nayi naganta tasa Ipad ɗinta a gaba tana zooming Pic ɗinshi da ya ɗaura Instagram, lekawa nayi, nace.
“Waye ya ke aikanki gurin Umma.”
Ai jifa tayi da Ipad ɗin ta riko hannuna, muka shige falona cikin rawan jikin tace.
“Don Allah ki rufa min asiri idan Daddy yaji faɗa zai min.”.

“Hoton Ya kabir ɗin fa?” na tambayeta tare da tsuke fuska na.
“Kiyi hakuri bazan kuma ba.”
Taɓe bakina nayi na barta a gurin, duk yanda akayi huda son Ta kabir take, abinda zuciyata ke aiyana min kenan. Taɓ ɗijan nace sabida tuna yarinyar da yake so, kuma Yar abokin malam ne.
Haka ta gama hutunta ta koma a lokacin Mufeeda zata shiga aji ɗaya na scndry, lokacin corp ɗin ta tafi, amma idanunta ya buɗe. Sai uwar tasa aka kaita queen Amina.

Kafin tafiyar yarinyar na fara lura da sauyin da tayi min, lokaci guda ta watsar da kiyayyar da take min, ta shiga bina lufluf.
Wani lokacin a gurina take kwana, ban taɓa fahimtar cewa akwai dalilin yin haka ba, sai wata rana ina kwance, kawai sai naji mutum a jikina. Buɗe idanun da zanyi sai naga itace ta shige min sosai, kanta take niman ɗaura min akan boons ɗinta, basan lokacin da na injizata ba. A tsorace ta kalle ni cikin ɓacin rai nace.
“mi kika zo yi nan, kuma ga fili a ko ina bai isheki ba, sai gadona.”. “Kiyi hakuri Aunty Mafarki nayi shine naji tsoron kar wani abu yasame ni.”.
Ciki ciki nayi da fuskana nace.
“Zaki iya fita min a ɗaki.”
Da sauri ta sauka a gadon, dan ban sake da ita ba har ynx,

Tun daga lokacin na fita harkanta, na cigaba da hidimar gabana, ni a nawa tsarin bana zuwa ɗakin Mai nasara. Shi yake biyo ni kamar yanda yake bin balkisu su kuma sauran basu damu yazo ko su je ba.

… Toh duk ranar girkina biyo ni yake, sai dai wani halittar da Allah yayi min, guda ɗaya ce shine Allah ya ɗaura min jin kara ko motsi, duk yanda akayi akan kunena ne. Koma gana ake toh ina jinshi amma dake ban cika damuwa da bin didigi ba, sai na ke sharewa nayi uzirin gaba.
Wani lokaci idan dare yayi, zan ji an buɗe kofar ɗakina an shigo musaman idan aka lura yana ɗakina. Sai na ɗauka ko dan ina da yawan jine yasa haka, abinda na fara fahimta shine idan aka shigo, ana ɗaga labulen window ɗakina wanda yake falon, Allah yasa bama barin wuta a kunne, kuma duk abinda yake yi irinsu surutu da wani abubuwa bana barinshi musaman da yake ɗakina yafi kusa dana Aneesah, nakanyi kokarin rufe bakinshi da nawa.

Washi gari da safe kuma sai naga Mufeeda tana kallon cikin kwayar idanuna, sai da na shiga zabga mata harara nasami lafiya.
Ana gobe xata tafi makaranta, sun tafi zaria da Uwarta. Sai naji matan Uban suna hira Aneesah take cewa.
“Fareeda baki san mike faruwa bane a gidan nan.”
D’ago kantq tayi ranta a ɓace dan duk abinda zaka mata karka shigo cikin lissafinta, cikin hasala tace.
“Hmm ai yarinyar nan mufeeda ce wallahi ta lalace, kamata nayi ranar tana saka hannunta cikin pant ɗinta, da nayi mata tace ta daina.”
Ina daga sama ina jinsu kasa tayi da murya tacigaba da cewa.
“Wallahi sai ga yarinyar ta fito min da vedion Ubanta da Matarshi, sun………”
Daga ni har su Babu wanda yasa Yunus na gidan, dan nasan ya shigo yace min zai fita amma bansan ya dawo ba. Suma kuma dake asabar ce sunsan baya cika zaman gida da lahadine, toh baxata fara wannan haukar ba.
“Keeeee” Ya daka musu tsawa. Sannan ya fito tare da naɗe hannun rigarshi yace.
“Bani videon kuma ki fita ki bar min gidana.”
Allah yaso Fareeda bata tanka ba, da natane yafi muni.
Mika mishi wayar tayi ya buɗe sai ga Videon da surutan da yake. Fasa wayar yayi baki ɗaya ya kwace komi nata, ya kaɗata gidansu.

Zaman jiran dawowarsu Balkisu yayi, can yamma suka dawo. Nan taramu afalo ya shiga tambayar mufeeda videon da farko ta musa, ranshi ya kara ɓaci zaro wayar chajin Destop ɗinshi yayi ya cigaba da zuba mata tace yana tap ɗinta, dakanshi ya ɗauko ya buɗe, Video ne na mata masu niman mata wato lesb, sai namu da take ɗauka. Ranar yarinyar taci bugu kamar jaka inda ya rusa tafiyarta makaranta.

Washi gari da safe ya tattara nata yana ta, ya kaita gurinsu Hajiya ya mika musu ita, bai ɓoye musu ba, nan ma sakata sukayi a gaba da tambaya dakyar ta faɗa musu, take mai nasara ya dawo kaduna ya tafi har makarantarsu, yasa aka duba mishi nomber da address ɗin bonke.

Yaje har Hukumar bautar kasa, abu ya zama rikice sai gashi har Indo aka bi, didiginta yasa aka kamata dakyar ya saketa kowa yayi mishi magana yaki, sabida an taɓa yar shi.
Karshe ni Hajiya tayiwa Magana, yana zaune ya zuba tagumi. Zama nayi kusa dashi na ɗaura kaina a jikinshi nace.
“Dalilai guda uku suka jefa mufeeda a wannan rayuwar, dalilina farko rashin cusa mata Allah a zuciyarta, Na biyu rashin janta a jiki, na uku rashin addu’a da nimawa Yaranku kariyar Ubangiji, ranar da ka daketa naki baka hakurine sabida ba jina zakayi ba, amma a ynzu da aka kai matakin dole sai nashiga aigashi na cusa kaina Daddy baka kyautawa bakasan hakkin Yaranka akanka ba, baka damu da su ba, sabida kana niman duniya dansu amma bakasan tarbiyansu ba, ai gwara kai da Mommynsu dan ita tafi kowa laifi. Taya zaka haifi ɗa kabarshi duniya ta biyar dashi Daddy gabaki ɗaya rayuwarku akwai gyara, yaranka suna da hakkin ta shiga alamarinsu ka binciki suwaye abokanansu. Ka kuma saka ido akansu, babu tsoron Allah a zukatarsu wanda zaisa idan suke je aikata wani abu karfin iklas da imani tare tsoron haɗuwarsu da Allah ka taɓa duba ta tayi sallah ko batayi ba, sannan basu damu da islamiyya ba sai boko, Anya kana tunanin tsaywarka a gaban Ubangiji. Ka bar yara kara zuɓe, daga kai har mahaifiyarsu. Toh bari na faɗa maka wani abu, A sanadin Mufeeda idan bakayi da gaske ba sai ka shiga gidan Wuta.”
. A razane yakalle ni nace.
“Yes da gaske nake, sabida yazo a cikin alkur’ani, yaranku da dukiyarku, zasu kaiku ga hallaka. Karka ka rikesu a hujja akanka su zama hujja gareka, kuma.”

Shiru yayi a hankali na warware mishi hakkinsu dake kanshi da, kuma mahaifiyars sannan nace.
“Ni banga dalilin da zaka rufe musu yar mutane ba ka kyaleta ta tafi, idan duniya da gaskiya ni da ka min shegen duka, kuma ummana tasani tace miye kasan ciwon da taji lokacin, Mama Amarya tace min sai da tayi kwana bakwai tana azumi da sallar dare dan Allah ya kaɗe fitinarda zaisa ka bugeni da zara zatasha ruwa sai tayi mana addu’a,, sannan da kata kunsamin bakin ciki ka hanani zuwa gidan Rahilah, ga abubuwan da matanka suka min, da nakirata ina kuka. Mi tace ce min tayi nayi hakuri wata rana zai hucce, kasan ciwon da take ji idan taji ina kuka, duk haihuwanta uku lafiya tayi sai da tazokaina ta haifeni seven month sabida bata da lafiya kasan wahalar da tasha akaina ga ciwo aikin da aka mata, ga ni kuma ko wanka an hana ayi min, haka tayita fama dani, amma bawan Allah kada belt ka zuge mata Auta ita kuma ta faɗi ta mutu, misali nayi maka, toh ita Bonke take banke ita tayi muku hannunka mai sandane,, idan lalacewa kake tunanin Mufeeda tayi ai a cikin gidan nan tayi tunda tana jin maganar da ya girmi kunenta, tana zaune cikin uwayen mata, dama da abinta Corp tasameta kaga knn, babu amfanin tsare mata. Tunda a cikin gidan nan ka fara turata taje ɗaukarmu vedio my dear ka sake musu Yar mutane ta tafi, kuskurene ba ita ɗaya tayi ba, har daku……………

Yaseen na gaji…..😂
🌹🌹🍀
*MATAR SO*
🌷🌷🌻

*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*

Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai….

Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂

_Wannan buk ɗin hakk’in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_

*Page..4*
“Ko Ubangijin da ya haliccemu muna masa laifi kuma haka yake hakuri damu ya tanadama a lahiranmu tazo bata amfanemu ba, bandan wasu bayin Allah da yara kananu da tsofai da tuni Ubangiji yasa mala’iku sun turmushemu.
Don Allah ka kyale musu yar mutane ta tafi, kaima kacigaba da istigifari. Zaka sha mamaki kaji My sugar daddy.”
Rungumeni yayi yace.
“Shi knn amma sai kin biyani ladan amincewa.”
Zaro ido nayi tare da ɓata rai nace.
“Wallahi kai kam, anshiga uku dakai zan gudu gidane abuna”
“Haba dagske Yan mata. Har nafi keda kike ririkeni tare da kuka faɗa min miye sirrin kukanki nan ne.”
“Ai kaima kanayi, ranar har ce min kai na faɗi nawa nake so kabani, ka bani sabuwar motarka da kasaya. Ka ban….”
“Hmmm karya dai haramune.”
“Eh nasan haka zaka ce”
Daga nan kuma yaren ya sauya irin wanda ya ɗaurani akai, toh mi zance mi kuma zan iya nima karamar munafuka, son mijina nake wanda yasani gaza fahimtar yana cutar dani ko baya cutar dani burina kawai na faranta mishi koda ni zan kuntatta kaina…….
*Bayan wata hudu*
Wanda ya haɗa da watanin baya muna da shekara kusan ɗaya da aure dan ga shi mun fara hango watar azumi. Haihuwar Rahimah yasa Yan uwana suka tasoni a gaba ko bani da lafiya ne.
Nace lau nake lokacine baiyi ba. Bayan suna dake, Y’a mace ta haifa  aka samata suna Mama Amarya Atika, sai muna kiranta Hibbatu.
……Muna zaune a falonshi kaina bisa cinyarshi kallonshi nayi cikin damuwa nace.
“Daddy kasan an dame nida maganar rashin haihuwa.”
A tsorace ya kalleni cikin yace.
“Toh miye dan baki haihu dawuri ba.”
“A’a Ya hayat da Aunty Hamdiyya sunce na sami lokaci nazo asibiti a dubani kasan Ya Hayat likitane, Aunty kuma Nurse…..”
“Babu inda zaki, indai ba shishigi zakiyiwa Ubangiji ba miye sai kinje asibiti nidai abinda nasani, ki kara kaimi gurin kwanciyarmu sai kiga kin sami baby ko Jinjirar mata na.”

Da wannan muka rufe hiran dan take ya shagalatar dani, wani batu dakyar muka shige ɗakinshi.

Haka rayuwarmu tacigaba da tafiya cike da abubuwan al’ajabi, kwatsam daf da azumi sai ga tafiya ta kamashi zuwa canada, duk ya haɗamu ya tambaya wacce zata rakashi, Fareeda takawo uzurinta, Aneesah ma haka, karshe balkisu tace.
“Kaima dason ɓatawa kai lokaci ka ɗauki maryam kayi tafiyar da ita, ba ɗa ba ciki mi kuma zaka damu kanka da nimar yar rakiya. A dawo lafiya Allah yasa ayi farar tafiya a tafi babu a dawo da..”.

Dariya suka saka, irinta shakiyanci. Dukda ba wani shiri muke ba amma ynz babu wani tashin hankalia zamanmu, wani lokacin duk ranar girkin balkisu ce mishi take bata dalafiya yaje gurina kawai. Kuma hk zai zo.

Wannan tafiyar ta gaggawace, dan haka nice na shirya masa kaya, na haɗa da nawa.
Washi gari muka bar kaduna zuwa abuja acan muka tashi.
Mun isa lafiya, sai dai bai da nutsuwa kullum yana waje gurin kanfanin da zasu haɗa gwiwa da wasu mutane, sai da mukayi kwana uku ranar ya dawo a ɗimauce, sakamakon ganin wata shaiɗaniyar budurwa a gurin meeting ɗin, ko kallo bata isheshi ba. Ya dawo gida sai da yayi wnka ya huta sannan ya fara niman huccw gajiyarshi ta asali. Sai da yazo kan point ɗin ya shiga niman maganinshi bai samu ba kamar zaiyi hauka gashi yana bukace, dan dole yayi haka zuciyarshi cike da wasi wasi.

Koda ya gama kallona yayi yace.
“Maryam yaushe kika gama period ɗinki.”
Kallonshi nayi nace.
“Da sauran lokaci banyi ba tukun.”

Gyaɗa kanshi yayi ya faɗa wanka, tun daga lokacin ya rage fitinar da yake, sai kuma ya shiga taka tsantsar gurin mu’amalarmu.
Har ya tambaye ni banga cream ɗinshi ba, nace a’a.
Haka kawai naji ina zargin amfanin cream din, haka muka gama abinda ya kawomu.
Muka dawo gida, ni da muka dawo sai na ɗauki hoton kwalin abu a wayata zan turawa Ya Hayat ta tambayeshi sai na manta.

A haka mukayi azumi, inda na tsananta Addu’a Allah ya bani haihuwar nima na huta.

Kwatsam ranar muna hira a grp ɗinmu na yan yan uwa, na tura musu hoton da tambaya cewa wata kawata ce take son sanin miye amfaninshi kuma.

Dogon sharhi Ya Hayat ya turo min da cewa ai cream ɗin na hana ɗaukar cikine, da kuma bayanai da Aunty Hamdiya tayi min, ajiye wayar nayi na koma ɗakinshi na shiga duba kwalin nasamu yasaya dayawa. Kaɗa kaina nayi nabar ɗakin zuciyata na zafi. Wato burin Daddy ya cutar dani bayan yana kasancewa dani.

Ban nuna mishi komi ba sai dai gabaki ɗaya na kauracewa bukatar shi, dake azumi ake kuma farkonta sai na tsananta addu’a baji ba gani.

Ana cikin haka yayi tafiyar kwana huɗu, a cikin kwanaki nayi period ɗina nayi har nagama. Ranar da ya dawo ya nemi ne ni kuwa fir naki dama kuma girkin Balkisu ce furrr naki amince masa jin haushi haka yassashi fita zuwa ɗakinta nan yasamu tana up, dole nice yazo min. Nan kuwa nace.
“Ni nagaji bazan iya ba.”
“Kamar ya bazaki iya ba?”
Share shi nayi na shige ban ɗaki, nayi wanka sannan nafito. Duk yanda yaso na bashi hakkinshi ki nayi karshe yaci da zuciya, inda ya murɗeni ya biya bukatarshi, sai da ya gama ya koma gefe. Na fashe da kuka nace.
“Dole kayi rape ɗina mana, ga sexer machine kasamu. Bayan ha’intata da kake wai nikam miye na tare maka ne, da ka tsane ni ove kana amfani da cream dan kar na ɗauki ciki ka maidani gidahuma mara lissafi bansan mi nake ba, Allah zai min sakayya.”
Shiru yayi cike da mamaki ya akayi nasan da haka. Kai hannunshi yayi zai taɓani na buge na bar kan gadon na shiga bayi nayi wanka.

Tun daga ranar, muka shiga takun saka dashi dan yana taɓa ni zai ji magana marasa daɗi, tun yana jurewa har ya fusata.
Koda aka kusan gama azumi yace na shirya muje zaria kamar bazani ba, haka nashirya muka tafi.
Can mukayi sallah dakyar ya shawo kaina muka dawo kamar da, satinmu ɗaya muka dawo gida, a hankali al’amuranmu suka sauya a cikin gidan dan balkisu ta shigo jikina munayi da ita, har su karatu. A binda batq sani ba zata tambaye ni na bata amsa.

Anyi sallah har da wata guda, a cikin wani dare muka tashi Sameer ba lafiya ciwon ciki da amai, ko kafin su isa asibiti Allah ya amshi rayuwar Yaron,

Tashin hankalin da muka shiga ba iyaka, dan Fareeda har da suma ga sambatu, shima Uban na tausaya mishi.

Yanda mutuwar ta girgizamu yasani na fara wani zazzaɓi da ciwon kai gabaki ɗaya na fita hankalina, a gida Dr Nafi tasami ruwa. Sannan ta ɗiba jinina taje tayi text, sannan ta kawo cikin ikon Allah sakon ya faɗa hannun Balkisu. Dake gidan da mutane har ɗakinmu ina kwance ta shigo ta zauna a bakin gadon ta mika min, takardan kallonta nayi cike da son karin bayani, itama kallon takardan tayi sannan tace.
“Inji Dr Nafi”
Mik’a mata nayi nace.
“Hmm mommy ki buɗe mana.”
Kura min ido tayi ganin yanda ta ko ina ya nuna akwai dashen Mai nasara yasata murmushi tace.
“Idan naga sakon ciki mi xaki bani.”
“Komi mommy kika gani kina so zan baki.”
Sai muka burge yan uwana da wasu mutanen.
Tace.
“Ok nidai abinda tunani na yake hasasho min za’a bani, idan ban son kaina ba.”
“Ba batun sonka da kai da kaya mallakar wuya ce.”
Buɗewa tayi a hankali ta warware takardan, tana bi a sannu har takai kan gwajin. Cikin sati bakwai cik.
Murmushi take tare da zubdar kwalla tace.
“Koda banyi ɗawainiya dasu huda ba don Allah idan kika haife abin cikinki ki bani shi nima na gwada tawa tarbiyan mana, Allah mai iko Sameer ya tafi Allah ya kawo mana wani Allah yasa sameer ɗin ne.”

Da sauri tafita zuwa ɗakin Fareeda da take kwance, zama tayi a bakin gadonta tace.
“Karɓa ki gani.”
karɓa Fareeda tayi ta duba, ai bata san lokacin da ta hantsilo ba, tafita da gudu zuwa ɗakina ina kwance ina, kwalla nabi fuskana rike hannuna tayi tace.
“Maryam cikine dake? Alhamdulillah Sameer ya tafi Sameer ya dawo, kaiii Allah nagode maka daka sake azurtamu ta wani hanya.”

Fita tayi sai gata da key kamar ba mutuwa aka mata ake zaman makoki ba, tashigo ” faɗa min mike so, a sayowa Lil Sameer.”
Shiru nayi ina kallonta ta bani tausayi nace.
“Maman Sameer zauna, baki da lafiya bana sha’awar komi,kinga gidan da mutane yau kwana biyar da rasuwa zaki fita.”

“Wancan dama ba nawa bane wannan ne nawa.”
“A’a Fareeda karmuyi haka dake, nawa ne wnn Sameer idan aka sake samun wani sai abaki.”
Rike hannun balkisu tayi cikin kuka tace.
“Don Allahki bar min sameer, dan nayi imanin bazan kuma haihuwa ba, dan an cire mahaifartawa don Allah ki bar min. Kuma nasan Maryam nada babbar zuciya zata barmin itama ko maryam.”

Ba Umma hatta Hajiyarsu sun kaɗu da jin musayar kallona Umma tayi sannan tayi min murmushi tana kallon Fareeda, kirjina ne ya buga dammm idan na fahimci Umma nabawa Fareeda ɗan cikina tun baizo duniya ba, sai dai idan na tuna itama Uwa ce tarasa ɗanta tilo sai naji jikina yayi sanyi.
Sunkuyar da kaina nayi. Karshe tazo bakin gadon ta zuba gwiwarta tare da rike hannuna, Hajiya nakalla naga itama kwalla take sharewa tare da min kallon na sadaukar da cikina ga Fareeda.
Shigowa yayi ɗakin ganin abinda ke faru amma baisan komi ba, juyawa Fareeda tayi cikin kuka tace.
“Don Allah kubar min, yaron nima mana.”

D’agowa nayi na kalleshi, dan na lura bai fahimci komi ba, ga kukan da Fareeda take ga alkawarin da nayiwa Balkisu sai narasa tacewa.
Sake rike hannuna tayi cikin kuka tace.
“Zuciyarki tana da kyau, baxan iya faɗar alkhairinki dan ki bani ɗanki ba amma nasa….”
“Karki damu Maman Sameer, kowa ya zama shaida na mallaka muku abin cikina keda Mommy.”

“A’a maryam nima na barwa Fareeda dan ita zata fini bukatarshi ni inada Mufeeda ke kuma mun bar miki huda ko Daddy.”
Dammm yaji kirjinshi ya buga, maryam sajida ce da ciki? Yaushe? Taya haka ta faru? Wayyo Allah na dole nasan abinyi.
Murmushin dole ya kakaro tare da fita a ɗakin, ji nake sam banji daɗin rashin kulawarsa ba,

Zan iya cewa ga baki ɗaya Fareeda da balkisu sun tattara kulawarsu akaina, kamar su amshi cikin gashi ana sanin shi ya tsifo min da fitina zubda yawu amai, kwaɗayi har akayi addu’ar bakwai. Duk wani abinda masu ciki suke so Fareeda na hanya kamar ba rasuwa aka mata ba, ga Umma tana kokarin aiko min da kayan kwaɗayi, Balkisu kuma ana fama da girki karshe dai mikewa tayi ta zama matar gida.
Hmm a bangaren Oganmu kuwa watsar da al’amarinmu yayi, baki ɗaya abinda na fahimta shine yanda Balkisu da Fareeda suke kaf kaf dani, ko abu ya kawo basu bani sai su nima min wani.

Ranar ina jin ana rigima a kasa, tskaninsu su uku dakyar na lalluba na fita sabida jiri da rashin karfi, abinda kunena ya jiyo yasani tsayawa da Mamaki.
“Ina ruwanku da Mata, ehhe idan ba salon munafuci ba kun katangeni da ita, meye alakarku da ita, tunda bazaku bani goyan baya ba toh kufita harkanra.”

“Hhhhhhh wllhi baka isa ba, kamar yanda kasani kuka, haka bazan taɓa barin ka zubda kwallar yar mutane kacuce mu Yunus gashi nayi biyu babu, kuma ka kuskura kayi wani abu wallahi sai na faɗawa Iyayenka ta’asar da kamana,” Inji Fareeda,
Zai magana balkisu tace.
“Shiiiiiii, karka ce komi ka lallaɓa mu zauna lafiya kuma ka cire kudirinka akan Yar mutane ka bari mu binne abinda ya wucce.”

Saukowa nayi ina dafa bango har na iso falon, niman ɗaya daga cikin kujerun nayi na kwanta, ina sauke numfashi. Kallonsu nayi na sake rufe idanuna nace.
“Lafiya kuke ta hayaniya haka?”

Dariya Aneesah tayi sannan tace.
“Eh ana yin hayaniya ne akan unwanted pre..”

“Keee jakar ina ce?” ya buga mata tsawa, sai da na mike zaune ina raba idanuna. Kallona yayi tare da haɗiye yawu dan na kara cika sosai ga kyan da nayi sabida shigar cikin. Kauda kanshi yayi, yabar falon mika min leda Fareeda tayi tace.
“Ga kilish da kika ce kina so.”
Karɓa nayi nace.
“Maman Sam na gode”
Murmushi tayi kawai.

Haka zaman gidanmu ya kasance ba daɗi babu komi sai wani rigimar da ake a kasa, tashin hankali mara daɗi. Tsakanina da Mai nasara fushi da hantara, ko kuma yazo yayita kananun magana daga yace ina wari sai karni, sai yace min kazama. Haka zan zauna nayi ta kuka, duk abinda yake ban taɓa magana ba dan bazan iya damuwa ba, muna cikin haka ya tsiro min wani abu karfi da yaji zai zo ya tara min gajiya bata duka ba, na shimfiɗa sai yaga ina kuka wiwi tareda rike cikina sabida azaba da fitina zai kyale ni.

Ina matukar azabtuwa da Yunus dan yanzun ya rikiɗe min ya zama abin tsoro sai masifa wani lokacin kamar ya dake ni yake ji. Duk na rame na fita hayacina kuma ya hana a kira likita ta dubani yace.
“Ai laulayine kowa haka yake yi”
Da zaran naganshi jikina zai hau rawa, ranar da yazo dai turmusheni na jada baya kaman zan hantsila nace.
“Don Allah kabarni wallahi yau bani da lafiya gashi cikina na ciwo.”

B’ata fuska yayi sannan yace.
“Ina kike son nakai abinda nake ji.”
Yana faɗar haka tare da buɗe tin ɗin maltena ya jefa kwaya a ciki, komawa gefe yayi yana kallona yace.
“Zaki sha?”

Girgiza mishi kaina nayi sannan na cigaba da kallonshi. Tausayin kaina nake dan naga kwayar ba guda ɗaya bace ya jefa har biyu.
Mikewa nayi zan gudu daga ɗakin yana zaune har na fita, bai bi sawuna ba, sai da ya shanye abunshi tass sannan ya kwanta, bayan wani lokaci ya mike sabida fara aikin maganin.
Yana fita ya nufi ɗaya ɗakin yaga bana ciki. Sai ya nufi ɗakin balkisu ya tardani na koma bayanta bai ce komi ba yaje har inda nake ya ɗauko ni.
Kuka nasaka ina riketa nace.
“Don Allah karki barshi ya tafi dani, wallahi mutuwa zanyi.”
Rike ni tayi tace.
“Babu inda zata, ni na fansheta kayi abinda yayi maka dani amma banda ita.”

Gabanta yaje yana yake yace.
“Bazanyi dake ba, da ita nake so nake muradi.”

Fauce ni yayi ya fice dani, ina ihu ina kuka ya sauko dani har ɗakinshi ya wurgani a gado ya ku faɗa min da gayya, kara nasake ina fincike shi bai fasa abinda yayi niyya ba…..Sowiee…….
🌹🌹🍀
*MATAR SO*
🌷🌷🌻

*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*

Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai….

Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂

_Wannan buk ɗin hakk’in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_

_Fatan Alkhairi Xuwa gareki Rahida Abubakar Manga, bazan manta ukubar da kika sha ba, bazan manta wahalar da kika sha Allah sarki Yau gashi Allah ya maidaki Matar So a gidan Alhaji Usman Fatan Alkhairi Mommy Jaheed😍_

Page….5
Da sanin shi ya buge min ciki,  rike gurin nayi, cikin kuka nace.
“Karka zalince ni Daddy babu abinda zuciyata tasani sai sonka daddy idan laifi na maka ka faɗa min zan gyara amma wannan hanyar da kake bi dani zai haifar maka da ɗan danasani, bani da karfin da zan ɗauki laluranka ynx ada can ma ya aka da iya lafiyarka ynx kuwa akan idanuna kake shan magani.”

Tsaki yayi ya fara niman kusantata, rike shi nayi ina girgiza kaina nace.
“Haka zaka zo min kamar yanda dabobi ke zuwa ga shashinsu, babu ɗan aike bal…”
Shiru nayi sakamakon jin yanda ya shige ni, ji nayi kamar an cusa min karfe a jikina, kura mishi ido nayi na daina kukan kuma na daina rokonshi, sauko da kanshi yayi zai haɗa bakina da nashi na kauda kaina, karshe cikin kunena yasaka harshensa. Idan nace ga iya adadin lokacin da ya ɗauka nayi karya sabida tun ina fahimtar lokacin da yake har takai ko numfashina tsayawa tayi, ina sume ya gama. Kuna wutar ɗakin yayi ya duba ko hakarshi ta cima ruwa, amma ina babu komi a gurin, tsaki ya daki bangon ɗakin ranshi nakara ɓaci, bai ɓata lokaci ba ya haɗa min ruwan wanka yaje ya wurgani a ciki, sannan ya koma gefe yayi wankanshi, ganin har lokacin ban farka ba, yasashi ɗiban ruwa ya sheka min wanda yayi sanadin sake ajiyar zuciyana, lumshe idanuna nayi gurin na min ciwo har da jikina baki ɗaya.
Wanka nayi na fito ina ɗingishi baya dakin abin sallah na shimfiɗa sannan na ɗaura doguwar riga da hijab, sam na kasa furta komi tunda na tadda kabara na tsaya, kuka nake a hankali na ɗauko suratu rahama na karanta suran. Sannan na cigaba da sallah ban iya runtsawa ba sai da na gabatar da raka’a huɗu na nafilla, ina idarwa na zauna nayi kuka sosai.

A nan nakwana da zazzaɓi.
Dakyar nayi sallar asuba, shigowar balkisu da fareeda yasani tashi daga barcin bashin danake. Kallona sukayi cikin tausayawa, Fareeda ta zauna a kusadani idanunta cike da kwalla tace.
“Da fatan kina lafiya keda Babyna.”
Gyaɗa mata kai nayi, Balkisu tace.
“Mi kike bukata.”
“Tea yaji milo da madara sai low sugar.” haka kawai naji yawona ya tsinke. Murmushi sukayi har Balkisu zata fita Fareeda tace.
“Mommyn Yara karki taɓa na kitchn bari nakawo miki wanda nasaya ko amfani dashi banyi ba.”

Dakinta ta tafi sai gata ɗauke da katon gwangwanin madara da milo ta mika mata, kallon juna sukayi balkisu ta gyaɗa kanta. Tafita dashi zuwa ɗakinta, a can ta haɗa min ta kawo a katon cup. Jikina na rawa na amsa ina sha har wani gyaɗa kaina nake irin mugun daɗin nan nake ji, mai ɗauke da sinadarin garɗi, sai lumshe idanuna nake zufa na keto min tako ina, tass na shanye na kalle balkisu nace.
“Mommyn More.”

“A’a maryam kiyi hakuri zuwa anjima a kara ko, kinga ynx sai ki iya amai.”
“Don Allah sako mata” Inji Fareeda, haka tafita a falo tasami shi tare da Aneesah, binta ɗaki yayi yaga abinda take.
“Wato ban isa da gidana bako? Ban isa nace ga yanda nake so ba, ku gama shirinku Insha Allah nima ina nawa.”
Ko ta tafasa bata ce ba balle a ɗauka fuuuui ya fice.
Har kasa Aneesah ta bishi cikin karairaya tace.
“Akwai wani inyamuru a can hayin rigasa, allura kawai zai mata Wallahi cikin kona wata tara ne buttttt zai waje.”

Kallon karin bayani yayi mata nuna mishi waje tayi suka fita a can ta mishi bayani.
*****
Aiki yake amma ga baki ɗaya ranshi a cakuɗe take, tsaki yake akai akai, kallonshi Aman yayi cikin kulawa yace.
“Lafiya Mr Yunus.”
Tsaki yaja sannan yayi shiru kamar yanda basu ɓoyewa junarsu matsalarsu sai gashi ya gaza faɗawa Aman gaskiya abinda yace.
“Yarinyar nan ce bata da lafiya nake son zuwa a dubata.”
“Ayya Ranar Maman Sayeed take faɗa min ashe Maryam cikine da ita, toh Allah ya raba lafiya. Aini yanzun bakin a sake samun wani a gidana ba, dan ina son tara yara dayawa.”

“Kaii kanada matsala haihuwarce za’a kara salon ka tsufar musu da yar mutane, ni wannan cikin maryam ma tausayi take bani dan tayi kankqnta da ciki ga laulayi, dan kar ace zan kwareta ne da na bata shawara a cire ta huta.”

Juyawa Aman yayi cike da mamaki, girgiza kai yayi sannan yace.
“Koda wasa karka fara, dan zata iya tsanarka da zaran ka taɓa mata mafarkinta na zama uwa, yanzun a duniya babu wanda ya isa taɓa cikin nan ya kwana lafiya sai wanda ya halicceta, don Allah in akwai wata manufa aranka ka cireshi ka bar mata cikinta zata iya, tunda Allah ya bata ikon ɗaukar nauyinka toh ba makawa zata iya ɗaukar cikinta.”

Shiru yayi yana nazarin abinda Aman ya faɗa mishi bawai dan ya saduda ba, sai dan kar ya nuna maitarshi a fili har aman ya ɗago manufarshi, dariya yayi wanda bai saba yinta ba yace.
“Haba dai ni tausayinta nake bazan taɓa cutar da maryam ba, dan tana sanyani farin ciki, Aman ina matukar alfahari da samun yarinyar wallahi.”

“Munafuki da kasan cewa mune muka wurga maka kwaya a cikin lemonka, da an ɗibi yan kallo da kai.”
Dariya yayi tare da kwantar da kanshi yace.
“Haka da kuka yi yasani fahimtar ni ɗin ashe cikakken me lafiya ne,dan gashi har da ɗ’a ko y’armu.”

Hira sosai suka yi, suna cikin haka sai ga Aman nan shima suka baje ana aiki ana hira har lokacin tashi yayi.
****
Zaman gidan yunus ya fita kaina sam, bana jin daɗinshi  ganin zai kasheni da sauran kwana na, yasani haɗa kayana na gudu zaria. Inda drvn gidan yakaini da taimakonsu Balkisu, har zuwa lokacin bansan miye takamaimai abinda nayi yake horani ta hanyar saduwa ba.

Ina isa zaria Mama suka kaini asibiti sabida bani iya tsayuwa, likitan na gani na yace.
“Haba hajiya so kuke ku kasheta,  babu wadataccen ruwa a jikinta ga ɗan cikinta yana bukatar kulawarku don Allah ku duba al’amarin.”

Nan dai aka samin drip, sannan mama ta kira Hajiya tace ta min abinci. Tambayata mama tayi ni dai nakasa cewa komi, asalima sunkuyar da kaina nayi nace.
“Babu can ɗine bana son zama, kuma idan naje gidanmu Ummana korata zatayi.”
Gyaɗa kai tayi kawai amma bata yarda ba, kiran balkisu tayi itama dai bata faɗa mata komi ba.

……..Da dare ya dawo yaci abinci ya ɓali maganin desires ɗinshi ya zuba a drink ya sha dan har da wani na sachet wanda yake kamar garin tea, ya haɗa ya sha yana tuna abinda mai saida maganar yace mishi ai wannan sai kayi kusan kwana kana murza mace, kafin ka samu lafiya.
Da wannan ya hauro ɗakina, dan yayi imani cewa matukar ya ɗauki lokaci yana abu ɗaya dani toh cikin idan yaji wahala sai ya fita.
Koda ya isa ɗakin wayam ya gani fitowa yayi a rikice dan har ban ɗaki ya duba bani ciki, falon sama ya fito ya dankarawa balkisu kira, daman tasan da haka bata damu ba tafito tace.
“Lafiya?”
“Ina Mata ta?”
Kallonshi tayi fesss tace.
“Tana zaria”
Zaro ido yayi waje cike da ɓacin rai ya nufeta, ko gizau batayi ba, dan ita a tunaninta dukarta zai yi amma ina, rashin mutunci bawan Allah nan yayi mata, wanda sai da tayi kuka da idanunta, ya mikewa yace.
“Ai nasan bake ɗaya bace har da fareeda, itama zata gaya musu bari naje ɗakinta.”
(😂) hmmm
A daren kan sun faɗi gaskiyarsu dan kaman mahaukaci haka Mai nasara ya koma laifin duk ya tattara musu, ya gurje su son ranshi kafin ya samu nutsuwa sai da ya dawo hankalinshi ya kuma buɗe musu rashin mutunci.
D’akinshi ya koma jikinshi ba laka, dan duk energy ɗinshi ya tafi a can.
…..Da rarrafe Balkisu ta shige ban ɗaki ruwa ta haɗa sosai ta shiga ciki, tana share kwalla tace.
“Ko kasheni zakayi baxan taɓa barinka ka cutar da Maryam ba, kamar yanda ka lalata min nawa rayuwar.”

Haka ma Fareeda dan nata yafi muni, ga bakin cikin rashin ɗanta ga na cire mahaifarta, wanka tayi ta kwanta gari na waye wa ta nufi gidan Iyayenta tana kuka tana tuki tana cin alwashi ko nawa zata kashe sai ta nemo haihuwa dan ta cusawa Yunus bakin ciki.
Sai da ta isa gidansu kuma taji bazata iya faɗan ga abinda tayi ba fita da motar tayi ta nufi asibiti.

****
“Ammy ki taimake ni na koma gidan Ahmad wallahi mutuwa zanyi bani da tsuntsu bani da tarko naji wai ya ɗauko Chuchu yabata don Allah ki san yanda zakiyi na koma gidan mijina.”

Kallon hafsa mahaifiyarta tayi kafin ta taɓe baki tace.
“Nima bason ganinki nake ba, kina kaɗa ɗuwawu ina kaɗa ɗuwawa, waye uwar waye yar ai sabida haka nacekarki fara amma sakw kunnen kashine dake kika yi toh gashi nan ya sakoki, kuma da kike haukarki kin manta babu aure a tsakaninku, dan uku yayi miki a haihuwar Chuchu yayi miki ɗaya a ynz kuma ya baki biyu.”

“Na shiga uku na lalace wallahi malamai suna gyarawa, don Allah kisa baki ya mai dani wallahi zan zauna lafiya da matarshi.”
Mikewa Uwar tayi tana dariya tace.
“Eh toh da kamar wuya, dan babu aure a tsakaninku, gashi kina da zawarawa mi yasa bazaki cire Ahmad a ranki ba.”

“I can change anything in my life but i can’t change Ahmad.”

Dariya Uwar tayi har da shewa sannan tace.
“But you can change ur destiny.”

“Indai akan Ahmad ne baxai canzu ba.” ta faɗawa mahaifiyarta cikin kuka,
“Zai canzu idan kikayi auren kisar wuta.”
A kiɗime ta ɗago kanta tana girgiza shi, cikin kuka tace.
“Baxan iya ba, ki nima min wata mafita wannan yayi min tsauri da yawa, bazan iya raba shimfiɗa dawani namijin ba, ni ɗin mallaki Ahmad Zailani bature ce bazan iya ba.”

“Good Job” Uwar tace mata.

*****
Kwance yake duk jikinshi ciwo yake, toh ba dole ba ya tsangwami kanshi da masifa sai ya cima manufarshi, karan wayarshi yaji ya laluba ya amsa.
“Kai haka ake baka kira Maryam kaji lafiyarta ba sai kayi shiru ka manta da ita, tun jiya tazo ynx haka tana asibiti ba laifi.”

“Kar dai Cikin Ya zuɓe?”
Ya tambayi sulaiman da ya kirashi.
“Wani irin zubewa kuma ciki lafiyarshi lau, itace dai ba lafiya, kuma ana kokarin ganin taji sauki.”
Shiru yayi ranshi kamar tayi waje ciki ciki yace.
“Ok zanzo next week ina da wani aiki a gabana.”
Yana gama faɗar haka yayi jifa da wayar kamar wanda aka faɗa mishi sakon mutuwa.
Wanka yayi ya fito yana nazarin asibitin da Aneesah ta faɗa mishi.
Murmushi yayi ya saka suit ɗinshi, haka kawai sai yaji yana matukar kewata, dan yasan da ina nan da nice zan shirya shi, ina saka mishi kaya yana taɓe taɓe, wani lokacin dakyae nake korashi ya tafi dan manne min yake kaman danko.

Tsaki ya sake sannan yace.
“Maryam ina sonki, amma haka bazai hanani ganin kinyi rayuwa irinta mata masu daraja ba, har nawa kike da zakiyi tunanin ɗaukar ciki.”

Haka ya gama surutanshi ya fice a gidan.

*****
Zubawa Dr Fatrick Zubairu ido tayi likita a babban asibitin koyarwa na Ahmadu Bello T.H.
Zare gilashinsa yayi yana sauraronta, cikinta kuka tace.
“Sabida bani da lokacin kaina da kuma ra’ayin mijina, dan shima baya son tara yara,,,!” numfashinta taja sannan ta cigaba da cewa.
“Sai yace na kara koda ɗaya ne, sai na dakatar da haihuwa tunda lokacin ina da cikin yarona da ya rasu, banyi tsamanin namijine ba, sai da na haihu, yaron na da shekara ɗaya na sami wani cikin dukda na ɗauki allura amma sai da cikin ya shiga, ina faɗa mishi yace na cire bayan na cire wani tafiya da zaiyi india tare muka je aka juya mahaifar, muka dawo abin mamaki shekaran yaron biyu sai ga ciki mahaifar ta juya, shima wannan karon cire cikin mukayi.”

Kuka ta kara sakawa mai cin rai, buɗe karamin freezer ɗin ke cikin officer ɗin yayi, ya ɗauko mata goran ruwa ya tura mata, gabanta ɗauka tayi ta buɗe ta kafa kai sai da tashan ye tass sannan ta ajiye.
Sannan tace.
“Fatrick nasanka kasan ni, munyi zaman unguwa ɗaya, dukda addininmu ya banbanta nasan zaka fahimci halinda nake ciki. Bayan an zubda cikin kawai sai ya bani shawaran muje a cire mahaifar, da farko naki yarda amma daga baya na amince sabida ni kaina ba zaman gida nake ba, always am busy bana fita ko ina iyakata a kaduna nake kasuwancina, haka na amince mashi muka je aka cire min mahaifa a wani zuwanshi Turkey, gashi an wayi gari bani da mahaifa bani da D’an ina jin ciwon haka a ynz Kishiyata ce ke ɗauke da ciki kuma yana son ya lalata cikin narasa yanda zanyi saving ɗinta da abin cikinta, karkayi mamaki dan har Matarshi ta farko yasa an rufe mata mahaifa.”

Gyara zama Dr Fatrick yayi cikin nutsuwa yana kallon Fareedah, yace.
“Fairy(Sunan da yan unguwarsu da frnd ɗinta suke kiranta kenan tsabar kallon cartoon masu ɗan fifike kuma sai yazo dai dai da sunanta, dukda akwai abubuwa masu haɗi da fairy amma haka bai dameta ba) kunyi kuskure kuda annabinku yace ku Haihu dan yayi alfahari daku, shine kuke aikata abinda muma bazamu iya ba, Fairy Allah ya baki haihuwa baki san wanene arzikinki ba kika biyewa son zuciyar mijinki kika saɓawa Allah, nasan ni kiristane amma bazan taɓa aikata abinda kikayi ba, ko nasa matata tayi haka. Tunda nayi aure nake niman haihuwa har kasar waje munje amma babu labarin dan nine mai matsalar karewa dashen ɗan za’ayi mata nace a’a Allah nasane damu ban fasa kai kunans coci ba dan nasan Allah yana tare dani. Alkawari ɗaya zan miki shima bai zama dole hakan ya faru ba sai dai ai kunce Allah mai jin kaine mai rahama ne, zan miki hanyar wani likita a Germany ya iya dashen mahaifa tayu idan Allah ya nufa da rabo ki sake samun ɗanki na kanki idan kuma bai nufa ba sai kiga baki samu ba, da wannan nake kira da kiji tsoron Allah dan hakkin cikin da kuka zubda ba lallai bane ya barku, zai kuma cigaba da bibiyarku dake har shi maigidan naki, kuma kije gurin Malamanku ki tambaya ko abinda kika aikata akwai hukunci a kanki dan ki fara sanin inda zaki dosa, ni nasan zan miki kokarin ganin………..

*Don Allah kuyi hkr zaku ji ni shiru gobe, da jibi sai ranar monday Insha Allah abubuwa sun min yawa kuyi ta maneji* 🙏
🌹🌹🍀
*MATAR SO*
🌷🌷🌻

*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*

Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai….

Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂

_Wannan buk ɗin hakk’in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_

 

*BOOK 2👈*
*Page….6*
Bakinta na rawa jikinta ma, haka ta kalle shi tace.
“Fatric kana nufin zubda cikin ma akwai hakkin Raiiii?.”
“Kwarai da gaske ai kunso kankune duk abinda Allah ya baka yasan da zamanshi da wamzuwarshi, mufa bambancin dake tsakaninmu daku shine matukar akace Yesu yace kar muyi kaza bazamu taɓa yi ba, amma ku musulmai idan aka Allah yace Annabi yace sai kiga mutane suka famkama dan ko sunyi laifin sun dogara da Allah na yafe musu dan ku alummar Annabin karshe ne, kuma duk ba haka bane sonkai da son zuciya ke buwayar, karki ce ina ci miki fuska haka bane iyakar gaskiya na faɗa miki, kuma ina jajjanta miki rasuwar ɗanki.”

Goge kwallar dake bin fuskarta tayi, sannan ta mike tare da cewa.
“Nagode.”
Ta fita a officer ɗin tausayinta ne ya rufe shi, sosai.
****
Ina kwance a falon Hajiya dan tun safe aka sallamo ni,ina bin suratu ankabu naji sallamar Sulaiman, mikewa nayi naja hijab ɗina na rufe, jin na amsa mishi nace.
“Shigo Baban Arif.”
Ya shigo fuskar shi a sake, ya nemi kujera ya zauna. Shiru mukayi dan shima ɗin wani miskiline amma ba irin ɗan uwanshi, yace.
“Kina bukatar wani abune?”
Jim nayi ina nazarin abinda raina ke so, zaro wayarshi yayi a aljuhu ya fara latselatse, sake ɗago kai yayi yaga har lokacin kaina a sunkuye, gyara murya yayi. D’aga kaina nayi nace.
“Babu sai ko masara gashashe.”

“Bayan shifa?”
“A’a babu komi.”
“Ok”
Yasa kai ya fita can bayan wasu mintoti sai gashi da masara har guda hud’u, magarya, kwakwa da dabino, ya ajiye min.
Har zai fita ya tsaya a bakin kofar cikin sanyi murya yace.
“Maryam miye matsalarki da Yayanmu, dan nakirashi nace mishi baki da lafiya kina asibiti yace min cikine ya zube.”

Girgiza mishi kai nayi, muryana narawa nace.
“Wallahi babu komi.”
Fita yayi kawai, dan yasan waye Yunus.
Bayan fitashi na shiga ruɗani sosai, dan haka kawai zuciyata ke sasasho min wani abu na daban, lalubar wayata nayi na kunnata..
Lambashi na nima, tashiga amma yaki ɗauka, sake kira nayi bai ɗauka ba, sai a na uku ya ɗauka cike da masifa.
“Toh mi zan miki? Dake ke ba matar rufin asiri bane shine kika fita ban sani ba, har zaria wato ni ban isa dake ba? Kinje haɗani da iyayena ko maryam? Shi kenan ban yafe ba.”

A sanyayye na kira sunan shi.
“Daddy!!! Kayi hakuri ban kai karanka ba, kawai daddy ina wahala ne da abinda kake min, idan kace yau na dawo zan dawo don Allah ka janye batun Allah ya isa nan, kayi hakuri.”

Yanda nayi maganar sai da jikinshi yayi, yace.
“A’a ki zauna ni zanzo ɗaukarki,”
A hankali na shiga jan shi da jira, har yasake damu muka kashe lokaci muna hira, wanda zallar shagwaɓa ce zalla da kiriniya nake mishi.

……..Ranar jumma’a sai gashi a zaria ma yayi sallar jumma’a, bayan sun gaisa da iyayenshi nima muka keɓe yayi abinda yasaɓa taɓayya, da dare korani gurinshi Mama kilishi tayi, tabbas nayi kewar mijina, dake bai zo min yanda sai yasha magani ba yau a musulunce ya zomin, amma dake dama can da lafiyarshi sai da na fashe da kuka, sabida gajiya da wahala, kuma yan kwana biyu ba a jone ba, dakyar ya kyaleni yana sauke numfashi.
Tsaki yayi dan gani yake kamar cikin ne ya sani jin gajiya, juya min baya yayi a hankali naje na kwanta a bayanshi cikin sanyin murya nace.
“Kayi hakuri, bazan kuma kuka ba idan mukayi wanka kazo kasake, bazan kara ba.”

Juyawa yayi cikin jin daɗi, yace.
“Ok jekiyi wanka ina zuwa.”
Mikewa nayi na shiga bayin kamar jirana yake. Ya janyo jakarshi ya ciro maganin yajefa a bakinshi, dake akwai ruwan da na kawo mishi ya ɗauka yasha sannan,ya shigo ban ɗakin.
Wanka mukayi tare sam ban kawo yasha kwayar ba, sai da muka dawo yace zai koma.
Banki ba dan na rigada na amince mishi, hmmm basan mi Yunus ke nufi dani ba, amma dan wahala kan nasha shi, dan ina jinshi ina ganinshi sai da yagama cutar dani sannan ya duba ko abinda yake bukata ya faru, babu komi sai dan abinda ya fitarm daga jikinmu.
Shida kanshi ya shiga dani, kwalla nabin fuskana haka yayi min wanka shima yayi nashi muka fito.
Washi gari dana samu na koma ɗaƙin hajiya ban kuma yarda na haɗu dashi ba, da dare tace naje kuka nasaka mata, nace.
“Hajiya idan naje mutuwa zanyi don Allah ki barni Daddy ya sauya baki ɗaya, baya tausayina duk abinda yasan zai cutar dani shi yake min, don Allah karki mishi magana kawai zan zauna a nan har mu koma gida.”

Shiru hajiyarshi tayi tana kallona, gyaɗa min kai tayi cikin sanyin jiki ta nuna ɗakinta na shige ina kuka, wannan wacce irin rayuwa ce. Nake ciki mai nayiwa Yunus yake son kashe ni da sauran numfashina. Kwalla masu zafi suka sauko min, duk yanda nake son shi baya gani bazai tashi wahalar dani ba sai lokacin da nake bukatar kulawarshi. Dakyar barci yayi gaba dani.

Allah yaso shi bai sha maganin ba, tunda ya lura naki musake haɗuwa ya ajiye maganin, burinshi yanzun bai wucce ya kaini gurin liktan a cire cikin ba, dan ya lura cikin ma yana son kawo mishi matsala.
…..Kwanakin da ya ɗiba mukayi sannan na shiga haɗa kayana ins kuka, dan tun ban bar gidan ba jikina ke bani akwai mugun al’amari a gabana, mama tashigo tayi min faɗa. Wai ya kai kara na gurinta bana son zama inda yake.
Kwarai idan ina falo na ganshi guduwa nake, sabida baki ɗaya ya sauya kaman ba yunus ɗin da na da sani ba.
Koda muka fito da kayanmu falon Alhaji muka shiga yayi masa faɗa, sannan Hajiya ma haka sosai tayi masa tijara.
Haka muka fito yana cika yana batsewa.
Ko a motar yaki kulani haka na jingina da kujeran motar ina kuka, gidan mai ya shiga yasha mai abin haushi warin fetir yasani na shiga amai.
Kallona yayi ya kaɗa kanshi ba tare da wani shakku ba, yace.
“Kina wahalar da kanki, sosai daga nan zan kaiki asibiti a cire *Cikin*”

Wani irin faɗuwar gaba naji tare da ɗago kaina, bakina a sake nake kallonshi, Nace.
“Kayi hakuri karka rabani da shi ina son abuna don Allah idan ma nice ka maidani gidanmu wallahi zan zauna a can amma daddy karka rabani yarona.”

“Wow kina nufin kin kai ɗaukar yaro a cikinki ne, ke ko tausayin kanki baki ji, dube yanda kika koma kin lalace baki ɗaya ba makeup ba kamshi ba komi a’a zan cire kema ki sami freedom yanda zaki murza rayuwarki kafin ki cika 20yrs sai ki sake ɗaukar wani.”
Girgiza mishi kaina nayi cikin kuka nace.
“Ni ynz nake bukatar ɗaukar ɗana, bayan haka bazan iya ɗauka wani lokaci ba, Daddy da iliminka da saninka kake irin wannan maganar don Allah ka barni na ji kaman yanda sauran iyaye keji.”

“Ba zaki bi umarnina bake nan?”
Ya jefa min tambayar,
“Eh indai akan sabawa mahaliccena ne na gwammaci ganin kiyayyarka da tsanar cikin amma ba zan saɓawa ubangijina ba, duk halin laulayi da nake ciki ladane dan haka kayi hakuri.”

“Maryam ban isa dake bane, da zan bada umarni kice a’a.”
A ynx zuciyata tayi tauri, wani masifaffiyar taurin kai nake ji, da tsabar bala’i cikin izza nace.
“Ka isa amma akan zubda cikin baka isa ba, ai shi yasa kake shan kwaya dan ka zubda min ciki, Allah sarki kainuwa dashen Allah ba dashen ɗan mutum ba, ko zaka kashe ni sai na haifa maka cikin. Hhhhhhh”
Na shafa cikin ina dariya nace.
“Magajin Yunus ko magajiyar Yunus, kinji abinda Daddynku yake cewa wai kar……”..

“Keeee kina hauka ne, wacece ke da zakina faɗa min magana.”.
Ban barshiya kai aya ba nace.
“Wacce ka iya raba dare gurin rayuwar aure da ita, kuma ka nuna ɗimautarka da gigitarka, akanta, wallahi idan kana son zamanmu ya ɗuri toh karka taɓa min cikina dan zan fito maka sak maryam da baka taɓa sani ba, zan tsaneka tsana mai tsanani, zank’i ka fiyye dakima.”
“Har kima kike dashi keda baki da daraja, mi kike dashi na darajar wacce iyayenki ma, badake suka…..”..

“Yunus Muh’d Marafa!!!! Karka fara kuma karka sake ka taɓa min iyaye, kai ɗin banza ans canza miji ba’a canza iyaye, ai daraja da kimana yasa ka gaza hakuri akan yar zabarmawa, da zaran ka ganta duk wani jarabarka da fitinarka yake tashi cikine baza’a cire ba naga wanda zai cire min, kuma kasake buɗan baki  kazagi iyeyana zan baka mamaki, dan na lura ilimin addininka bai amfanek…..”
Gefen hanya ya koma tare da riko hannuna zai murɗa na kalle shi cikn zafin rai har jikina na rawa nace.
“Wanda yayi niyya ya fasa, ya rena mahaliccinsa.”
Kallon yanda kwayar idanuna suka koma yayi, dukar kan motar yayi yana cizon bakinshi.

Lokaci ɗaya na tubure mishi da masifa da bala ‘i, gyaɗa kanshi yayi cikin ko in kula yace.
“Ok nidake wanda ya fasa.”

Banza nayi dashi na kauda kaina, raina na kara ɓaci kuka ne ya tawo min, na kifa kaina akan cinyata. Sosai nake kuka duk abinda mutum zai min a duniya kar ya taɓa kimata, ina jinshi har cikin raina ne. Musaman iyayena lallai Daddy bai sona, dama can abu ya nima kuma ya samu.
Haka na cigaba da kuka, koda nasanin abinda ya aikata baiyi ba saima kokarin ganin ya samawa kanshi mafita.

Karfe goma sha ɗaya har da rabi muka shigo kaduna, ɗago kaina nayi naga ya sake hanya, juyawa nayi na kalle shi cikin tashin hankali nace.
“Kayi hakuri kasake ni, kaga babu wata damuwa iyayena zasu rikemu nida abin cikina.”

“Ai bance bazan iya rikeku ba, idan goma ne ma zan iya rikesu sabida Allah ya hore min takowa ni sako da lungu dan haka. Karamar mara kunya bazan sake ki ba, sai nayi niyya cikin jikinki da zan cire gata zan miki dan har ynx baki san ciwon kanki ba balle kisan ciwon wani, dan ina kwanciya dake bashi zai sani kula da lafiyarki ba, idan kika kai lokcin ɗaukar ciki ni da kaina zan kaiki a duba ki, dan matuƙar aka cire wannan cikin toh zan idona akanki yanda bazaki sake ɗaukar ciki ba, sai na shir…..”

“Kana da tabbacin zan sake kara wani wa’adine, Don Allah ka bar min cikina kaji zan fanshe shi da komi har da aurena zan fanshi cikina. Daddy ka wulakantani amma karka taɓa lafiyar abin cikina wallahi yanzan nake jin masifar sonshi, idan kace nabar garin kaduna na ɓace na shiga duniya zanyi dan cikina ya rayu, kuma namaka alkawarin bazan taɓa nuna mishi kai ba, don Allah badan nima dan darajar fiyayyen Halitta, ka barshi shima ya rayu kamar kowa, kabarshi shima yayi farin ciki kamar kowa, karka zubda hawayen Mahaifiyar da zata iya mutuwa dan ɗanta ya rayu mana, karka sani jin tsanarka fiye da kima. Wallahi bazan iya jure wannan zaluncin ba.”
Wayata na ɗauko a jaka, na shiga niman nomber Ummana.
Yana shiga cikin sauri tare dafashewa da kuka nace.
“Ummana….”
Fincike wayar yayi tare da jifa da ita waje bayan ya buɗe window.
Hannuna nasaka akai sai kuma na tuna akwai Allah, abinda ya fara fitowa a bakina shine innalillahi…. Da wasu addu’o’i har muka isa asibitin. Motar Aneesah ya gani da sauri ya fita, tare da sakawa motar key, dake tasan da zuwanshi.  Har ciki suka shiga can sai gasu tare da wasu nurse harsu biyu suka zo. Buɗe motar yayi suka shiga tare taren kamani dan kar na gudu. D’aga hannuna nayi nace.
“Basai kun tare ni ba.” bin bayanshi nayi har ciki ina zubda kwalla, ofishin likitan muka shiga.
Zama mukayi dake baya cikin ofishin, dafa shi nayi muryana na rawa nace.
“Don Allah na fanshi cikina d aurena, ka sakeni wallahi daga nan zan shiga duniya na ɓata baki ɗaya kowa ga huta.”

“Karki damu kanki, ciki zaki sake samun wani, banda ma ɗaurawa kai damuwa. Kinga Aneesah sai huɗu tana cire ciki kuma babu abinda ya sameta, balkisu rufe mata bakin mahaifa akayi, Fareeda kan mahaifar aka cire. Kina karama yaushe zaki damu kanki akan cikin da bai da muhalli, ki kwantar da hankalinki a cire nayi miki alkawarin zan baki naira million goma ki fara kasuwanci sannan zan kaiki Sudan ko U.S. ko Dubai kiyi karatunki har ki zama cikakkiyar likita, nd bayan haka zan mallaka miki komi zan mai dake saraun…”

“Bazan fansar da cikina haka ba, bazan karɓi ko  sisinka ba…”
Shigowar likitn yasani ɗago kaina wani garjejen inyamuri da shi tare da nurse su biyu, ɗaya tana rike da tire ɗaya da takardu. Mikawa Daddy tayi ya karɓa ya cika komi, me ɗauke da tiren ci ta ajiye ta fasa alluran ta suke a cikin siring. Sannan tasake fasa wani, ta zuke har uku.
Juyawa nayi na kalleshi cikin zubda kwalla masu zafi nace.
“Duk sabida son kai ko?”
Juyar da kai yayi yna kallon gefe, matsowa matar tayi na juya na kalleta, nace.
“Ke mace ce kika zaɓi, saɓawa Allah sabida kici abinci? Nasan cikin zai zuba tunda gani a hannunku saidai kusani kamar yanda na zubda kwalla haka kuma sai kungani akwaryan tuwonku, kai likita ka buɗe inda za’a na zubda rayukan bayin Allah bayan Ubangiji nasane da wanzuwarsu ka zaɓi kaucewa a hanya sabida kuɗi. Insha Allah daga yau kun daina dariya kamar yanda na tsayida sallah, da wasu ibadodin Ya Allah nayi tawwasalida sunayenka kyawawa ka ɓarar da farin cikin duk wanda ya ɓarar da farin cikina, Ya Allah ka kuntatta musu kasasu su kaunaci mutuwa fiyyeda rayuwar duniya, Ya Allah ka ɗaiɗaita Rayuwar wanda suka bada kofar a…”
Fincikoni yayi ya juyar dani tare da janye zanin jikina  suka tsikara min allura. Ajiyar zuciya na sauke tare da komawa na zauna bayan sun gama murmushi likitan yayi nima nayi ni masa dariya nace.
“Allah Kana gani kana ji, suka cutar da ni Ubangiji ka hanasu sukuni.”
“Alhaji karki damu just five min zaka ga aiki but kace ba se anyi woke ciki ba, zaka keshi asibiti wani.”

Mikewa yayi ya ɗagani muka fita har munkai bakin kofa, nace.
“Bazaka sake ganin haske ba a rayuwarka, sai dai duhu hakkin cikina da kuka zubda sai ya hanaku farin ciki, sai mahaukata sunfiku daraja.”

Janyoni yayi da karfin tsiya har waje yasakani a mota, sannan ya zaga gefenshi ya ja motar da sauri yana kallon agogon hannunshi.
Kallonshi nayi ynx fuskarshi a sake, kamar bashi ba murmushi nayi sannan nace.
“Tabbas sunanka mai nasara, sai dai daga yau ka zubda duk wata nasarar da kake da ita sonda nake maka dabance da ta kowa, kamar yanda kazubda ciki jikina Insha Allah ka zubda soyayyarka a cikin zuciyata ka lalata duk wani soyayyarka Insha Allah bazaka kum..”

Dafe cikin nayi sabida wani mugun ciwo da kuma zafin da ya ziyarce ni, lokaci guda kuma nayi daukar ruwa mai ɗumi, kallonshi nayi hawaye na zuba a idanuna.
“In Allah ya yarda sai ya bimana hakkinmu da ni da ɗan da ka zubda min, sai kayi nadama mara amfani Allah ya gani na kiyayye hakkinka kai ka shiga namu, amma ba damuwa ni nabarka da Allah shizai bi mana hakki.”

“Waini kam maryam duk wannan addu’a  dan an zubda cikin jikinkine, kina bani mamaki.”
Jiri nake gani, tare da duhu  na rike cikina ga wani zufar dake bin jikina kamar ina cikin zafi.  Jinine ya tsinke yaje zuba sosai komawa nayi da baya ina runtsa idanuna, duk ilahirim jikina rawa yake, sosai ya taka motar ganin yanda lokaci guda nake sauke haki.
Babbar asibiti yayi dani sannan yakira dr Nafe ya faɗa mata, kwatancen matenity tayi mishi, da gudu ya isa gurin,.

Parking yayi ya fita tare da zagayowa ta gurin da nake ya buɗe, sannan ya cironi ganin yanda jini ya jika min kayana daga kan zanina har hijab ɗin jikina, ga kuma wanda yake zuba.

Cak ya ɗaukeni bai taɓa ganim jini haka ba, sai yau. Yana shiga dani ciki kowa sai binmu yake da ido tsabar tashin hankali.
Gadon marasa lafiya dr nafi da wasu nurse suka turo, ya ɗaurani akai, da sauri suka wucce dani ɗakin yan ɓari, lokacin bansan waye akaina ba, jikinshi duk ya ɓaci, kita yayi ya shiga mota sai gida. Kayan jikinshi yake son sakewa, a falo ya sami Fareeda da Balkisu, ganinshi cikin tashin hankali ga jini na bim jikinshi, kallonshi Fareeda tayi, cikin tashin ɗimauta tace.
“Ka zubda cikin ko? Ka zubda hankalinka ya kwanta, hmmm amma kasani kasayi tashin hankali da hannunka, ka zubda abinda zai hanaka barci, ka zubda namu ka kwana lafiya wannan da ka zubda sai ya zame maka alakakai kaida ganin farin ciki har abada, mi zanyi da azzalumi irinka mugu fasiki, dan shine yake aikata duk abinda Allah ya haramta, ka kuma turo min da sakina dan na gama zama da kai.”

Bakin ciki ya hana balkisu magana itama sama ta haye ta ciro kayanta daga wardrob ta shirya a wani babbar jakanta, tare da fashewa da kuka, tabbas duk abinda Yunus ya aikata da sa hannunta, dan da ta zama mace ta gari da babu yanda Yunus zai taɓa zubda cikin wata ba, itace ta fara nuna mishi bazata iya rike huda ba, yau gashi kuskurenta yaja kowa ya rasa farin cikinsa. Da yau ta cire mulki da son jiki da babu wacce zata zubda hawaye da yunus da ta amshi matsayinta na mace da Yunus bai zama abinda ya zama na mugun hali ba, ina zata kai hakkin Maryam. Mi zata cewa Ubangiji sabida kuskurenta Yau Iowa yana Kuka.

Mikewa tayi zuwa d’akinta Fareeda ta take zube a gabansa abin sallah tana Kuka mai con rai. D’agota Balkisu tayi cikin Kuka tace.
“it’s my faults, banyi deserve yafiyarku ba, dan nice na nuna mishi yara basu da daraja, haka ma mace tana da lokacin da ta dace ta d’auki ciki, kosa halinshi nice na fara lalata shi, dan dama ance matar fari ce ke lalata miji kuma na yarda da haka Fareeda ku yafemin Dan nasan hakkinku bazai tabari barina na zauna lafiya ba, Ynx a wani hali maryam take ciki.”

Mikewa Fareeda tayi daga  duken da take ta janyo gyalenta suka fita, duk suka zauna a falo.
Can sai gashi ya fito jikinshi a sanyayye ya fita, bin bayanshi sukayi suka Shiva mortar fareeda.
Juyawa yayi yaga sun shige motarta, jan motar yayi har suka fita, daga gidan suna bin bayanshi.
Koda suka isa asibitin, har inda aka shiga dani.
Koda suka iso kiran Dr Nafi yayi, yace ya dawo.
Dama suna can ana rikici akan karfin alluran da aka min, koda ta fito ba tare da damuwa ba tace.
“Yallaɓai badan ina ganin kimarka ba da babu abinda zan taɓa yiwa matarka. Ka dubi abinda ka janyo min ana ganina da kima kasa an farq zargina da cewa ko nice nayi mata alluran da yafi karfin jininta, kasa manysn.likitoti suna cin mutuncina kimanin shekara goma sha biyar ina nan ban taɓa samun matsala da kowa ba, sai akan case ɗinku ka kaita am mata allura mafi hatsri wanda ba lallai bane tasake ɗaukar ciki. Wallahi baka kyauta min ba ka nemo jini a saka mata dan jininta yayi matukar zuba badan Allah ya takaita cikin ya fita ba a cikin jini da bansan yanda zanyi da wannan tashin hankali.”

Tana gama faɗar haka ta juya tabar gurin kowa sai masa kallon Allah wadarai suke, dan da da farko sun tausaya masa jin abinda yayi muka bai musa ba, yasasu, ji haushi har wani mutum yace.
“Wallahi kayi asara, cikin sunnah ba shege ba, ni ynx zuwana asibiti na goma sha ɗaya kenan ina niman ko ɓarine Allah ya bani a cikin gidana kai da kasamu har kana kai matarka wa i gurin aka zubda cikinta kasan kuskuren da ka aikata kuwa, Kai da Allah.”

Kuka balkisu take, sosai  can wata nurse ta fito akan jinin da za’a karamin, lab suka nufa aka ɗibe jininshi, dake grp (O) jininshi.
Koda aka saka min amadadin jinin ya gwauraya. Kusan awa ɗaya da saka jinin sai ga borin jini, sosai ya feso har kan fuskana dole suka cire jinin, dr Nafi ta fito cikin jin haushi tace.
“Toh jinin yaki, zama dan ya feso mata da borin jini, dan jininta A+ ne kuma da nakan zai mata, amma dole sai an nimo mai irin jininta sak.”
Rike kanshi yayi ciki tashin hankali ys laluɓi nomber Yaya hayat ys kirashi dake a cikin asibitin yake, kallon dr Nafi yayi yace.
“Don Allah ki taimaka min kar yasan abinda ya faru, Kanwar Dr Hayat Omer ne.”

Zaro ido tayi cike da mamaki, can sai ga Yayan ya iso, faɗa mishi halinda nake ciki Dr Nafi tayi da jinin da ake bukata, lab ya wucce aka ɗabi leda biyu sannan ya kira Hamdiya da shema’u da Suhaima matarshi. Ya faɗa musu,.lokaci kusan guda suks iso asibitin.

Cikin damuwa, har an wanke min mara sannan aka turoni a gadon bayan an sauya min kaya da wani dark green. Aka gunguroni zuwa ɗakin yan ɓari,

Sharaf nake kwance babu alamar numfashi, sai ma wani irin haske da nayi, fuskana a kumbure. Idanuna sun shige ciki, sau uwar karan hanci. Har za’a shiga dani yace.
“Ko zaku maidata aminity ne.” karkata gadon sukayi zuwa wani keɓetacciyar shashi daban. Daki na biyu aka sakani a ward B….

Hankalinshi ya gama tashi, a tsorace yake da kowa, musaman matanshi da kuma ni.

Kiran Umma Aunty Shema’u tayi, can sai gasu tare da Mama suka shiga har ɗakin da nake ban sani ba.
Kallon yanda Fareeda ke kuka Umma tayi, cikin murmushi tace.
“Kiyi hakuri mana, Allah da ya amshi wannan shi zai baku wani, cikin ikonshi da buwayarshi, karki manta itama maryam ɗin bata wuci Allah ya amsheta ba, kinga kenan kukan ya kare,kuyi addu’a Allah ya maida muku, wanda suka fi wanda ya tafi Allah ya bata lafiya yasa masu cetone, ya kuma sake baku mai amfani da inganci.”

“Amin, Umma Amin.” Inji shi, har bakinshi na rawa.

Komawa gida Umma tayi, tunda Mams tace zata zauna. Gurin Azhar sai ga Rahilah da Aman, sunzo har da abinci suka zo dashi. Aunty Hamdiyya da Auntƴ shema duk sun koma gida, sai matar Yaya aka bari da Rahilah.

Balkisu itama ta koma gida, Fareeda kan gidan iyaƴenta ta wucce.
Can bayan La’asar sai ga Mamie, itama Ahmad da Rahimah har zuwa wannan lokacin ban farka ba, sai bin likitoti yake. Suna zuwa suna fita hankalinshi duk ya tashi. Bai taɓa shiga tashin hankali haka ba.

Yakira Hajiya zai faɗa mata tace mishi.
“Nagode ! ka zubda cikin ba? Ai balkisu ta faɗa mana komi.”

“Hajiya kuskure aka samu.”
“Ba kuskure bane Yunus, son kaine ita yarinyar ka sameta a sauki ba, dan babu sisin kwabonka akanta duk kuɗina ne, sannan ka cire mata cikinta da karfin tsiya, ka sata zubda kwalla. Yunus ni bazan maka baki ba sai dai fatar shirya Amma tabbas hakkin maryam sai ya tambayeka, yarinyar da tunda ta shigo gidanka kake wahalar da ita, bata taɓs faɗawa Iyayenta ba. Tsabar tana ganin zata iya da kai, kasan tulin zalincin da akayi gurin aura maka ita, yarinyar da batafi sha takwas ba, ka ganawa azaba ta hanyar rabata da farin cikinta, zaka ribanci abinda ka aikata, kuma zaka biya shi lokaci na zuwa da zaka ɗanɗana kuɗarka dan wannan bashine hakkin maryam kuma sai ka biya shi.”

Tana gama maganar ta kashe wayar.

Dafe goshinsa yayi kaman zai tsage.
Har dare ban farka ba, dole yasashi tafiya gida amma badan yana son haka ba.

……. Koda ya isa gida wanka ya shiga, yana kwance ruwa na ratsa shi, tunanina da kukan da nake yasashi buɗe idonshi a gurguje ya fito ya sauya kayanshi na barci, ya kwanta dake yayi sallah a can masalacin asibitin.

Karfe biyu da hamsin da uku na dare, zaune yake a ɗaki tare da laptop ɗinshi ya nutsu yana, aiki. Kukan jarirai da shashekar kuka yake ji. Sosai kukan ya hanashi sukuni, mikewa yayi ya fito. Har falonshi baiga kowa ba, can sama yaji kukan dan haka ya haura yana bin kukan, har bakin kofar falona saka hannunshi yayi zai murɗa kofar yaji ya taɓa abu kamar ruwa, ɗaga hannunshi yayi yana dubawa, jini ya gani.
Ƙifar ɗakin ce tq buɗu ya kutsa kanshi, kwance ya hangoni cikin jini. Ga jarirai akwance a jikina muna kuka tare dasu. Sai kuka suke, suna kara rikeni tare da shigewa jikina, jikinsu duk jini.

Takowa yayi ya nufi kaina d sauri aka janyeni zuwa cikin duhu. Dariya aka mishi sannan aka ce, “Dole kabiya abinda ka aikata.”

Muryan ce ta sauya irin tawa aka ce mishi “daddy karka zubar min da cikina” ta bayanshi juyawa yayi ya sake ganina a duke ina zubda jini, da sauri yayi kaina, aka sake mishi magana.
“Karka zubda min da ɗana.”

Lokaci guda ya birkice ga jariran da suka rufa mishi, a jiki suna hayewa jikinshi, tare da zubda jini, ga wani irin kuka da suke mai cika kunne.

Durkushewa yayi yana sin kwance kanshi jinin dake bin jikinshi tare da kiranshi yasashi ɗagowa, yana kirana da gudu ya faɗa cikin ruwa tare da nutsewa kasar ruwan kaman ana janshi……

A firgice ya tashi tare da sake salati, tsabar ya tsorata gumi ke zubo mishi ta ko ina, tashi yayi zuwa ban ɗaki yayi wanka da alola, ya fito.
Sallar nafila yayi da addu’o’i ya kwanta.

Ko minti ɗaya bayi ba, yasake wani mafarkin damu, ina rike da jariran ina kuka sosai duk yanda yaso magana ya kasa dan dole ya shiga binmu dan idan yana kusantoni kamar janye ni ake.

Nan ma cikin ruwa ya faɗa, cikin mugun tashin hankali da firgici ya farka lokacin har ana shirin shiga masalaci, alola yayi fita da sauri dan jin kukanrmu yake kamar zai fasa mishi dodon kunne.

Koda ya shiga masalaci nan yasami nutsuwa yayi sallah bayan fitowarshine, ya koma cikin gidan ya sauya kaya ya nufi asibiti, tun da ya shiga ward ɗin yake jin faɗuwar gaba.

Har ɗakinmu. Murɗa kofar yayi ya shiga, a nutse tare da sallama. Ganin yanda aka kwantar dani tun jiya haka nake yasashi jingina da kofar ɗakin, tare da faɗawa mugun tunani.

Take ya soma jin kamar mafarkin da yayi yana dawo mishi, ɗago kanshi yayi ya zuba min ido dake akwai firgici a ranshi take idanunshi suka shiga nuna mishi abinda ya faru a mafarkin, dafe goshinsa yayi tare da barin ɗakin.

…….. Cikin lokaci kalilan daga jiya zuwa yau Yunus ya gigita ya fita hankalinshi dan banda sautin kukana babu abinda ke mishi zarya a kunne.

Koda yaje gurin aiki kasa taɓuka komi yayi, ga wayar da yake akai akai. Kamar zararre haka ya koma ba halin ya runtsa ido toh zai tashi a firgice.

……..Hankalin kowa yayi matukar tashi ganin har lokacin ban farka ba, sabida tashin hankali sai da Asthmar Mama Amarya ya tashi, haka muka na sake kwana, anan ne fa aka shiga niman mafita Aman da Ahmad sun bada shawaran a fita dani Jidda, yayinda Umma tace abarni zan farka kar ayi ɓarnan kuɗi.

Sai da nayi kwana uku, wanda a cikin kwanakin nan Yunus yayishine takar mahaukaci dan ko shi ɗaya ne kuka yake ji.

A binka da wanda bai magana sai abin ya shiga taɓa shi sosai dan har ana tunanin ko dan halin da nake cikine.

Hajiyarsu tana nan kaduna dan a gidan shi ta sauka. Mama kilishi ta koma.

Zaune suke kowa ya zubawa gadona ido.
Can na motsa hannuna, mikewa sukayi yana jingine a jikin kofa, ya zuba musu ido.
Sake motsawa nayi tare da bud’e idanuna, wanda duhu ya cika min cikinshi. Rufewa nayi can kasar makoshina nace “Umman !!! Zan sha ruwa.”

Ruwan ɗumi ta ɗiba tare da mikawa Shema’u ta ɗaga kaina, ta bani nasha. Har ina kwarewa, maida ni tayi kwance,

Kowa na mamakin irin soyayyar da nakewa Ummanmu ba komi bane yaja haka sai yanda tajani a jikinta. Fiyye da sauran yaranta dan takance duk ciknki nafisu zurfin ciki, shi yasa takee mannani da jikinta, dukda bata koya mana faɗar damuwarmu ba, bawai dan bata son sani ba sai dai Umma tana da riko da saka abu a rai idan da tasan halinda nake ciki, bazata taɓa hakuri da abinda yake min ba.

Dafa goshina Aunty Hamdiya tayi, tace.
“Sannu Auta.”
Sake buɗe idanuna nayi sabida duhun da nake gani. Ina kallon inda tanake jin muryanta.

Shigowar dr Nafi yasa duk suks fito sai shi ɗaya da ya rage a ɗakinki, dubani tayi sosai sannan tace min.
“Maryam Ina ke miki ciwo?”
“Babu, cikin yafita ko?”
Rike hannuna tayi cikin tausayawa tace.
“Allah zai baki sama da wanda ya fita. Ki yarda da K’addara mai kyau ko mara kyau.”

“Dr kenan! Ai tunda na kasance musulmai na amshi k’addarata hannu bibiyu, tun daga ranar da aka halicceni har zuwa ranar da zan koma ga Ubangijina, akwai kurakuran da sai mun gyara da kanmu kafin musamu rabauta.”

Ina gama faɗar haka na juya mata kaina ina jin ciwo a cikin zuciyata fiye da kima, runtsa idanuna nayi dan naji fitarta. Jin kamshinsa yasani kara jin wutar tsanarshi.
Shafa kaina yayi zuwa fuskana nayi maza na rike hannun, na kalleshi cikin ido nace.
“Kasanyawa zuciyarka, cewa tankar bamu taɓa zama a inuwa ɗaya ba, ka ji aranka ni mafarkice nazama wata shuɗaɗɗiyar karni da aka jima da yinta, ka janye tunaninka akaina dan haka shi zai tsiratar da kimarka da Mutuncinka da iyayena suke gani, Kace bani da dajara ynx zamu fara wasan. Kamar yanda ka azbatar da zuciyata da ruhina, ka sani kuka ka kuma katngeni da farin cikina. Ka maida min zuciya wata iri na daban kasani tsanar ka, idan baka manta ba kace min zaka rabu dani sai lokacin da kayi niyya, toh ynx kabani idan kuma ka k’i kuma tabbas duniya zata jimu daka kafita dan bana kaunar ganin fuskar, idan ka takura min toh kasan suwaye iyayena da kuma abinda suka sani akan addini toh zan faɗa musu susan yanda zasuyi dakai ko su kaika kotu ko kuma su nuna maka cewa ni nafi zinari da azurfa daraja da kima kuma wallahi Ubangiji sai yayi min sakayya dan ban yafe maka ba”

“Kiyi hakuri Maryam wall”
“Bazaka kafita bane?”
Na tambayeshi a hasale.
Zai sake magana nace.
“Waje”
Jikinshi babu kwari ya fita, tun daga ranar ya shiga sintiri. Ga mugayen mafarkan da suka sakashi a gaba.

Ni kuma naki kula al’amarinshi. Hajiyarshi da tasan komi bata taɓa damuwa ba, sai ma nuna min, kulawa na musaman fareeda da balkisu kullum suna asibiti. Sau ɗaya Aneesah tazo.

Kwana na goma sha biyar, suka bani sallama koda aka haɗa kayana. Na kalli Umma nace.
“Gidanmu zaki wucce dani.”

Cike da mamaki umma ta zuba min ido.
“Kiyi hakuri muje gidana.”
Kai tsaye nace mishi.
“Lallai ma kuwa, kaje akwai mata masu daraja da kima, kana da kuɗin da zaka iya auren Yar shugabar kasa, ni Yar malamai ce bamu da kuɗi sai yarda da Allah.”

Duka Umma takai min ranta a ɓace tace.
“Wallahi ki wucce kibi mijinki.”
“Babu inda zan bishi.”
Na faɗa kaina a sunkuye.
“Toh wallahi zan kira Malam.”
“Umma sai dai kuyi min duk abinda zaku min amma badai gidan Yunus ba.”

Ga baki ɗaya ɗakinmu ya hautsine da tashin hankali sun kafe nima kuma wani mugun taurin kai ya kafar dani.

Har Malam yazo shima yayi juyi duniyar nan naki har da barazana yayi min idan ban koma gidan yunus ba toh zasu zareni a cikin yaransu.
Kallon Yunus nayi cikin.muryan kuka nace.
“Mai nasara, kayi nasara rabani da farin cikina, Yanzun kuma da iyayena ko? Toh wallahi da na zauna da kai gwaara nafita, duniya ka zauna kai da naka iyayen lafiya hakkina sai ya kama kowa dan a dake ni an hanani kuka.”

Ina faɗar haka nasa kai zan fita, kusan yanayin ɓari, ban kai bakin kofa ba jini ya sake ɓale min, a gurin na yanki jiki na suma.
Tashin hankalin da na shiga Allah kaɗai ya sani, dan sabon jinya ce tasake dawowa.
Ga jinina da yayi mugun hawa……..

Fatan alkhairi gareku……Masoyan Yunus naso kai typing ɗin irin 6k….Amma iya kanshi…5.440k….Nagode

 

🤭🤭🤭🤭🤭
🌹🌹🍀
*MATAR SO*
🌷🌷🌻

*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*

Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai….

Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂

_Wannan buk ɗin hakk’in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_

 

*BOOK 2👈*
*Page…7*
Fushi Umma tayi taki zama a jikina, Hajiyarshi ce ta zauna min, kullum sai yazo kamar maraya, ga tashin hankalin da yake ciki na mugayen mafarkai.

A haka muka ɗibe kwanaki, sannan aka sallameni. Gidanmu Hajiya ta kawoni. Dan tana son magana da su Umma, amma dole sai Alhajinsu Daddy yazo dashi da Sulaiman.

Karfe biyu suka iso, harda shima daddyn. Ina kwance a ɗakin Mama Aunty gausiya tazo kirana, mikewa nayi na fito. A nutse har falon baki, da sallama na shiga na gaida kowa na falon sannan na koma gefen Malam na raɓe, dan umma taki sake min fushi take dani.

Da sallama Alhaji ya buɗe taron da Addu’a sannan, yace.
“Da farko kafin nace wani abu ina bawa Maryam hakuri abinda abinda Yunus ya aikata mata, munyi haka ne dan kuma iyayenta kusan halin da take ciki, nayi bakin ciki da alhinin abinda Yunus ya aikata, amma ba komi kanshi yayiwa. Sannan abinda ya kawo mu anan shine..”
Har yakai aya, sannan ya ɗago kanshi yana duban malam da umma, wnda mamaki ya kusan sambaɗesu zuwa lahira, cigaba yayi da cewa.
“Allah ya gani nafita hakkinshi na masa komi da uba yakewa ɗa nayi na fita hakkin Yunus, amma idan bazaku damu ba zanso naji Ra’ayinku akan abinda ya aikata muku.”

Sunkuyar da kai Malam yayi yana girmama al’amarin, shiru yayi sannan ya kalleni cikin sanyi murya mai bayyana tsantsar hakurinshi yace.
“Tabbas anyi kuskure, sai dai mu bamu da ikon hukunta mijin maryam, kuma idan muka ce zamu ɗauki mataki ai kimar zata iya zuɓewa, mi kike gani Hasina.”
Kallon Malam Umma tayi cikin mamaki tabbas ranshi ya ɓaci, girgiza kai tayi, sannan tace.
“Malam!!! Kaine mahaifinta duk abinda kace ai duk ɗaya ne.”

Kallonta Malam yayi tare da kallon Alhaji yace.
“Mu dai a matsayinmu na iyayenta, munyi hakuri babu wanda yafi karfin laifi, sai dai bazamu tauyeta ba gata nan idan ta hakura shiknn.”

D’ago kaina nayi cikin matsanancin kuka ina kallon Malam bakina narawa.
Alhaji yace.
“Mun gode sosai da wannan dattakon, maryam muna jiranki.”
Kallon Umma nayi na kalli hajiyarshi kauda kanta hajiya tayi, sannan na kalli Mama amarya gyaɗa min kai tayi, cikin murmushi umma kuwa bata iya kallona ba, shi nakalla. Ya gama zuba min ido, girgiza kaina nayi yanda nake tuna rashin imanin da yayita min, cikin wani irin murya nace.
“Bazan yafe ba, ya cutar dani, ya dakeni ya tunkuɗeni.”
Dafani malam yayi na ɗago kai cikin kuka nace.
“Kabarni na faɗa dan idan na cigaba da rike haka mutuwa zanyi, malam zuciyata kamar zata kama da wuta, ya sani kuka amma wancan ba komi bane, idan  na tuna tsantsar rashin imanin da nagani a cikin kwayar idanunshi,  bazan iya zama dashi ba, Umma kin koya min hakuri da yarda da kaddara, umma kin koya min abubuwa umma miyasa baki koya min fitar da damuwata zuwa gareki ba, umma na haɗiye bakin ciki dayawa. Don Allah ki kwatar min yancina, karki juyawa al’amarina baya, ki kwatar min yancina.”

“Maryam!!! Mi kike bukata daga yunus?”

D’ago kaina nayi ina kallon hajiya cikin zubda kwalla nace.
“Hajiya kiyi hakuri,,, zama dashine bana so.”
“Miye ne na bada hakuri, ai hakkinki ne. Yunus ka sawwake mata.”
Tace mishi.
A gigice ya ɗago kanshi yana girgizawa cikin tashin hankali yace.
“Hajiya don Allah, kuyi hakuri ina son matata, maryam kiyi hakuri na sauya halina karki rabu dani wallahi ina sonki sosai.”
Girgiza kai nayi cikin kuka nace.
“Ai nima haka na rokeka da karka zubda min farin cikina, wayasani ko shiknn bazan kuma samun wani ba, ka zubda min shi. Kaje mun barka da Ubangij….”

“Maryam!!!”
Umma ta buga min tsawa.
Tsabar tashin hankali baka hangi komi a idanun Yunus.
Kuka na fashe mata dashi nace.
“Ni…”

Gaban Umma yazo ya dukar da kanshi cikim mugun yanayi yace.
“Kiyi hakuri, ku bani damar karshe.”

“Abaka damar kashe musu y’a ƙo  wacce irin dama kake bukata.” Inji Alhaji.
Hannuna na ɗaura akaina ina kuka nace.
“Umma!!! Cewa yayi fa bani da daraja da kima, sabida an bashini a banza ko?”

Cikin ko in kula tace.
“Eh toh nima dai naga rashin kimarki da darajar, ina suke? Ina darajarki take? Ina kimarkin take?”
Rike bakina nayi tare da kallon Umma, wani irin ajiyar zuciya nake saukewa tsabar tashin hankali da ɗimauta.

Murmushi tayi sannan tace.
“Idan D’iya ta garice ko tari bazatayi ba, sai dai tajira hukuncin da zamu yanke mata. Ina guje miki aikin danasani ne kar wata rana ki zubda kwallar da tafi wanda kike zubdawa, ita rayuwa ba’a binta a guje. A nutse ake binta tafi daɗin ganuwa.”
Mikewa nayi tsabar bakin ciki in dakeni an hanani kuka. Ko gani banayi. Nasa kai zan fita ji nayi an rukoni,
“Dawo nan Mamana.”
Inji Malam zuɓewa nayi ina wani irin haki, hawayen ya kafe sai zuciya zalla da take aikinta.
Kwantar da kaina yayi akan kafarshi yana shafa kaina tare da tofa min addu’a. Sai da yaji numfashina ya daidaita sannan ya ɗago kanshi ya kalle Yunus cikin damuwa tace.
“Wallahi baka kyauta min ba, dan tunda nake ban taɓa jin an rabata faɗa da kowa ba, bata taɓa kawo min karan wani ba nasan halin duk Yarana amma nata halin dabane, hakurinta daban ne, adalci ɗaya zan iya maka nabaka dama ka gyara tsakaninku, idan haka bai samu ba toh zan iya baka hakuri ka sallam….”

“Malam…” Mama ta kirashi raunane.
Dakatar da ita yayi, cikin murmushin ya cigaba da cewa.
“Ban goyi bayan Maryam ba, sai da na fahimci har ynx hasina bata kaunarta, kiga yanda take numfashi, idan ita bata son Maryama ni ina sonta, kuma zan tsaya mata, ai duk sauran mazajen ba haka suke ba, haka mijin Rahilah yake? Yaron da ko gidan nan Rahilah tazo yana makale a kofar gidan nan, Mijin Rahimah nine nan nasanya shi yajanye ɗaure da yayiwa uwargidanshi, sabida kimar da muke dashi a idanunshi.”

Murmushi Malam yayi sannan ya kalli Alhaji yace.
“Manyan mutane irin Yunus, basu san darajar mace ba, sabida cuɗanya da turawa. Zuciyarshi ta girmama alamarinsu, kayi hakuri Alhaji Y’ata Lu’ulu’u ce, kima take dashi da daraja, yaje ya shawo kanta idan ya samu damar haka zan iya duba al’amrin da idon basira amma bazan miki mishi maryam ba, dan tana da kima. Duk laifin da yayi bai basu kai wannan muni ba. Ku gafarceni banyi haka akan zubda cikin ba nayi ne sabida kalmar bata da kima da daraja, ka duba yanda take bana son na zama silar lalacewarta, nafi son ta koma rayuwarshi dan kanta badan mun tirsassata ba da fatan kun fahimceni.”

“Wallahi babu komi, malam ai kun mana dattako, tunda baku dubi girman laifin zubda ciki ba, wanda nake jin abun har cikin zuciyata, Insha Allah zan sashi ya sawwake mata, itama tasamu ingantacciyyar rayuwa ina kara baku hakuri da abinda ya faru.”

Gyara zama sulaiman yayi wanda yake zaune cike da damuwa tunda aka fara rikicin yake kallonmu,*Allah kaga zuciyata ɗaya nake son Maryam Allah nagode maka gwara akashe auren nina sameta.* Ya faɗa a ranshi kallon Alhajinsu yayi cikin zakuwa yace.
“Hmm Alhaji, idan bazaka damu ba kasashi ya sauwake mata da wuri, in yaso ni sai na shiga niman aurenta, kuma zan riketa da kima, zan ɗaga darajarta a idanun duniya, Wallahi zan riketa fiyye da ruk…..”

Tauuu.Yunus ya tsinke shi da mari, bai damu ba yace.
“Wllahi sai ka saketa na aureta, kasan kana kishinta da sonta ka zubda mata da cikinta, kai d kanka kace min, idan ka tuna yanda take rokonka sai hankalinka ya tashi, kayi biriss da ita zuciyarka tana ingiz….”

“Sulaiman zan kasheka.”
Ya riko wuyar Baban arif, mikewa iyayenmu maza sukayi ran hajiya ya ɓaci, aikuwa tana mikewa ta shiga kifawa daddy mari takowani fuska, sabida bacin rai, tace.
“Sake shi, kuma sai ka rabu da maryam, Insha Allah sulaiman sai ka auri maryam.”

Kallon hajiyarshi yayi tare da sake baki hawaye na sauka daga cikin idanunshi ya sauke kanshi kasa yace.
“Hajiya ina raye zaki rabani da farin cikin rayuwata, itace mafarkina fa, duniyata rayuwata hajiya karki min sassarin da bazan iya kwacewa ba.”
“Allah sai ka rabu da ita, azzalimi, mugu maha’inci. Ina tsoron ganinka cikin sakayyar Ubangiji dan hakkin rayuka bazasu barka.”

……..Dakyar aka shawo kan hajiya, faɗa Alhaji yayiwa sulaiman da kar ya sake abinda yayi.

Rufe taron akayi da addu’a sannan suka fita daga ɗakin aka barni dashi ina kife a kujeran da Malam ya tashi, da sauri yayo kaina zai taɓa ni nace.
“Koda wasa! Karka fara taɓa ni, dan zan maka wulakancin da baka taɓa tsamanin ba, mi yasa bazaka rabu dani ba? Mi yasa bazaka fita a rayuwata ba? Nifa bana sonka bana kaunarka, don Allah ka kyaleni.”

Ina gama faɗar haka na mike nabarshi a gurin ko magana naki bashi damar yi min.

Zaman dirshan yayi ya kama kanshi da hannunsa duk biyu. Ina fita ɗakin Mama na wacce, na kwanta har lokacin jikina da numfashi na basu daidaita ba.
Dakyar yaja kafarshi ya fita a gidanmu duk sun tafi, koda ya shiga motarshi kifa kanshi yayi tare da sauke kwalla masu zafi. Mi ya aikeshi aikata abinda zai zame mashi tashin hankali.

Kamfaninsu ya wucce a gigice, yayi parking. Yana shiga gurinsu Ahmad ya zube musu akan kujera tare da dafe goshinsa yace.
“Ku taimaka min, zasu rabani da matata.”
A tsorace suka ɗago kai tare da cewa “kamar Ya?”

Zama yayi ya shiga basu labarin abinda ya aikata da irin hukuncin da…

“Alhamdulillah, karshen tafiyarmu tazo yunus, nasan ban kaika samu da kuma buɗi ba, amma na hakura duk wani haɗakar dake tsakaninmu zan cire kaje ka zauna da Aneesah da ta baka shawaran sannan ita kuma maryam Allah yakarɓa mata sakinta a hannunka taje ta auri wani, ashe duk hiran da mukayi ka zauna kabugi cikina ne, lallai kayi kuskure ni ko sau dubu Rahilah zata haifa min yarana ina so, kuma bazan taɓa gajiya da ita ba, ada dan matsalata na aureta a yanzun kuma dan ta zame min wani yankin rayuwata ce, koda wasa bazanyi kuskure rabuwa da ita ba ko kuma naja dalilin da zasu rabani da ita ba, yayi maka kyau.”

Inji Aman, yana gama faɗar haka ya tattara kayanshi yabar ofishinsu baki ɗaya.
Bakin ciki ya hana Ahmad magana, kayanshi ya haɗa ya bar Yunus shi ɗaya. A ofishin duniya tayi mishi zafi kowa ya juya mishi baya, ji yake kaman ya haɗiye ranshi ya huta amma ba halin haka..

Daga zaria kullum sai Alhaji ya buga mishi waya akan sakin, ga Hajiya ma da ta sakashi gaba. Mama kilishi ce take kulawa da lamarinshi idan akwai.
Idan yaje gurin aiki ba kowa a ofishinsu sai shi ɗaya, duk su Aman sun daina zuwa, sai dai yaje shashin ma’aikata yayita kallon yanda kowa ke farin ciki, da walwala, toh.mi yasa shi baida farin cikin mi yasa ya rusa nashi farin cikin. Yana cikin ɗimuwa,

****
Tsautsayi ya rufta da Aneesah, suna cikin aikinsu tare da abokiyar aikinta wacce take cikin damuwa, kallonta Aneesah tayi sannan tace.
“Rita mike damunki, naga kwanan nan kina shiga damuwa.”
Juya kujeranta rita tayi cikin cunkushewar fuska, tace.
“Bari kawai Neesah, kinsan mahaifina sojane toh burinshi na auri soja irinshi, ba’a bukatar naja miki labarin. Yanzun dai sojan da ya nima min, zan aura shine muka ɗanyi making love da shi, tsautsayi yasa bamu saka goldenring ba, yanzun ina da cikin 2month na rasa yanda zanyi da cikin dan a coci ɗinsu Papa ba’ayarda da ka amshi cikin da za’ayishi daga waje ba yankan zama masifa da bala’i a cikin family da society.”

Dariya Aneesah tayi sosai, sannan ta kalleta tace.
“Yanzun sabida Allah sabida ɗan karamin cikin da kika ɗauka shine kika jefa kanki cikin damuwa yo Allah na tuba ina zan saka damuwa a raina, ciki ko na wata nawa ne zan iya cire shi ba tare da nayi nazarin ya zanyi dashi ba, idan kin shirya muje na kaiki a cire miki.”

Kamar rita ta fasa ihu dan murna, ana tashi a bankinsu suka suri jakarsu sai Rigasa.

Koda suka isa, dr nacan yana aikiwa wata sai ihu take sabida burge mata cikin da yake.
Suna zaune yafito sharfan da zuba hankalinshi tashe, ya nufi ofishinsa ya kira nurse aka fito da Yarinyar da aka burge mata ciki kamar matacciya, dake da uwarta suka zo nan ta riƙeta suka fita,
Yana zaune ya dae goshinsa kimanin sati huɗu knn tun da yake fama da ɗimauta da zaran yaje cire cikin da aka zo zubdawa sai ya saka injin ɗin yayita aiki fiyye da kima yana ganin jini  na gudu a jikin macen.

Koda su Aneesah suka shiga ɗakin kallonta yayi cikin fara a yace.
“Madam barka da zuwa, ya aiki.”
Yatsina fuska tayi tace.
“Ga aiki nan, amma ina ganin allura za’a mata, dan ni bana son wannan burge cikin allura yafi sauki.”
“Ok ba damuwa bari nakira nurse tayi mata kinsan kuɗin alluran dai 25k ne.”

Kuɗin ri ta ciro tabashi, kiran norse yayi a waya can sai gata. Faɗa mata abinda zatayi yayi taje tazo da alluran, tayiwa rita sannan sukayi godiya suka tafi.

Babban Rita babban sojane anan kaduna,Yaransa maza huɗu sai rita mace ɗaya tal jida ita yake kamar rai ɗaya.

Koda ta koma gida, ɗakinta ta shige, takwanta sabida yanda cikinta yake ciwo. Har dare bata fito ba dakanshi ya shiga ɗakin ya sameta kwance cikinta ya kumbura, ga jinin dake fita ta hancinta da bakinta.

Kiran yayan ritar yayi Nike, yana shigowa ya cincinɓeta sai waje aka fita da ita sai cikin mota, inda suka nufi asibiti.

Dakyar aka amshesu sai da mahaifinta ya fida id card ɗinsa na babban soja suka karɓeta.

Nan likitoti suka shiga aikinsu tun takwas har karfe biyun dare sannan suka fito da ita, aka kaita ɗakin yan ɓari.
Bin bayansu Babanta yayi har aka sauya mata gado, kuma zuwa lokacin jini bai daina zuba ba, bayan fitar wanda suka kawota tabuɗe idanunta cikin wahala tace.
“Am sorry Papa, naci amanar tarbiyan da kaimin, gashi nayo ciki a waje wai dan karka sani naje zubdawa ashe nice zan mutu.”

“Wani likitane yayi miki wannan alluran?”
Dakyar ta iya buɗar bakinta tace.
“Kawata Anee.”

Jinin ne ya fara zuwa ta baki tana amayar dashi, tun tanayi.a hankali yar yaci karfinta karshe dai Rai yayi halinsa.

A kiɗime Uban ya fasa ihu. Yana kiranta.

D’ago kanshi yayi idanunshi, yana kallon Yayanta, jikinshi na rawa tsimin sojar ta motsa.  Nurse aka kira suka rufe gawarta, aka kai inda ake ajiye gawa.

Gida suka komo, uwarta da suka faɗa mata mutuwar Rita ihu take tana dukar kirjinta.
Washi gari Aneesah ta nufi bankinsu, tun kafin ta isa taga yanda sojoji suke cin uban ma’aikata ana nima Anee. Tana zuwa gurin suka taso mata a gadarance tafito makale da id card ɗinta.

…… Tana fitowa suka kalle id card ɗin, aikuwa cikin hargagi suka ce ga Anee ɗin. Wani basamuden cikinsu yace.
“Kece kawar Rita Uchenna.”
Jikinta narawa tace.
“Eh”
“Ok muje kace ubanka.”

Suka tasa keyarta cikin motarsu, sai barrack suna kaita aka turata wani ɗaki inda aka zuba kartin mata sojoji, rufe da fuskarsu aka buɗe mata hayaki maisa tari da kwalla bayan cin ubanta da suke da bulala. Ta ko ina suke zaneta sai da suka mata likis sannan Baban rita ya shigo ya kalli yanda ta koma zama yayi cikin zafin rai yace.
“Zaki faɗa min, inda akawa Yarinyata allura ta mutu.”

A firgice ta mike zaune tare da dafe kirjinta ta fashe da kuka,tace.
“Ritaaaaa! Ce ta mutu, wayyo Allah na shiga uku wallahi bansan zata mutu ba, ce min tayi tana da ciki kuma bata son ta ɓata maka rai shine nace akwai inda nasani ana cire cikin, shiɓe tace na kaita wallahi Papa bansan zata mutu ba,da nasani bazan fara zama sanadin mutuwarta ba.”

Mikewa yayi yace.
“Kufito da ita muje asibitin.”
Kamar kayan wanki aka suka kwasota aka watsata a hilux, har rigasa suka isa, lokacin ana wani tashin hankali, dr yaje cire ciki wata budurwa ta mutu, shine abin ya zama rikici har da yan sanda. Ana cikin wannan sai ga su Aneesah.

Nuna musu dr tayi gyaɗa kai Baban rita yayi take sojoji suka sauka, har inda yake suka rufeshi da mugun duka, tare da nurse.

Dukanshi suke tun yana ihu har ya daina, haka suka masa mugun duka suka kuma jefashi cikin mota aka wucce da shi barrack.

…….
Duk wanda yaga yanda na koma sai ya sake kallona, dan gyarani mamah amarya take tare da min nasiha akan hakuri nayi kiba daidai misali.
Kullum sai daddy yazo nikuwa naki zuwa, idan suka ga van fita ba sai su fara min faɗa, ni kuwa sai naje kofar gida nayi zamana a ɗan barandar malam, dake gurin a kewaye yake gurin idan na zauna bana gurin sai naji tashin motarsa nake fitowa.

****
Zaune yake shida Huda ya zuba tagumi, cikin damuwa tace.
“Daddy kayi hakuri, Aunty Mom zata sauko. Dole tayi fushi amma kayi hakuri.”

Murmushi yayi sannan ya mike yace.
“Ba damuwa.”

Haka yabar makarantar zuwa masaukinshi,
Washi gari ya nufi kaduna inda ya samu muguwar labarin abinda ya sami Aneesah.

Nan aka tashiga da fita, iyayensu dashi kanshi, da farko sunbi baban rita cikin ruwan sanyi, ya nuna musu karfin kakinshi shine su kuma suka nuna mishi karfin kuɗi da sanaya, inda aka shiga aka fita karshe haka juya case ɗin kan Dr. Ita kuma akace shawara aka nima a gurinta ta bayar kuma bata da laifi.

Sai dai tunda ta dawo, itama ta shiga firgici sabida mafarkan da take, wani lokacin idanunta biyu zatana ganin jini, yana gudu ko kukan babys. Lokaci guda ta sambatu da ihu.

“Wayyo dasu nan zasu shige min jiki.” sai aka ɗauka ko zafin bugun da tasha ne. Amna da suka sami labarin halin da Yunus yake ciki take suka mike da niman taimako,

Na yunus ya haɗu masa da zafin tashin hankali da yake ciki. Karshe sai da balkisu tayi magana da su hajiya aka maidashi zaria.
Dan kamar zai haukace, koda maganar yazo min taɓe bakina nayi nace.
“Allah ya kyauta nima haka suka hanani farin cikina can da yawarsu.”

……… Dr kuwa asibitinshi ranar gwanati ta kwace, inda aka shiga ciki aka samu abin mamaki, wani gurin da yake tara, ɗiyoyin da yake cirewa a cikin mata, yana bawa wani katon karen tsafinshi yana cinsu. Ganin girman kare, yasa jami’an tsaro suka juya da baya, karshe suka cinnawa asibitin wuta.

Yana can ya fasa ihu, tare da zabura da karyayyan kafarshi. Yana yaga rigar jikinshi. A bangaren nurse kuwa ba’a cewa komi.
****
Addu’a malam sa’idu yayi ya mikawa Alhaji, aka saka mishi abaki dakyar yasha tare da cewa.
“Don Allah karku rabani da ita.”

“Bazamu rabaka da ita ba, ta lafiyarka muke.” Inji Malam.

Shiru sukayi Aman da yazo har zarian ya rikeshi tare da Sulaiman. Kwantae da shi sukayi,
Ya rike hannun Sulaiman.
Cikin raunaniyar murya yace.
“Karka rabani da ita don Allah, dan uwana.”

“Bazan rabaka da maryam ba, tunda kana son abarka.”

Yana gama faɗar haka ya fita a gidan, motarshi ya shiga tare da kifa kanshi. A jikin sitiyerin yana magana cikin damuwa. Yace.
“Wannan wata irin kaddara ce haka? Mi yasa suka min haka? Ni na dace da Maryama nina fara ganinta, amma suka ɗauketa suka m bawa wanda bai san kimarta ba mi yasa bazasu min adalci ba, su gane cewa nina dace da ita.”

Haka yayita surutunshi a gurin.

****
Bayan yan kwanaki gane ganen da Yunus yake yanzun ya daina, sai dai damuwar da yake cikin ranshi a kaina, a ynz su Hajiya sun janye maganar saki sunce yayi kokarin mun daidaita.
A cikin kwanakin ya dawo kaduna, inda ya cigaba da zuwa gidanmu ni kuma ina surfa mishi rashin mutunci dan banajin zan iya hakuri da abinda yayi min, ina zaune a tsakar gida, yaron makotanmu ya shigo wai.
“Baban Huda yana sallama da maryam”

D’if na ɗauke wuta nayi banza da yaron na cigaba da chtt ɗina, sai da Umma ta leko cikin faɗa tace.
“Allah ya shiryeki ynx mutum yayi magana malam yace ana k’inki toh tashi mara kirki ki shigo dashi falon baki.”
Tura bakina nayi cikin jin haushi nace.
“Wallahi nikam bazan koma gidanshi ba, gwara ya daina zuwa min. Mutum sai kace mayye.”

Kwalllll naji an kwaɗa min abu a goshina aikuwa na fasa ihu wanda sai da Mama ta gintse addu’ar da take tafito ganina dafe da goshina yasata cewa.
“Kaiii Maryam, dalla kimana shiru sai kace an yanki da wuka. Dalla saka hijab kije ki shigo dashi.”

Figar hijab ɗin nayi, cikin kuka na fita. Nafita har waje yana jingine da mota, babu sallama cikin masifa nace mishi.
“Yau zaka sallame ni dan nagaji da zama da aurenka, idan kuma jikina kake bukata toh wallahi sai dai ka mutu, idan yayi maka kashigo dan kasan Iyayena kima ne dasu, da sanin darajan bakonsu tunda sunsan darajar kansu.”

…………Chaiiiiiiiii
🌹🌹🍀
*MATAR SO*
🌷🌷🌻

*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*

Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai….

Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂

_Wannan buk ɗin hakk’in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_

*BOOK 2👈*
Page…8
Cikin gidan nanufa yana biye dani a baya har falon baki, dama banshi gaba na koma cikin gidan na zauna abuna, fitowa Umma tayi ta ganni a zaune ranta ya kara ɓaci, ciki tashige ta ɗauko wyar caja sai ji nayi ta tsulla min da gudu na mike har ina faɗuwa bata fasa bina ba, har kofar falon bakin ihu nake ina kuka,, dakyar na samu na shige falon ashe shi ya buɗe kofar da niyyar kwatata.

Na faɗa jikinshi ina kuka, mai da kofar yayi ya rufe kuka nake sosai ina jikinshi sam na manta da rigimarmu, shafa inda bulalar suka kwanta a jikina yayi, cikin matsanacin kewata.
Zaunar dani yayi a kujeran yana kallon kalabar kaina, wanda suka zubo har kirjina dan na wancakalar da ɗan kwalin garin gudu.

Kuka nake sosai ina mamakin mi yasa umma take tsanata akan yunus.
Zaman da yayi kusadani yasashi jin bazai iya jure har na dawo gareshi ba, sai jin ya cusa hannunshi a cikin rigana.

A firgice na dawo hankalina, tare da niman kwace kaina amma ina, ya min mugun riko wanda bazan iya kwatar kaina ba da hannu ɗaya,  ɗayar hannun kuma tana cikin rigana yana shagalinshi da ita.

Kuka na saka tare da tureshi nace.
“Kyaleni ko natara maka mutane.”
Murmushi yayi sannan yace.
“Nima zanso haka, kinga zasu fahimci matata na biyo.”

Hmm mutumin nan gwanine a rashin kunya lokaci gida Mai nasara ya birkice min, nima kuma bakina bawai ya mutu bane, sai dai nasan zan kwaci kaina.
Duk yanda nazo dakatar da al’amarin yawucce tunanina dan bai ji a ranshi ya kyaleni ba, sai da yabiya bukatarshi. Kuka nake sosai kamar raina zaifita haka ya jiyarda kanshi daɗi, da farin ciki dakyar na mike. Na ɗaura zanina Allah yaso da under dasu nagoge gurin da muka ɓata, yana magana amma ban saurareshi ba nayi cikin gida kamar munafuka na shige ɗakinmu, dake Aunty na ƙitchen wanka nayi tare da tsarkake jikina, ina kuka.

Fita yayi a gidan rashin sawai sai wani nishaɗi yake ji a ranshi, gidanshi ya nufa. Ya sami balkisu a falo kallonta yayi yaga ta mike, sai kunyarta ya kamashi. Murmushi yayi sannan yace.
“Yau naje gidansu maryam tana gaisheki.”

Ganin yanda yake farin ciki, yasata fahimta duk yanda akayi Yunus yasami maryam kamar yanda yake so.

Wanka yashiga yayi, sai murmushi yake dokawa, yana gamawa yafito. Sanye da jallaɓiya ya zuwa falon, abinci ta kawo mishi, aikuwa yaci sosai.

**** Bayan kwana biyu, naje gidan Aunty Hamdiya na wuni a gidan sai yamma na dawo ina dawowa nasamshi a kofar gidanmu, dake mangariba tayi shigewa nayi. A bakin mama naji wai tun huɗu yake kofar gidanmu, sallah nayi ina idarwa na mike. Zan fita mika min turara Mama tayi na goga a jikina, sannan tace.
“Don Allah ku fahimci juna dashi, babu daɗi zama haka ace baki da auren da karancin shekarunki ki fahimci Ummarki.”

Shiru nayi ina kuka. Sannan nafita wajen shi, buɗe motar yayi ya shiga. K’in shiga nayi sai da yace.
“Don Allah kishigo, ana kallonmu.”

Kamar na fasa ihu na shiga ko rufe kofar banyi ba, bai damu ba, mikar da hannunshi yayi yaja kofar ya rufe, sannan ya kunna Ac.

Shiru nayi kaina a sunkuye kirjina kamar zai fita lura nayi da jikin gilashin motar, kamar mai duhune kai kana ganin na waje nawaje bai ganinta, sannan ta gabar motar ma kusan rabinta duhu ce,

“Malam idan baka da abincewa zan fita.”

Shakar kamshin yayi sannan yace.
“Duk ɗaya ne, nidai kiyi hakuri mu koma gidanmu.”

“Taɓ naje kasa a cire min mahaifa, Allah ya min tsari.” na faɗa mishi kamo hannuna yayi tare da kaiwa fuskarshi yace.
“Insha Allah ko yara dubu zaki haifa min ina sonsu.”

“Daga baya knn, wai anyi sadaka da bazawara.”
Na faɗi haka.
“Ynx kina nufin nasake ki.”
“Yanzun naji batu wai an daki kwarto da buje”
Zaro idanun yayi yana kallona.
“Maryam yanzun kinfi sha’awar zawarci da zaman gidan mijinki.”
“Toh miye a cikin zawarcin, ai hannun hagu ba bakon wanke kashi bane.”

Tsura min ido yayi yana al’ajabin yanda nake faɗa mishi magana kai tsaƴe.
“Yanzun babu ɗan girmamawa nan maryam.”
“Wai yanda baka tausaya min ba akan mi zan tausaya maka, Ina girman take? Hhh wai ancewa akuya sarkin fawa ya mutu’ tace ya mutu da wukar yankanshine”

Jingina yayi da seat ɗin motar yana nazarin yanda zai shawo kaina.
Ganin babu halin haka ya kai hannunshi kan nawa na janye da sauri, take ya sake maisawa, sannu a hankali komi ya sauya da wayyo da dabara ya cima burinshi a cikin motar nima kamar wawuya bansan ya akayi komi ya faru ba sai da naji yana maida min kayana, sannan na fashe da kuka. Sosai rarrashina ya shiga yi, cikin kuka nace.
“Laifin mi na maka, a cikin gidan ubana da bani da kima da daraja kazo kake kwanciya dani, mi yasa bazaka je kanemi mata masu daraja da kima ba?”

“Kiyi hakuri mana maryam, Allah ma muna mishi laifi  ya yafe mana sai mune baza mu yafewa juna ba nayi kuskure kiyi hakuri.”

“Bazan iya zama da kai ba, dan nima na rokeka ka juya min fuskarka baka son ganina da abin cikina da yana tare dani da yakai matakin da zanji bugun zuciyarshi, ka kashe min rayuwata ka hanani amsa sunar da kowacce mace take buri Uwa, waya sani ko shi knn bazan kuma haihuwa ba.”

Cikin ɗauki yace.
“Wallahi zaki kuma, ki zo muko ma gidanmu ki gani sai Allah ya bamu wasu.”
Harara na ɓala mishi sannan nace.
“Buɗe min kofa nafita.”

Ba musu ya buɗe min nayi waje abina.

…….Tun daga ranar ban kuma jin ɗuriyarshi ba,sai da muka kusan sati biyu sannan na ganshi, a lokacin yazo zai murjeni  akayi rashin dace nima ina up,  dole ya haɗi maitarshi amma bai ji daɗin haka ba.
Duk yanda zan kuntatta mishi ina bi dan duk da ina hutun kullum sai yazo ya matseni son rashi.
Cikin kwanakin nan wani zazzaɓi yake fama dashi, ga meeting da yake zuwa akai akai, wanda dakyar yake fita, karshe Ahmad ne ya amshi zuwa meeting ɗin.
Shi kuma ya dawo gida ya cigaba da jinya, kiran Dr Nafi Balkisu tayi. Taxo ta sanya mishi ruwa da allura.

Bayan karewar ruwa daf magrib, Aman ya kirashi yana sanar mishi da cewa.
“Yunus mun gama komi, sai tafiyarka kawai ya rage wanda muka so ɗagawa amma sunce haka ba zai yu ba, ka daure ka tafi idan ba damuwa muma munso zuwa toh a gaskiya baidace mu tafi dukkanmu ba.”
Can kasar makoshinsa ya amsa sannan yace.
“Nagode.”

Kallon Agogon ɗakin yayi, ya mike dakyar ya nufi ban ɗaki wanka yayi da alola, ya fito sanye da rigar wankan sannan ya buɗe gurin kayanshi yasaka kayanshi.

Wani irin bakon yanayi wanda yake ɗauke da kewata, masalaci ya nufa.
Bayanan idar da sallah, gida ya dawo ya ɗauki key sai unguwarmu.
Ina daki nayi wanka kenan zan gabatar da sallah akace wai yana sallama dani, tsuka nayi kasa kasa,
Sannan nayi sallah na, na gyara jikina. Riga da wandon pakistan mai ruwan kwai nasaka sannan na ɗauko hijab ɗina wanda bai kashi haske ba, nasaka.
Murmushi nayi  a raina nace.
“Gaskiya Rahilah ta kyauta min da ta kwaso min kayana kaf, daga gidanshi.”

D’aga labule Mama tayi tare da mika min kofi tace.
“Sha maza.”
Kaman zan fasa ihu haka na shanye sannan na fita, sai da nashanye naji wani mugun daɗi a maganin har na isa bakin kofa na dawo nace.
“Mama ko zaki kara min wannan maganin daɗinshi yayi yawa.”
Hararata tayi da sauri nafita, oho dai nasan koma ya-ya ne maganin yayi min daɗi kuma sai na koma ta kara min.

Ina fita nasame shi a cikin mota, shiga nayi nima na zauna. Ko kallonshi banyi ba na juya mishi baya, tada motar yayi kafin nasan abinyi tuni ya cillamu kan titi, shiru nayi ina tuna faɗar da Umma tayi min, yau da safe akan yan unguwa sun fara surutun naki komawa gidan mijina. Kuma muna tanbaɗewa a waje, maganar dai ba daɗi haka na shanye jinsu gidanshine dai bani komawa.

Tsohon gidanshi ya kaini, kafin nan ya tsaya a wani store yasaya mana fresh milk, can gaba kuma yasayi nama.
Har muka shiga cikin gidan, kin fita nayi a motar yazo ya kwashi kayan yayi ciki dasu, dawowa yayi ya buɗe inda nake ya sunkuceni sai cikin gidan.

A falo ya direni sai a lokacin naji jikinshi zafi, ina son tambayarshi amma na kasa, shiru nayi na cigaba da zama a kujeran dake kusada shi, kitchen ya shiga ya duba bai ga komi ba, dakyar ya buɗe dirowar kitchen ɗin. Ya ɗauko kofi da filet, buɗe famfo yayi ya wankensu sannan ya fito.

Juye namar yayi, wai zai bani ko kallo bai isheni ba nace.
“Kasan nafito gidan da aka san darajar ɗiya mace ne kuma Alhamdulillah, talakan mahaifina ya ciyar dani, kaci kayanka kawai.”

Lumshe idanunshi yayi yana jin saukar maganar da na faɗa mishi, ajiye namar yayi, sannan ya mike tsaye ban gama tattara nutsuwata nasan mi zaiyi ba sai naji yayi sama dani.
“Dalla ka sauke ni, ka maidani kamar yar babyn wasan yara.”
Bai tsaya a ko ina ba sai ɗakinshi, ya ajiye ni sannan ya rufe kofar, zanin gadon ya zo ya cire tare da buɗe gurin da ake adanasu ya ɗauko wani ya shimfiɗa.

“Kazo ka maidani gida, bana son abinda kake min.”

Bai kulani ba, sai ma fincikoni da yayi, na fada kanshi zubawa juna ido mukayi,.muna kallon cikin idanun juna.
Sumbatar goshina yayi daga nan ya gangaro wuyana har zuwa kirjina.
Lumo nayi a jikinshi, tsigar jikina na mikewa. Zare min hijab ɗina yayi, ya ajiye a gefe. A hankali ya cigaba da bina har ya zuge zip ɗin rigana ya ajiyeta a gefe, ɓale bra ɗina yayi, sannan ya cigaba da abinda yake yi.

“Maryam!!!”
Ya kira sunana, “Hmmm” nace mishi.
Sabida ni kaina na masifar faɗawa hannunshi.
“Zaki koma gidana? Mu cigaba da rayuwarmu.”
“Humhhum.”
“Ki min magana mana, wannan humhum yana cutar dani.”
Gyara kwanciyana nayi A kirjinsh, ina jin sakonshi na bin jinin jikina. Sonshi da kaunarshi suna ruruta min kwanyana.
Karan zuge zip ɗin wandona naji na ɗago kaina a kasalance ina kallonshi.
Lumshe idanuna nayi sannan nace.
“Yanzun dai kazo ka tasani a gaba, zaka nutsu dani. Sannan kaima kanka baka da lafiya, kuma zakayu aikin karfi, kuma nan gaba nasake dakai ka zageni har da iyay…”

Ban sami damar karasa maganar ba, sabida yanda ya haɗe bakinmu. A zafaffe ga jikinshi zafi yake karayi.
Sannu a hankali yunus yacima matsaya guda, bayan ya ɗauki dogon lokaci yana gurjeni son ranshi tare da sarafani. Tuni zazzaɓin suka fecce, sai gumi dake sauka a jikinshi.
Idan ana kiran jigata toh yau najita a hannun Mai Nasara dan sai da ya min filla filla, sannan ya kyaleni, na koma gefe nasake kuka sosai, sabida bansan yazanyi da raina ba,  Yunus yayi min abubuwa dayawa, kuma sai bina yake yana yanda ya gadama dani.

Janyoni yayi jikinshi yana shafa bayana tare da bani hakuri, da rarrashi.
Kwace kaina nayi naje ban ɗaki nayi wanka, ina  dab da fitowa ya shigo tare da rufe kofar, wanka yayi shima. Muka fito lura nayi da mutumin nan baisan gajiya ba, dan ina son saka kayana amma ya kwace tare da maidani gado, yayi min rumfa.
Ina ji ina gani, yasake samun nutsuwa dani, kallon a gogon ɗakin nayi naga sha biyu har da rabi, na tashi na faɗa ban ɗaki nayi wanka da alola nazo nagabatar da Isha tare da shafa’i da wutir.
Mikewa yayi shima ya faɗa banɗaki yafi.
Sallah yayi, yana idarwa na fashe da kuka nace.
“Ka maidani kamar inji ka ɗaukoni, ka kawo ni nan. Dan baka san daraj.”

Saka hannunshi yayi a bakina yace.
“Maganarki tana min zafi sosai maryam.”
D’agani yayi. Sannan ya cire min kayana ya zaro wata shirt ɗinshi yasaka min, muka koma gadon,

Rungume ni yayi barci yayi gaba damu, kiran sallar asuba ya tadamu, mukayo alola shi ya tafi masalaci ni kuma nayi a gida.

Yana dawowa na tada rigima, sai ya maidani gida, lallaɓani yayi cikin dabara da wayo yasake moreni, yana gamawa nasaka kayana dan ko wanka bayi ba, nace gida kawai.

Saka kayanshi yayi, muka fita ɗaukar naman yayi muka bar gidan.

Allah yaso har muka isa gidan malam na masalaci, yana tsayawa ina fita mika min laidar yayi da atm card ɗinshi da pin ɗinshi.
Da sauri na shiga gidanmu, umma da Aunty suna kitchen.
Ummana ce kawai taga shigowats,

Ban ɗakinta na wucce naje nayi wanka, ina fitowa nasameta a bakin gado, kunyace ta kamani. Nace.
“Ina kwana Umma!”
“Kiwa zuciyarki adalci ki bata abinda take so,.yau ce rana na uku da na kamaki kina wanka, maryam ni bazan hanaki farantawa mijinki ba, amma idan yazo kice ya sami Malam.ki koma ɗakinki na gaji da surutun mutane.”

Cikin kiɗima nace.
“Wallahi Umma ba wannan wanka da kike tsamani bane.”

“Jiya a ina kika kwana?”
Sunkuyar dakaina nayi,
“A gurinshi ko? Karki maidani yarinya maryam, kowa ya bata yasani kowa ya gyara yasani, gyara kayanka bai zama sauke muraba ba, Allah ya kyauta.”

Tana fita na fashe da kuka, sosai sabida na mata musu akan gaskiyarta iyakar abinda tagani tayi min faɗa akai amma naki ji,

*****
Zarya yake a ɗakinshi duk yasawa kanshi damuwa akan matar ɗan uwanshi, ajiyar zuciya ya sauke lokacin da ya tsinci sakon karta kwana a wayarshi, dubawa yayi sannan yasake murmushi,

Sake kiran wayar yayi yace.
“Kasa ido akan komi, yau zai bar kasan nabaka wuka da nama.”
Kashe kiran yayi sannan ya nemi guri ya kwanta, yana kaɗa kafanshi.

“Maryam Sajida…….Na kusan mallakarki.”
Yana faɗan haka ya sake yar karamar murmushi.
****
Koda Daddy ya isa gida, ɗakinshi ya wucce da sauri. Yana rufe kofar shi. balkisu tarda a cikin ɗakin duk sai yaji ya muzanta a gabanta, murmushi tayi sannan tace.
“Daddyn Huda, ya jikin naka.”
Kauda kai yayi cike da kunya yace.
“Da sauki.”
Yana gama faɗar haka ya shige ban ɗaki. Fita tayi a ɗakin jikinta ba kwari, da ciwo ace mijinka ya kwana a wani gurin, saukin abun tasan duk inda zai kwana toh da Nice ko Fareeda tunda dukkanmu bama gidan…

Abinci ta haɗo mishi tazo tasamu yana shiryawa cikin black suit.

Ajiye mishi tayi sannan ta juya zata fita yayi maza ya riko hannunta, yanjota yayi jikinshi.
Tare da rungumeta kishin mijinta da kaunarshi suka karya mata zuciya, bata sannan sadda ta fashe da kuka ba, bubuga bayanta ya shiga yi har tayi shiru.
Hannunshi nakan kugunta ya kai bakinshi kunnenta yace.
“My Billy am sorry, bazan kuma ba. Amma maganar gaskiya ba halina na sauya ba ina tare da kanwarki maryam ce.”

“Dama ni bance komi ba, kawai dai bana jin daɗin haka ne amma zanyi kokarina gurin samun farin cikinka.”
Shiru yayi yana kallonta, tausayi ta bashi, sabida yasan bata da damuwa da fitinarshi amma yanda shi kanshi yake mantawa da cewa itama mutunce yasashi nufar gado da ita. Rike shi tayi tare da ware ido tace.
“Mi kuma zakayi.”
“Shhiii.”
Ya saka yatsarshi a bakinshi, daga nan kuwa lulawa yayi da ita duniyar majidaɗi. Kishi yasa Balkisu kasa ɓoye jin daɗinta har da kuka(😹)

Bayan sun dawo daga duniyarsu yana rungume da ita yace.
“Tayu idan nafita yanzun bazan dawo ba natafi kenan.”

“Kamar Ya?”
“A’a nufina idan na fita zan wucce china sai nan da sati biyu zan dawo koma ya-ya ne ki kula min da kanki da kuma Yarana da Fareeda da Maryam, idan na dawo duk zan dawo dasu inyaso fareeda na kaita asibiti a dubata, ko Allah zai sa a dace. Kema sai a duba min ku.”

Gyaɗa kai tayi.

Mikewa yayi ya shige ban ɗaki wanka yayi a gurguje yasa kayanshi sannan ya buɗe ma’ajin kayanshi ya ɗiba tare da shiryasu a jakarshi, ya fita.
Addu’a tayi mishi sannan ta gyara kwanciyarta,

****
Ahmad da Aman su suka mishi rakiya, airport. Kafin jirginsu ya tashi ya tura min.

*Zan tafi bamu yi sallama ba koma Ya-ya ne Ina kara baki hakuri da Kuskurena*
🌹🌹🍀
*MATAR SO*
🌷🌷🌻

*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*

Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai….

Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂

_Wannan buk ɗin hakk’in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_

*BOOK 2👈*
Page….9

Daga
Masoyinki Mijinkii
Kashe wayar yayi yasaka a aljuhunshi sannan ya mikawa su Ahmad hannu yace.
“Allah ya kaddara saduwarmu.”
Rungume shi sukayi kamar zasu fasa kuka, shelar jirginsun zai tashi yasa shi ɗaukar jakarshi ya kai inda ake sakawa kafin a shiga jirgi.
Yana ajiyewa ya juya zai wucce suka bangaji juna da wani matashi, ɗago kai yayi ya kalli Matashi, wanda ya diririce tare da cewa.
“Sannu bansani bane.”
Yana faɗar haka ya bar gurin.
Wuccewa shima yayi gurin jirgi, ya shiga jikinshi ba daɗi.   Har jirginsu ya tashi ,zuwa abuja daga can zasu wucce.

****
Tunda Umma tayi min faɗa nake kwance, a gadonta jikina ba karfi. Karan wayata naji na mike na duba sakonshi, tsaki nayi nace.
“Ka kware a yaudara.”
Kallon sakon nayi musaman kalmomin mijinki Masoyinki.   Jifa nayi da wayar na koma na kwanta abuna.

Tuni barci yayi gaba dani sabida gajiyar dake jikina.
…….
Kwana goma da tafiyarshi Malam yakirani wai na bashi wayata, mika mishi nayi ban san mike faruwa ba, sai dai naga Umma ta fara azumi da yawan sallah dare.

Ga saukar alkur’anin da ake akai akai, oho su suka sani, dan i yanzun wani sabon lalaci nake ji. Kwanciyar kasa ya aureni, har da sadaki sakamakon zafin da jikinA yake akai akai, sai shan ruwa.

Abinda na lura an dakatar da koda jin radio ne a cikin gidanmu, sannan an hana yan uwana zuwa.
Nima kuma malam yace kar a barni na fita, abin haushi toh ina ake son naje.

……. Shiru Ilahirin familyn Mai nasara sukayi har da Fareeda da Balkisu, kuka Huda ya cika musu kunne. Cikin karfin hali Balkisu tace.
“Huda ya isa haka, Addu’ace mafita ba kuka ba.”

Zaro Manyan idanunta tayi, cikin tashin hankali tace.
“Mommy kinsan halin da yake ciki kuwa? Kinsan hukuncin da zasu yanke mishi kuwa, wallahi a cikin mutane suke fille kan duk wanda aka kamashi ya shigar musu da kwaya, sharri akawa Daddyna ba halinshi bane.”

Shiru duk sukayi cike da damuwa, Musaman Hajiyar shi. Mama kilishi tace.
“Allah sai ya saka mishi, duk wanda yayi mishi wannan abun.”

Amin kowa yace, banda sulaiman.
****.Abinda ya faru kuwa, lokacin da suka bar naija daga abuja. Suka nufi china har sun isa a babbar birni Behjin anan garin screen aka samu hodar ibilis a jakarshi, an buɗe gefen jakar aka saka, ba’a ma rufe jakar ba.

Cikin abinda baifi dakika ba yan sanda suka tisa keyarshi zuwa ofishinsu. Nuna mishi abinda aka samu a jakarshi sukayi rantsuwa yayi musu bai dan da zancen ba, asalima shi ba bakon kasar bane.
Nan dai aka shiga musaya yana cewa bana shi bane suma suka kafe, Abokan kasuwancinsa suma suka zo aka tai gumurzu da jami’an tsaro.

Cikin awa guda har an watsa a kafar sadarwa,
*Ankama Attajirin ɗan kasuwan nan Yunus Marafa a filin jirgin Sama na kasar china sabida zargin da ake mishi na shigowa da hodar ibilis*

Take ko ina ya amsa, ya kuma yaɗu,
Gidajen talabijin na kasashen duniya suka haska, gidajen radio suma suka ɗauka.

Mr Huchug shi ya kira Aman ya fada mishi halin da ake ciki.

A kwana na biyu suka isa can har da Alhajinsu Yunus, da kuma Ammbassy na naija, abin fa ba karamin ɗaga hankalin mutane yayi ba, duk yanda akazo ayi abin cikin sauki da niman alfarma Kasar china taki amincewa sai dai ta basu wa’adin shigar da kara.
*****
Kusan wata guda kenan da faruwan al’amarin tun suna samun ganinshi yanzun an chanza mishi wani state, dole suka hakura.

Ni kuwa ina nan ina fama da kaina, da yawan zazzaɓi da amai. Ga kwanciyar kasa, tuni Umma ta gano al’amarina, cikin sanyin jiki take min sannu.
Dan tausayi na bata. Koya zanji idan naji labarin abinda yasami yunus.

Mikar dani tayi ta zaunar dani, sannan ta haɗa min tea mai zafi wanda tasaka na’an’an da citta, sai zuma da ta ɗiga a ciki.

A hankali na kurɓa jikina ba kwari, nace.
“Ummana!!”
“Na’am Maryam” tace min.

“Ummana har yanzun baidawo ba, kuma malam ya kwace min Wayana ina son naji muryanshi, na faɗa mishi bani da lafiya.”

Rungumeni tayi tare da shafa kaina idanunta na cikowa da kwalla, Cike da tausayina tace.
“Insha Allah zai dawo, nan kusa ki daina damuwa bake ɗaya bace yanzun kina da lalura a tare dake.”
D’ago kaina nayi cikin sanyi murya nace.
“Ummana dagske abinda nake tunanine.”.
Murmushi tayi wanda yasa kwallar zuba, tace.
“Wannan watar kinyi wankinkine?”
Girgiza mata kai nayi. Alamun a’a.
“Kinga cikine dake.” kuka na saka mata ina kara riƙeta nace.
“Ummana ki yafe min, wallahi cikinshine ba’…..”
“Ya isa Maryam waye faɗa miki ina zarginki, ai nasan komi. Autana tayi rashin kunya bata da aji da zaran miji yayi mata daɗin baki zata bashi haɗinkai, koda yake ai da taimakon Mamankune tunda ita ke baki kayan mata.”
Kukan jin kunyarta nake tare da ɓoye fuskana a jikinta.

Umma da Mama sun ɗauki kulawar duniya sun aza bisa cikin jikina bana komi sai wanka da sallah, sai azkar.

……. A yau tashin hankalin da familyn Yunus suke dashi yafi na koda yaushe, dan jiya aka yanke mishi hukuncin kisa, a jahar Huj.

Kuka da tashin hankali babu wanda basu shiga ba. Haka ya taɓa zuciyar sulaiman amma idan ya tuna yayi hakane dan kudirinshi sai yaji hankalinshi ya kwanta.

Sunso amso gawarshi amma Alhaji yace a bar musu shi a can dama can ne kasarshi yake.

……..Ina kwance naga cin ɗan malele, har da kwanciyana dan ya faɗa. Kukan da salati naji, kamar bazan fito ba na mike nafito Rahilah na gani Mama tana mata fada sun ɗauka ina barcine.
Jina da gani na ne, suka tsaya cak, sakamakon jin mugun labarin Wai mijina babu.

Dafe kirjina nayi tare da fasa kara na zube a gurin, a ɗimauce suka yo kaina. Tare da ɗaga ni.

Jinin dake bin kafafunq yasake ɗaga musu hankali, Jakar Rahila da yake yashe taja takira Aman cikin tashin hankali take labarta mishi.

Kamar zautacce haka yajuyo zuwa gidan. Ko parkin mai kyau bayi ba, yafito a guje. Yana shigowa bai ɓata lokaci ba ya ɗaukeni suka nufi asibiti dani.

A gaggauce aka amsheni inda aka shiga kokarin tare cikin.

Cikin Ikon Allah jinin ya tsaya, shame shame suka maidani wani ɗakin, shi kuma Aman yaje ya biya duk wani bill.

Umma da bata gidan tana dawowa Gausiya ke faɗa mata abinda ya faru, cikin juriya da hakuri tace.
“Toh Allah ya kyauta, nima naje Makarantane munyi meeting zamuje zaria ta’aziya.”

Shiru sukayi, can dai Umma tace.
“Bari nakira Rahilah naji a wani asibiti suke.”

Kiran Rahilah tayi, tambayeta. Tana faɗa mata ta kira Malam wanda tun safe yake zaria.

Komawa kusada Alhjnsu Daddy yayi ya faɗa mishi halin da nake ciki. Ba tare da ɓata lokaci ba, yayi musu sallama.

……..Kwana na biyu a kwance na farka, buɗe idanuna nayi na sauke shi akan Hajiyar Daddy nayi bansan lokacin da na fashe da kuka ba, tare da mikewa nace.
“Wallahi bai mutu ba, Mijina na raye ya za’ace ma kowa mijinshi bai mutu ba, sai nawa.”

Ban san iya adadin abinda nake faɗa ba, ni dai surutu nake tare da yunkurin mikewa, shigowar likita da nurse suka min allura yasani barcin dole.

Wani irin tashin hankaline ya shigo rayuwata kamar mahaukaciya, bana hmm bana humm. Idan kuma zanyi magana toh ba tada daɗi.

Ga jinina da yayi mugun hawa yaki sauka, cikin jikina kuma ko kuda ba’a kaunar ya kusanceshi balle wani tashin hankali, ga baki ɗaya na birkice na susuce.

Hauce ta sameni dan idan na fara sumbatu, sai kowa ya zubda kwalla ga shi nayita faɗar irin sonda nake mishi.

Lokaci guda Sulaiman ya tattara son duniya da kulawa ya ɗaura mana, nida abincikina.
Azbtuwa akan mijina nayi shikan dan gani nake nima mutuwar zanyi.
Addu’a akace makamin mumuni dashi Iyayena suka dogara dan ba dare ba rana, ga wanda ake bani nake sha sabida cikin jikina ga kuma na nima min lafiya.

**** Lokaci ya tafi sosai dan har an sami watanin da faruwar Al’amarin kusan wata shida, sai girman da cikina yayi sosai zama nake na shafa cikin ina musu sambatu. Inda ya juya ,
“Yawwa babyn Daddy yau kuma wani labari kake so nabaka, ko na daddy kake so.”

Haka zanyi shiru dazaran ya motsa dan sake dariya nace.
“Kafin nan zamu fara karatu dan ina son kazama malami ba ɗan kasuwa ko me dukiya ba, wanda alumma zasu amfana da kai dan bana son narasaka yanda narasa mijina Masoyina ba,

Haka zan ɓata lokaci indai ba sallah bane zanyi toh ina zaune muna hiran daddy da halinshi.

Sai da nasami wata goma cif, kafin wata jumma’a ns tashi da ciwon nakuda.
Tun asuba nake fama dashi. Har akayi azhar. Ina fama dashi ban faɗawa kowa ba, sai da Mama ta fahimci walwalana yayi kasa yau, sai kuma zaryan da nake daga cikin ɗaki zuwa, waje.
Shine ta sami Umma.
“Yaya Maryam fa kamar haihuwa ce.”

“Eh nima na fahimci haka tun safe, bari tasake ɗaukar lokaci sai kuwucce asibiti.”

“Allah yaraba lafiya.”. “Amin.”

Tabbas naci wuya kafin la’asar nayi laushi, haka suka shirya kayan da sulaiman ya kawo, muka wucce asibiti.
Muna zuwa suka amsheni, inda suka duba, ina mataki na takwai 8cm.

Nan ma wani gumurzun nasha dan ban haihu ba sai karfe biyar na asuba, bayan anfito masalaci.

Yaron farko ya diro, biyar da talatin da ɗaya, tsakaninsu da ɗan uwanshi mintina uku, take kukansu ya ciks ɗakin.

Ajiyar zuciya na sauke. Kalmarshi tana yawo a kunnena lokacin da nace. Na koma gidanka kasa a cire min mahaifa.
Cikin rawan jiki yace..
“Wallahi bazan taɓa aikata haka ba ni ko yara dubune ina sonsu. Ki haifa minsu kiga soyayyar da zan musu.”

Kuka nake sosai Allah sarki Ya tafi yabarni da marayu.
Ganin ɗago kaina nayi naga yanda Nurse ɗin take wani dangware min yara, kamar ranta a ɓace yake dan an tasota ta gyara musu jiki. Basan lokacin da nace.
“Keeee ki bi min yara a hankali idan bazaki gyara su ba, ki bar min su kifita ki kara min Mamana a waje, banza dake kina dungure min yara dan baki da imani, sake min yarana kifita.”

Masifa yasa wacce take kula dani tashiga bani hakuri ni kuma nace tabar min yarana dole aks kira Babbansu, ita tazo ta amshi aikin wancar kuma aka ce tafita zasu ji da ita.

Ajiyar xuciya na sauke, lokacin da aka miko min Hassan, karɓanshi nayi na kifashi a kirjina, sannan na amshi hussain na kifashi akan cikina, ina jin sautin bugun zuciyarsu da yar kiriniyar da suke irinta niman abinci.
D’aga Hassana nayi nace.
“Barka da zuwa Mai Nasarama ka dawo min ko.”
Ajiyeshi nayi bayan na sumbaci goshinsa. Na ɗaga Hussain nace.
“My Sameer kaima kadawo min ina sonku dayawa sosai ynz zamu cigaba da hiranmu tunda kunzo duniya zan nuna muku hoton daddynku, da Aunty Huda da Aunty Mufeedah da kakaninku.”..

Kasake Nurse ɗin sukayi suna mamakina, karɓan yaran sukayi aka sakasu a wani gadon ni kuma aka bani kayana na sauya min wani gadon suka taimaka min na hau aka fita dani.

Ga yarana a gefena, idanuna na cigaba da zubda kwallar kewar mahaifinsu, farin cikin da Mama tashiga ba’a magana zatq kira malam sai gasu tare da Umma, ɗakin da aka kaini suka nufa.

Gyara min kwanciya nurse ɗin sukayi tare da saka min yarana a gadon yara da aka tanadar,

Kallona Umma tayi, tana murmushi, shafa kaina tayi, tace.
“Masha Allah, Uwata har yara biyu.”
Daukar ɗaya Mama tayi Malam ya ɗauki ɗaya addu’a suka musu, sannan aka ajiyesu Malam yace.
“Mata nayi ko abokaine?”
Kauda kaina nayi tare da fashewa da kuka, nace.
“Malam Yunus ne da Muh’d, ku gafarceni da rashin ɗa’ar da na muku bani da zaɓine shi yasa har naji na kirasu haka.”
Murmushi Malam yayi sannan yace.
“Toh Madalla aikinyi dai dai, uwata amma kafin nan zanbi kasuwa na sayo bulala sabida sun gajiyar min da uwata, kinga yands kika koma kuwa.”
Kin juyawa nayi ina dariya, sabida soyayyar da nagani a idanun iyayena suka farawa yarana yasani jin kwarin gwiwa..

Barcine yayi gaba dani……
……..”Ai nasan baka mutu ba kana raye kazo ka amshi yaranka…”

Kuyi maneji, saura kirsss.

Akwai uzurin da ya kutso min Insha Allah an kusa zuwa Iyaka nagode.
🌹🌹🍀
*MATAR SO*
🌷🌷🌻

*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*

Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai….

Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂

_Wannan buk ɗin hakk’in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_

*BOOK 2👈*
Page….10

Cikin kuka nake mika mishi yaran, amma ya gaza amsa sabida  mawuyacin halin da yake ciki.
Ajiyesu nayi na isa gareshi na zuɓe a jikinshi nace.
“Yunus Yaranka ne fa, kazo ka amshesu.”
Kallon yayi cikin tsananin azabtuwa yace.
“Ban chanchanci zama mahaifinsu ba, sabida ɓarnan da nayi Maryam. Hakkinki yaki barina gashi an mana katanga a tsakaninmu, ki rike min amanar kanki da Yarana, karki….”

Rike shi nayi sakamakon ganin ana janshi ina ihu. ” kusake min Mijina…..”
Jin ana danne ni yasani buɗe idanuna ashe tun fara mafarkin aka kira likita, mikewa zanyi suka tsira min alluran barci tuni na koma sabida karfinshi.

Karfe uku na farka naga ɗakin ya cika da mutane, dafe goshina nayi ina kallonsu. Hajiyarsu Daddy tace.
“Sannu Maryam, Barka da arziki Allah yabaki lafiya, su kuma ya rayasu tafarkin Sunnah.”
Lumshe idanuna nayi na kalli Mama Amarya nace.
“Mama ina son gyara jikina.”
Ita da Aunty Hamdiya suka zo kaina, ɗagani sukayi Mama ta samin Hijab, na sauka a hankali a jingina nayi da jikin Aunty Hamdiya, ta rungume ni sosai muka shige ban ɗakin. Kafin su fito Rahimah ta cire zanin gadon ta shimfiɗa wanda Umma tabawa Matar Yayanmu.
Dake Asibitin na kuɗine har da room heater, ruwan wanka Mama ta haɗa min nayi da kaina, kallona tayi cikin tausayawa tace.
“An miki ɗinki ne.”
“A’a”
Fita tayi bayan tace na shiga cikin ruwan idan nagama. Watsa ruwan yayi min daɗi nusaman da na shiga ciki, saka kunne nayi naji yaran na kuka, da sauri na watsa ruwan, riga da zanin da aka kawo min nasaka tare da hijab ɗina nafito.
Raba idanuna nake, ina kallon waye ke kuka a cikinsu.
” Zauna mana Maryam! Wannan mai gidan da alamu bazai iya azumi ba, dubi yanda yake niman abinci kamar wanda aka masa yasa a cikinshi.”
Zama nayi bakin gado, Mama ta miko min katon Cup da Tea, kasa karɓa nayi sai da ta sake mika min na amsa zuciyata na gurin Yarona.

Kurɓa nayi naji yaron ya callara kara, irinta jarirai. Bansan lokacin da na haɗiye tea ɗinba har da kwarewana.  Sannu suka min, burina su bani Yaran amma na lura bazasu bani ba,

Ni kuma kunya tasa naki kallon inda yaran suke, kaɗan nasha tea ɗin na ajiye filet ɗin farfesun kayan ciki Mama ta mika min kamar magani haka nake ci. Shima banci dayawa ba na ajiye.

Sai a lokacin Hajiyarshi ta mike ta kawo min Yaron da yake rigiman ta ɗaura min akan cinyata, kallonta nayi idanuna cike da kwalla nace.
“Hajiya ya zanyi dashi.”
Murmushi tayi sannan ta gyara min rikon yaron tace.
“Yanzun ki ciro mamar ki bashi da bismillah.”

Sake kallonta nayi zan tambayeta an musu huɗuba ne, tare da basu dabino.

“Ki shayar dasu an gama komi.”
A hankali na mai dashi cikin hijab ɗina, na ciro nono ta kasar rigar jikina nasaka mishi a baki. Sai naji kunya ta kamani naki kallon kowa.

Kama nono da yaron yayi yasani cewa.
“Ya Salam.”
Da ɗan karfi, sannu suka ce min. Tare da karfafa min gwiwa. Gaskiya shayarwan farko ba daɗi. Dariya Rahilah tai min tace.
“Sannu Uwar two, akwai zafi ko.”
Tura baki nayi cikin rigima nace.
“Mama kinjita ko.”
“Eh mana don Allah ki ɗaga  hijab ɗin nan dan ba mamaki iska yaron yake ja,nd ki kalli yaronki for first time.”
Inji Aunty Hamdiya dakyar na zare hijab ɗin, na kalle yanda yake tsotson nono. Haka kawai sai tausayinsu ya kamani, da kuma tuno mafarkina.
“Hajiya Daddy yana raye fa.”
Shiru suka min tare da zuba min ido,
Ganin zasu maidani mahaukaciya nace musu.
“Yana raye bai mutu ba, wallahi da gaske nake faɗa muku, ku tsananta addu’a yana bukatar addu’armu.”
“A ina kika ganshi?”
Muryan Sulaiman yayi min bazata,
Janyo hijab ɗina nayi na kalli cikin idanunshi nace.
“Mafarkinshi nayi, kuma jikina na bani yana raye.”
“Ki daina damun kanki ki kula da Yaranki, har Allah ya kawo miki miji nagari, kiyi aure.”

“Wannan kuma ai zance banzane babu auren da zanyi ina nan ina jiran mijina ko shekara dubu zaiyi zan jirashi, duk wanda zamana ya takura mishi sai yasan nayi dani Amma ni matar Yunus ne.”

Ina gama faɗar haka na fashe da kuka. Mi yasa komi sai nice na rasa cikina a farko, Yanzun narasa mijina, “Ya Allah na tuba indan laifi nayi Ubangiji ka yafe min, ka sassauta min Ina son Uban Y’ayana”

Shiru ɗakin yayi aka rasa mai magani, jikin Sulaiman yayi matuƙar sanyi, fita yayi daga asibitin yana kalubalantar kanshi da rashin adalci.
Wani irin son kai da zuciya ne suka kaishi da aikata abinda bazai yafewa kanshi ba.

Kifa kanshi yayi da a cikin mota ya fashe da kuka, sosai dan yana hango. Rashin amincewa da buƙatarshi kawai yake,

Haka yayi kukan mai isarshi, ga wutar kaunarta dake kararu mishi zuciyarshi tare da shaiɗanin zuciyarshi dake bashi shawaran banza.

……. Bayan awa shida aka sallame mu, su hajiya suka koma zaria.
Tunda muka koma gida, Umma da kula da yaran Mama kuma dani, wanka sau biyu muke samu. Ga abinci mai kyau wanda sulaiman ya kawo ya jibge.

Ga hidimar da Fareeda take kullum tana hanya, itace kawai bana iya ɗaga ido na kalli yaran a hannunta, amma ko wanka umma ce ke musu wanka sai nace ummana abi a hankali kar su fasa auren.

Zan iya cewa wani mahaukacin son Yarana ya rufe min ido ko barshi nake naji ɗan kukansu a gigice nake farkawa. Sune abu mafiya soyuwa da nasamu bayan rasa mahaifinsu shi yasa ko tari sukayi bana iya hakuri akan haka.
Iyayena sun min uzuri basu taɓa jin zafina ba asalima sake koya min yanda zan kara son Yarana.

Duk wani al’adar bahaushe sai da Familyn Daddy sukayi min, abinda ya matuƙar sani zubda kwalla kenan domin ji nake ina da yana tare damu da munga zallar so da kulawa.
Haka zan zauna ina tausayin yarana, sabida bansan mi zance musu ba idan sun girma, ajiyar zuciya na sauke idan na tuna amsar a bayyane take.

Yan uwana sun zage sosai gurin hidimar suna, wanda baya cikin lissafina. Sai da Mams tayi min faɗa sannan na yarda aka wanke min kaina inda suka kawo kayan gyaran gashin har gida, ana jibi suna Aunty Asma’u tazo daga Abia.

Washi garin zuwanta suka shiga aiki dan buhu uku Ahmad ya kawo na fulawa da Mangyaɗa, da duk wani abin bukata na kayan suya, Aman kuwa ya ajiye mana kayan abincine suna, Alhajinsu Daddy Raguna biyu ya kawona sai gana Fareeda da akwatinta guda uku, tsabar sonkai nawa ne karami, duk sauran na yaran ne,

Ta ɓangaren Sulaiman kuwa duk abinda Uba yakeyi yayi mana, komi har pampers laida sha biyu ne, duk wannan hidimar da yake mana ni haushinsa nake ji, wallahi dan haka kawai zuciyata ke sani jin zafinshi. .
Balkisu akwatina biyu tayi mana.

Banda nasu Hajiya da kanen Yunus, da sauran dangi sai da Umma tayi ta faɗa, Yaseen ko a jikinsu.

Anzo za’a min lalle nace ni bana so, Rahilah tace.
“Baki isa ba Maryam wallahi sai anyi miki.”

Dole suka min, aka zana min lalle ja da baki, ina gamawa na kalli yatsin hannuna, yarrrr naji tsigar jikina ya mike.
“Yunus”
Zuba min ido sukayi dan bani mantawa ranar da nayi lalle ja a hannu, kamar ya cinye hannun tsabar abinsun mishi. Kuka nasa musu sosai.
Sam yanzun bani da juriya da hakuri dan na lura kamar Yunus ya tafi min dasune, yabar fanko mara juriya.
……Ranar suna anyi hidima sosai wanda sai da akayi da gaske dani na iya sake jikina, yan zaria kuwa kamar su ɗauke Hassan da Hussain. Haka aka bar musu bayan hassan yaci sunan Yunus Hussain kuma Sameer.

Bayan an watse Yan uwana suka shiga duba kayan da aka mana, cike da mamaki. Suna faɗa min, murmushi nayi dan fitowana kenan daga wanka na samesu sun baza kayan.
“Yanda ya tafi da fatan nasake samun wani cikin da yana nan, ai wannan wasane dan nafi kowa sanin waye Yunus ko Matanshi da nasamu basu sanshi kamar yanda nasanshi ba.”

Duka Rahilah ta kaimin cikin tsokana tace.
“Yarinya taji Yaren novel,”

Tsaki na mata, dan nasan fassarani tayi ta other sider.

…..Haka suka gama ganin kayan, har kowacce mijinta yazo ya ɗauketa.
****
A hankali komi yake tafiya, musaman kwanakinmu kafin kace mi har munyi arba’in. Shiryamu Umma tayi Yayanmu ya kaini na musu kwana biyu. Na dawo,

Al’amarin Ubangiji tare ds niman yardanshi Ummana tasani a gaba da addu’ar dangana da hakuri, dama niɗin ba ma’abociyar kwaranniya ba sai wani nutsuwa ya shigeni da kamala.
Gashi dai ban cika ashirin ba amma, nakoyi wani dattako a gurin Ummana, hakuri yayinda aka zaluncika. Shanye ɓacin rai yayinda aka zageka. Sadaukarwa ga abinda kafi so da bukata.
Jajjarcewa ga niman nasara a rayuwa, wanda haka ce ta faru dani, a cikin shekaru ɗaya da watani nake zaune a gida, dan yarana yanzun suke da shekaransu ɗaya kenan. Masha Allah gasu nan kaman wasu zakuna.
Ga kiriniya da kujiba kujiba,.
A yanzun da Yayanmu ya nima min, N.C E,
Dan shi nace zanyi dukda kowa bai so ba na zaɓi abuna haka dan bana son dogon karatu.

****
“Sun guy, kana nufin wani aikin ne ya faɗo daga sama.”
“Zanci kaiii, kaji min shege. Kana wasa da Sunguy ne, nifa ba karamin kwaro bane, dan haka an bani turamol da Emzlin nasaka a jakar Yar gidan Minister tsaro zata tsallaka saudiya.”

“Kutt nawa aka biyaka.”
Mikewa yayi yace.
“Uwani bata ce jeka ka gani ba.”

Tafiya yayi yabar abokin da cizon yatsa.
*****
A cikin yan kwanakin nan Sulaiman ya takura min, sosai dan sakonshi yafi sama da ɗari a wayata, gashi ya shigewa yan gidanmu alkhairi yake musu kamar wani sauna.
Ranar jumma’a na dawo daga makaranta naga baki a cikin falon baki dake kana iya hangosu ra glass ɗin window. Ga takalmansu a zube.
Shiga gida nayi na sami Umma na a ɗakinta zama nayi sai ga H² sun ɗibo jiki da tafiyarsu da bata wani kwari ba, suka zuɓe min a jiki.
“Wash mazaje zaku karyani, ku barni na huta mana.”
Dariya Umma tayi mana, musaman yanda taga, Hussain yana tura baki alamun zai sha nono, tasan yanzun zan gudu. Dan yaran suna shan nono sosai ni kaina kamar zan faɗi idan suka zuke ni.
Bata gama dariya ba, na mike zubur ina dariya nace.
“Mazaje tsoro kuke bani, idan kuka fara shan nono baku tuna komi, sai shi. Yawwa ummana nags baki agidan nan lafiya dai ko?”

“Zauna Maryam muyi magana.”
Zama nayi a gabanta ina kallonta dan naga babu wasa a fuskarta.
“Dama kakansu H² ne yazo nimawa kanin Yunus aurenki, sai Baban faruq da yazo niman gausiya ta kom..”
Mikewa nayi a kiɗime nace.
“Na shiga uku na lalace, Umma kuna kaunata kuwa, don Allah ku rufa min asiri wallahi bana son Sulaiman, Umma mijina yana raye.”

Kuka na saka mata wanda yasa yaran firgita suka fashe da kuka suma,

Sosai nake yi nace.
“Umma ina zan kai Yaran nan, mi zan ce musu? Idan kuma babansu ya dawo a ce nayi hakuri dan na tara wasu Yaran ko Ya-ya kunga gawarshine? Babu wanda yake da yakinin ya mutu akan mi bazaku bani damar kaiwa shekaru huɗu ba.”

“Bazamu baki ba, sabida bama kaunarki. Mahaifinshi yace a binneshi a inda ya mutu, wato har kin kai wacce zaki faɗa mana bama kaunarki toh mungode Allah ya shiryeki.”

Tana gama faɗar haka ta barnin ɗakin tashin hankalin da na shiga ba iyaka, wani tausayin kaina nake ji,

Gashi abin an saka auren sati biyu, duk na gigice na fita hayyacina sai rama nake.
Aunty gausiya kuwa kanta rawa yake zata koma gidan mijinta.

Matar Sulaiman har sako take turo min na yanda zata wulakantani.

Zafi uku, ga tashin hankalin da nake ciki, ga fushin Umma wanda yake yawo a jinina, ga exam wanda bansan mi nake yi ba.
Nabi umma na bata hakuri taki, kulani sai ma zuba min idanun da tayi, a ɓangaren sulaiman kuwa ya haukace da murna dukda wannan bai taɓa zuwa ba. Sai sako

Ana bikin saura sati guda aka kawo kayan lefe, wanda kallo ɗaya zaka musu kasan aci kaniyar nera, ko kallo basu isheni ba.

…….
A yau kasar saudiya takama wata matashiya ɗauke da muyagun kwayoyi, yar Minister tsaron naija.
Abinda ya ɗauki hankalin ɗinbun alumma, inda akalar duniya ta juya alamarin.

Lokaci guda mahaifinta ya haukace har da yunkurin koran mutane da dama a cikin gidanshi.

Kafin a wani lokaci har an shiga tattaunawa tare da tsanananta bincike, tun daga fitar Yarinyar har zuwa airport.
A nan aka saka idanu akan Cctv nan suka, gano fuskar Sunboy. Da lokacin da ya fakaici jakanta yasaka mata kwayar.

Take akayi copy ɗin hotonshi aka mikawa sojoji da Yan sanda, tun daga abuja har zuwa sauran state ɗin.
Nan aka shiga muhawara, yanayin saka Kwayar irinta Yunus Marafa ne, mi yasa shi ba’yi magana ba kodan an taɓa Yar miniter ai shima mahaifinshi tsohon sakataren gwanatin tarayya ne.

A cikin awa goma sha ɗaya aka kamo Sun boy, wanda kafin akawo shi yaci mugun duka, sabida sojoji ne suka cafke shi a birnin gwari.
Tsabar yaji wahala tun kafin akaisu yace.
“Zan faɗa muku, Nuriya Kishiyar Mamanta ce ta bani kwayar nasaka mata.”

Wani soja ya zabga mishi naushi yace.
“Ba yau kasaba ba, zaka faɗa waye da waye kasawa.”

……….
Lokacin da Sulaiman Yaji labarin an kama sunboy, haɗa komi nashi yayi yabar garin Zaria baki ɗaya. Inda yayi kokarin barin kasar.

……..

“Eh nine nasakawa Yunus Marafa, shi kuma kaninshine ya bani aikin.”

Basu kyale shi ba suka mishi lagalaga.
Koda suka isa Abuja, kallon sunboy Minister yayi yace.
“Ku karya min ɗan iska, dan yasani kusan mutuwa da taimakon suwaye kake wannan aikin a filin jirgi.”

“Da taimakon ma’aikatan gurin wanda nake sayansu”

“Ku karya min ɗan banza. Yau zamun kaishi kasar saudiya na dawo da ita, sai kuma Maganar Yunus marafa shima yanzun zamu je ofishin jakadancin china mu nime diyyar kashe shi da akayi ba tare da hakkinshi ba.”
****
Shekara ɗaya baya……..@lalaci ya kamani, 😹
Page…..11
Shekara ɗaya baya, da alkali ya yanke hukuncinsu Yunus. Za’a kaisu inda ake gabatar da hukuncin. Toh a lokacin kungiyar siyasan da take gudanar da mulki tana fuskarta barazana daga wata kungiya wanda har take zargin party mai mulki tana kashe mutanen da basuji basu gani ba, dan haka suna kira da alummar china su juyawa wancar party mai mulki baya, a zaɓe su.

Abin da ya kawo ruɗani kenan a ɓangaren siyasar kasar sai aka dakatar da duk wani hukuncin kisaa, aka ajiyesu.
Toh a cikin haka aka manta da case ɗin Yunus aka kaishi wani mugun gidan Yari, wanda akayi ta axabtar dasu.
Yafice hayacinshi, ya lalace
Idan ka ganshi matukar baka yi dagske ba toh xaka shiga ruɗani.
Dan yayi baki ya jeme.
Kullum kasame shi yana istigifari, dan yasan hakkinmu ke binshi. Matsalar gurin shi baya jin yarensu su basa jin English sai ya ajiye haka A matsayin k’addarar shi. Koda mutuwa yayi yana fata Allah ya yafe mishi hakkinmu.

*****
A zaria kuwa Mama kilishi ce ta yanki jiki ta zuɓe sakamakon jin abinda Sulaiman ya aikata, koda ta farka. Zatayi magana hajiya ta rufe mata baki.
“Haba Rukayya sai kace baki san k’addara ba, wannan aikin shaiɗane, kuma nayi imani da Allah Makahon sone da tausayi yasa Sulaiman ya aikata haka, tunda kowa yasan Yanda Babangida ya zalunci maryam, wallahi bani da haufi akan shi dan nasan duk inda yake nadama yana tare da shi, ki mishi addu’ar niman shirya karki yarda zuciya takaiki ta baroki.”

Mai da kai Mama tayi tare da zubda kwalla sabida bakin cikin abinda ɗanta ya aikata.

****
A lokacin guda aka kafa kwamintin lura da abinda ya sami Yunus inda suke tattaunawa da jakadar china, kwamitin yar minister aka kafa zuwa saudiya,
Na Yunus kuwa har da Alhajinshi wanda aka mishi kiran gaggawa. Da zai tafi bai tafi shi ɗaya ba sai da ya ɗauki Aman da Ahmad.

Sosai maza suka murza gashin baki da tattaunawa mai zafi inda aka koma har kaduna aka duba cameransu,  aka koma samo vedion. Ba’a ɓata lokaci ba aka wucce china.

****
Ina can hankalina a tashe, bana ko iya magana. Yaran kuwa suma sai abin ya taɓasu basu da kuzari. Suma sai suka koma gefe guda, suna kallona. Sabida rashin walwalana, na kasa basu farin cikinda nake basu kullum. Toh yanzun bana iya basu.
“Wai kina nufin haka zaki shiga hakkin Yaran da basu da laifi, miye laifinsu da baza’a basu abincinsu ba, karfi da yaji zaki maida yara marayun dole, idan kuma kin yayesu ne toh ki faɗa mana.” tana gama faɗar haka tayi taficce waje abinta.
Mikawa Hassan hannun nayi idanuna cike da kwalla, nace.
“Ba laifina bane, soyayyar Mahaifinkune bazata taɓa barina na rayu da kowa ba sai, shi.”
Ciro mishi nono nayi na mika mishi, kauda kanshi yayi yana kallon ɗan uwanshi, kama bakin nono yayi ya gatsa min cizo, wanda yasani runtsa idanuna sai da kwalla suka zubo dama suna cike a idanun.
Dariya yayi ya kalli ɗan uwan wanda yazo da sauri ya kama rigana, nifa Yarana basu da wayo dan basu iya ciro nono a riga ba sai dai na ɗaga musu.
Ganin zasu zuke ni nayi maza na kwace kaina ina musu dariya nace.
“Bari na baku tea.”
Mikewa nayi na ɗauki feeder ɗinsu na wanke sannan na haɗo musu tea ɗinsu na mikawa kowane.
Jifa da feeder Hassan yayi, ya tsalla ihu har sai da Mama ta shigo.
Ganin feeder a kasa yasata ɗaukarshi suka fita, Damo sarkin dawowa jikina yayi ya kwanta ya cigaba da shan abinshi. Ina shafa bayanshi, ni kaɗai ina zancen zuci.
“Ina Yau da Yunus zai dawo, yaga yaranshi ya kaunacesu ya so su kamar Yanda yake fatar samunsu, I love my Man”
A gaskiya Yunus ya shammaci zuciyata, fiyye da kima. Baxan iya son wani namijin bayan shi ba, dan sonshi daban yake, a zuciyata.
“Ya Allah kai kafini sanin sirrin sarari da boye Ubangiji ga shigo Al’amarina.”

Haka nayita addu’a….
*****
Kwanansu Alhaji huɗu a china suna bin gidajen Yari, sai da suka kwana goma sha ɗaya sannan sukayi katari da wani gidan yarin dake can iyakar china da Japan.
Anan aka samishi a gigice sai dai Karfin Ibada ya hanashi ɗimauta dan azaba ake musu, cikin dare a sake musu wasu mugayen ɓeraye suyita cizonsu.

Yunu yaga Jarabawa, amma dukda haka yarda da Allah da karfin imani ya hana aga tashin hankali sai dai, a jikinshi wanda ya kare da wasu cututtuka da cizon ɓerayen nan.

Yana sallah walaha, aka buga kofarshi bai amsa ba sai da suka shigo, lokacin yayi sallama, ya kallesu masu tsaron gidan yarine yana da labarin luwaɗi suke da firsunoni, har a kusadashi anyi abun ɗakin dake gabanshi suka shiga sukayi da wani.
Dake Allah ya kare shi, basu taɓa yunkurin taɓashi ba. Saima wani kwarjini da yayi musu, akan wannan abun.

Nuna mishi kofa sukayi ya fita a hankali mutum mai kuzari da haiba ya koma tafiyar kamar ana turashi, har indasu Aman suke jira nan aka kaishi.
Fuskarshi nan ta haɗa, gashi baka ganin komi sai hanci da baki.
Kafin ya iso Ahmad ya tare shi, rungume juna sukayi tare da fashewa da kuka, Alhaji kam bai iya magana ba, sai kallonshi yake yanda ya koma.
Murmushi yayi yana buga Bayan Ahmad yace.
“Haba Mazaje kace yanzun ka koma mataye.”
Janye jiki Ahmad yayi Aman ya kalleshi sai kuka komawa gefe yayi, ya zauna yana kuka. Gaban Alhaji yaje ya durkusa tare da dafe gwiwar Alhaji cikin sanyi rai yace.
“Alhaji ! hakkin maryam yaki barina na huta.”
Shafa kanshi Alhaji yayi yace.
“Maryam ta yafe maka tuntuni, sai dai kanime Yafiyar Ubangiji, Zamanka a nan k’addara ce, da taimakon ɗan uwanka. Sabida soyayyar dayakewa Maryam wanda kai ka gaza mata, shi kuma yana jin zai iya bata abinda kai kagaza bata shine yasashi aikata haka, amma koma miye Allah ya yafe mana baki ɗaya.”

Kuka Yunus yasaka sosai, tare da rike hannun alhaji. Takardu aka kawo Ahmad ya cika komi sannan suka mikar dashi.
Daga nan basu tsaya ko ina ba sai asibiti, nan aka shiga duba shi. Sosai tare da bashi kulawa.

Sai da suka kwashi sati kusan uku, sannan suka tattaro zuwa kaduna. Koda suka iso zaria aka wucce dashi tun a can yake son tambayar maryam amma ya gaza cewa komi, suma kuma sunki ce masa komi.

Sun isa zaria da karfe biyu na rana yan uwanshi da danginshi duk suka mishi kawanya, suna kukan farin ciki murmushi yake ya kalli wannan ya kalli wannan.

Da misalin karfe biyar su Ahmad suka dawo, kaduna.
Ahmad ya ajiye Aman a gida, shima ya wucce gidanshi.
Yana shiga yasami Hindu a falo ta zabga tagumi zama yayi kusada ita yace.
“Lafiya kike tunani.”
Mika mishi wayarta tayi tare da fashewa da kuka tace.
“Aman bansan ya akayi ba wasu suka ɗauki hotona suna, rubutun ɓatanci a kaina.”

Murmushi yayi sannan yace.
“Toh ai sai ki godewa Allah tunda baki yi abinda ake magana a kai ba, hmm abinda nake gudu kenan kin lalata gidanki kin lalata rayuwarki, idan kinga zaki iya ki gyara idan bai miki ba, kinsan dai bake ɗaya bace.”
Yana gama faɗar haka ya mike zuwa ɗakinshi yayi wanka, ya sauya kayanshi ya nufi gidan Mamie dan har yanzun yaki yarda Rahilah ta dawo gidanshi,gani yake hindu zata iya kashe masa mata da ɗanshi.

Koda ya isa gidan yasame su a kitchen suna aiki da mamie sai hira suke, abinsu ga Sayeed da yake fama da kekenshi.

Yaron naganin Baban shi yace.
“Papaaaa”
Da gudu yazo kan uban ya ɗagashi sama. Yana jijjigashi sannan ya sumbaci goshinsa yace.
“Mr Mandara faɗa min, miye Mominka da Mamie suka ce.”
Dariya yayi ya shiga shirme abinshi, cikin nutsuwa ya gaida Mamie tayi mishi barka da arzikin dawowan Yunus, wani kallo yabi Rahilah dashi sannan ya wucce falon Mahaifinshi nan suka tattauna sannan yafito ya shige sider ɗinshi. Bayan yabar Sayeed a gurin takwaranshi.

“Tashi kije, kinyi amfani da abubuwan da nabaki ko.”
Kan rahilah a sunkuye ta gyaɗa mata.
“Toh maza jeki Allah ya baku xaman lafiya.”
Da sauri tafita, tana murmushi.
A ɗakinshi tasame shi ya kwanta, yana ganinta ya mike zaune ya buɗe mata hannunshi.
Shigewa jikinshi tayi, tana sauke a jiyar zuciya tace.
“Papa nayi miss ɗinka, kwanakin da kayi kaman nayi hauka.”

Murmushi yayi sannan yace.
“Ai abubuwan ne sai a hankali kuma bama son mu dawo da Yunus a yanda muka same shin nan kar Yar uwanku tace batayi.”
D’ago kai tayi tana shafa fuskarshi cikin salonta tace.
“A duniya babu namijin da zai iya samun maryam Sajida ta bashi soyayyarda tabawa Yunus ko yaya kuka kawo mata shi zata amshe shi hannu biyu.”
Zuge zip ɗinta yayi ta kalli cikin idanunshi, hmm tace a rainta jaraba an dawo.
Shafin soyayyar Aman da Rahilah ai ba sauki.

……. Haka ma ya faru a gidan Ahmad tunda ya shiga ya sami Rahimah, ta bashi abinci yaci kaɗan yace.
“Nifa ba wannan yunwar nake ji ba.”
Tun da ya faɗi haka, san abinda yake nufi lallaɓa yaranta tayi Ta kunna musu tap suna game, rufe kofar kitchin tayi sannan ta koma ɗakinta ta gyara jiknta tabi Ahmad. Jirgin soyayyar suma suka haye.

****
Haka kawai aka sani a gaba da maganin mata, tun bayan komawar Aunty Gausiya aka shiga ɗura min magani, ga Mai gyaran jiki, kullum sai tazo an gyara min, kai an buwayi rayuwata gabaki ɗaya.
Kamar na fasa ihu haka nake ji.
Sai da aka samu kusan wata biyu ana abu ɗaya, ranar jumma’a na tafi makaranta, na shigo a gajiye, na shaki kamshin da ya kusan tarwatsa min zuciyata, a hankali na shiga gidan banga alaman komi ba, yaran ma ba ji, hayaniyarsu ba. Ɗakinmu na wucce nayi wanka na kwanta dan yau nake tsamanin bakona zai ɗauke,

Can wajen magarib sai ga yaran a guje sun shiga ɗakin Umma bana nan suka leka na Mama ma haka, shine suka shigo ɗakinmu. Suka zuɓe a kaina kallonsu nayi, nace.
“Yaran Mamansu ina kuka je.”
Jan hannuna sukayi da na mike, dole nasaka hijab na bisu, har falon baki.
Anan zuciyata ta tsinke, sabida kamshin Yunus, a hankali na shiga ciki yana tsaye jikin window dake kallon harabar waje. Gani nake kaman gizo yake min, kallon yaran nayi da suka isa gurinshi da gudu suna cewa.
“Dadyy.” dan haka nake faɗa musu daddy duk namiji daddyne.
Juyowa yayi, ya durkusa a gabansu yana shafa fuskarsu.
Mutuwar tsaye nayi, ina kallon Yunus,, ɗago kanshi yayi ya kalle ni, murmushi yayi sannan ya mike, tare da ɗaukarsu duk biyu, ya iso gabana. Ja da baya nayi har muka kure bangon ɗakin, rungume mu yayi baki ɗaya.
Muryanshi can kasa yace.
“Duk nawa ne wannan.”
Kukan da nake haɗiyewa ne na sake, a hankali tare da gyaɗa mishi kaina nace.
“Duk nakane har da Mahaifiyarsu.”
Sauke yaran yayi ya ciro chocolet ya mika musu yace.
“Maxa ku kaiwa Umma tasha.”

Suna fita, ya tallabi fuskana da hannunshi, yace.
“Maryam sai kuma kika ji labarin na mutu.”
Janye hannunshi nayi, nakifa kaina a kirjinshi ina kuka, bani da wani bakin magana, kallonshi nake ina shafa fuskarshi nace.
“Ai ban yarda ka mutu ba, dan zuciyata bata aminta da haka ba,”
” Nidai abinda nasani shine, na shiga garari adalilin rashinka kuma da nace zaka dawo karyatani akayi ana min kallon na haukace. Daddy kaine cikon rayuwata, bansan ina sonka ba sai da kayi nisa dainda nake nasan cewa kaine rayuwata.”
Rungume ni yayi kamar wani zai kwace ni.

Mun jema sosai a haka, kafin yace.
“Maryam zaki iya zama dani kuwa, kinga yanda na koma fa?”
Murmushi nayi nace.
“Yunus nake so ba wani ba, dan haka ni bani da damuwa ina son Haske rayuwata haka.”
Haɗa fuskarmu yayi, yana goga hancina da nashi. Yace.
“Maryam zan wucce dake gida, ins kewarki sosai.”
ɗaga kaina nayi, ina murmushi nace.
“A’a kabari dai su umma su maidani da kansu.”
“Toh ki barni mu gaisa a nan.”
“A’a baza’a kuma dani ba ga nifa ma ina hutun sallah.”
Na faɗi haka ne dan ya kyale ni wallahi bazan iya jaraba ba.
“Toh taimaka ki min wani abu.”
Kaman ban fahimce mi yake nufi ba nace.
“Dame fa, Yunus.”
Jan bakina yayi yace.
“Yanzun zaki gani.”
Hannunshi ya tura a rigar nayi maza na rike nace.
“Karka taɓa amanar H² kaga babu daɗi na bari a ci amanansu.”
Dariya yayi dakyar na lallaɓashi muka rabu lafiya.

…….Tunda ya dawo kullum yana, zarya a gidanmu sannan ya kwashi yaranshi su tafi yawo, ina fama kintsa kayanmu da zan koma, dan yace ya dawo da sauran matanshi Saura nice.
Sosai Umma da Mama da Rahilah suke haɗa min zafi, sai da na fara fita hayacina dan maganin karfine dasu, wasu wanda Rahimah takawo min daga, turaren tsuguno daga India Uwar mijinta ta kawo mata, sai wani na sha, haka kawai suka sani jin desires ɗin dole.

Ranar jumma’a aka mai dani ɗakina nida Yarana,

Bayan tafiyarsu Aunty Hamdiya, shima ya shigo, ya taramu a falo mu huɗu sai Yaran da suka haye mishi jiki, Balkisu da Fareeda na dariya, ina gefen Aneesah wacce har yanzun bata nutsu ba.
Nasiha yayi mana akan zamanmu na baya da kuma kurakuran da ya aikata, ya rokemu da mu yafe mishi. Sannan yace za’a raba kwanaki ɗa’ɗaya, sannan ya kara da cewa.
“Maryam Idan baki manta ba, kinyiwa Fareeda da Balkisu alkawarin basu…”
“Ai dama Yaransu ne, dan ko da ake maganar auren Sulaiman niyyata na yayesu, na mika musu. Sune iyayensu ni bani da haufi na barnusu Yaran duniya da lahira.”

“Madalla da samun mace tagari kuma nagartacciya, mai zuciyar zinari, Allah ya albarkaci rayuwarki.”
Kallon Fareeda nayi cike da tausayinta, dama kuma yaran sukan je gurinta ko tazo ta ɗaukesu, balkisu kuma bata wata guda, bata zo kaduna dubasu ba,dan haka suna gaba tsalle a jikin Uban suka koma kansu.
Hassan da barna ya tsikawa Balkisu ɗan abin wuyarta ta gwal, murmushi tayi ta sumbaci goshinsa tace.
“Wata rana zaka saya min sama da wanda ka tsinka.”
Taɓe bakina nayi na zubawa mijina ido, ina wani lumshe su. Duk abinda nake yana gani, amma dan a zauna lafiya bai wani damu ba asalima jaddada mana zaman lafiya yayi kafin aka kawo abinci wanda Fareeda ta girka, muka ci.

Allah sarki huda na makaranta kamar tayi tsuntsuwa, a wannan shekaran zata gama. Mufeeda kuma tana gabansu hajiya yarinyar ta nutsu.

****
Yau wata biyu kenan da akayi wani kazamin hatsari a hanyar yola, kowa ansami danginshi amma banda sulaiman, karshe saka hotonshi akayi a network news, anan Alhaji yaganshi.

Tunda Mama kilishi ta ganshi zata mike Alhaji ya maida ita, yace.
“Na yarda da tarbiyan da nabawa Yarana shaiɗan ne ya shiga rayuwarshi, ki yafe mishi Allah zai sassauta mishi bari gobe ns kira Yunus da abokanshi su tafi yolan.””

Kuka tasaka tace.
“Wallahi na yafe mishi ina mamakin halayarshine, amma ya wucce.”

Lallaɓa ta yayi, har suka kwanta.
…….A bangarenmu kuwa ban san iya adadin lokacin da muka ɓata muna hira inda yske bamu labarin rayuwar gidan kaso ba, sai da na shafa wayata, naga karfe biyu saura, mikewa nayi nace.
“Bayin Allah da alkhairi.”
Na wucce sama, dariya Balkisu tayi tace.
“Fareeda nima na gudu, dan nan gaba Maryam kuka da tasaka mana mun riƙe mata miji.”

Dukkansu suka miƙe suka hauro sama, shi kuma ya shige ɗakinshi yayi wanka. Sosai sannan yasaka kayan barci ya fito ya kashe komi na gidan, ya hauro sama.
Ya shigo yasame ni, nayi wanka na kwanta, kunna wutar d’akin yayi yazo har inda nake.

“Ya muna hira kika gudu?”
“Hiran ce ba karewa zata yi ba, kuma ai sai a bani mijina, tunda ka jima da dawo dasu, nima sai a barni na mori mijina ko.”

Janyoni yayi na shige jikinshi, sumbatar bakina yayi, ya sauko har…..
Daga nan kuma Tsohuwar soyayya da kewar juna, suka motsa..
****
Washi gari Balkisu ce tayi abin karyawa, tare da taimakom Fareeda, suna gamawa suka ajera a falon akan kafet ɗin cin abinci.

Sannan suka koma ɗakinsu sukayi wanka,
Taɓani yayi cikin zolaya yace.
“Keee Harija tashi.”
Dariya ya bani har ina rike cikina nace.
“Toh Hariji, ai sunan da ya dace dakai kenan, tunda tun 2:30 ake abu har 4:02,,, kuma tsakaninka da Allah sau nawa ina ce maka na gaji, amma cewa kake Wallahi yanzun kake jin lafiya. Dake kasaba ka moreni kace min Bby.”
Daukar pillow yayi ya wurga yana zare ido yace.
“Amma yarinyar nan kin gama dani, zo ki faɗa min, saunawa kika sauya.”
Juya idanuna nayi, bayan na zare rigar da nayi sallah dashi nace.
“Oho dai, ko sau dubu na sauya salon tafiyar waye yake riƙe da linzamin, idan ka isa ka kamani, akoma ruwa ni yanzun karfi nake ji kai kuma basir ya cinye ka.”

Nayi ban ɗaki a guje. Bai fasa bina ba kuwa, dan sai da ya nuna min yanda basir ta cinye shi, nida cika baki nice da kuka ina bada hakuri, kukan bafa irin na tashin hankali kuka mai tsuma zuciya da ruhi, wanda kana ji kasan kirsa ceda kisisina, sai gashi ya rufta cikin tarkona. Aikuwa muna fitowa wanka nace.
“Daddy ba wai na gaji bane kyaleka nayi sabida kar na tsotse maka ruwan jiki karasa kuzarinka.”
Cizon lip ɗinshi yayi yana sauke ajiyar zuciya yace.
“Ni dake ne, zamu haɗe.”
Yasaka kayanshi ya sauka kasa, nima kwalliya nayi cikin doguwar riga na material, na sauko kasa dan yunwa nake ji, ina saukowa shima yana fitowa daga ɗakinshi lekani yayi muka haɗa ido na kashe mishi ido ɗaya. Murmushi yayi nima haka.
Har tsakiyar falon na iso na zauna kamar sauran na gaishesu.
“Kai Maryam Sajida, anya kinyi niyyar bamu mijinki kuwa.”
Inji Balkisu.
Rike bakina nayi ina dariya nace.
“Allah Mommyn yara kuyi hakuri.”
Dariya duk mukayi sannan muka fara cin abinci, yanda naga Yan biyu sunki kulani nima na tarasu a gefe,
…….. Bayan ya gama cin abincine yayi mana sallah zai tafi yola shida su Aman Hijab muka ɗauko nidasu balkisu muka rakashi, banda Aneesah wacce tafita gayarta.

Sai da muka ga fitarshi na juya gareta nace.
“Kiyi Hakuri Mamien yara amma fitanki a haka ba mutunci duk masu kuƙa da gidan suna kallonki ai ko ba komi zaki jawa mijinmu daraja, A gurin ma’aikatanshi.”

Nan ta rufe idanunta ta gurza min rashin mutunci, riko hannuna balkisu tayi tace.
“Kinfita hakkin zaman tare Allah ya bada lada.”.
………. Koda Suka isa yolan dakyar aka basu shi, bayan an gudanar da bincike, basu tsaya a ko ina ba, sai babban asibitin abuja, acan akayi cuku cuku, aka wucce dashi Germany.

Tafiyar Yunus ne yayi dan ya dawo mana, yayi kwana biyu sannan suka wucce.
*****
Rayuwar gidan Yunus tana da daɗi a yanxun dan mu uku mun haɗe kanmu, inda mukayi kokarin ganin Aneesah ta biyomu amma ina.
Watan shi huɗu suka dawo, tare da sulaimn wanda ya sami matsala a kafarshi, na dama yana ɗingisata.
Bayan dawowarshi muka tafi bikin yaye su Huda, har da mamanta, bayan an gama hidimar muka dawo gidanshi na nan abuja dan zai dawo nan, muna shiga balkisu ta fara sheka mana amai, kafin wani lokaci ta gallaɓaita, asibiti ya kaita a ɗan gaba unguwarsu.
Suna zuwa aka samata ruwa, sabida ko tsayuwa batayi.

Test ɗin jini aka mata dana fitsari, bayan wani lokaci aka kawo anan aka sake mata scanner, abinda likitan ke tsamani ya tabbata cikin wata uku, cif.
Mikawa Yunus hannu yayi yace.
“Ina tayaka murna Madam tana ɗauke da juna biyu har na wata uku.”
Murmushi Yunus yayi ya mika mishi hannu suka gaisa yafito,komawa ɗakin yayi yana kallon yanda tayi fayau, wato rabo fitina ce daga dawowanshi har Allah ya nufa balkisu zata haihu.

Zama yayi har ta tashi sannan ya taimaka mata tayi alola da sallah, likitan na ganinta yace taje gida ba wani abu ya rubuta mata magani.

****
Cikin balkisu bayi da wani fitina sai dai warin fentine bata so, haka muka cigaba da kula da ita,

…… Tunda Huda ta dawo take cikin damuwa da yawan kuka, anyi tambayar duniyan nan taki faɗa karshe sakata nayi a ɗaki na tambayeta, bata ɓoye min ba ita Aure take, so.
Kiran Uban nayi muka zauna nace ta maimaita tana kuka ta faɗa mishi.
Koda aka tambayeta waye take dashitace nan duniya bata da wanda take so sai Ya Kabir.

Shi knn nace mata kawai.

……. Wata litinin naje gida na sami Umma da Malam na musu bayani, basu ki ba sai aka kirashi a waya sukayi magana ta fahimtar juna da Iyayenmu, ba tare da wata damuwa ba ya amsa,……
Bayan haihuwar balkisu,akayi bikin Huda da Ya kabir. A lokacin Daddy ya tada zance kai Fareeda kasar waje ko za’a dace tace ita bata so, wanda muka haifa sun isheta.

*****
Hafsa matar Ahmad kuwa wani alhaji ta aura da zumar auren kashe fire, mutumin yace bai san da haka ba, yayita cin Ubanta Matanshi biyu suma suka tasota a gaba, karshe garin faɗa suka tureta cikin mangyaɗa ta kone fuskarta,
Alhaji na ganin fuskarta ta lalace ya saketa, karshe Ahmad neya ɗauki ɗawainiyar mata jinya har Kasar waje, koda ta dawo ta nemi ya dawo da ita yace a’a yayi ne sabida chuchu.

Hindu kan ba laifi ta nutsu sosai, kamar ba ita ba ganin haka Rahilah tasa Aman ya dawo da ita, dan lokacin Hindu ma cikine da ita gana Rahilah da ya tsufa. Zaman gidan ba laifi,

……… Dake an fara azumi, Fareeda da Balkisu ne a kitchrn ina kwance, Yaransu sai lugude suke a kaina. Cikin ɗags murya nace .
“Maman Yara wallahi kizo ki ɗaga min yaranki zasu murkusheni.”

Dariya balkisu tayi tace.
“Haba kekuwa Aunty Mom kiji dasu Wallahi muma aiki yaci karfinmu.”

Kamar zanyi kuka haka nake kallon yaran, tunda Ubansu ya jika min aiki shikenan na zama lazy, Bana iya komi sai bin kasa. Har shima ynz kallon juna muke dan bana kaunar ya taɓa ni

Shigowa yayi da sallama, tunda na kalleshi sau ɗaya na rufe idona ban kuma buɗewa ba har yakwashe yaranshi ya tafi,

Uzuri yayi min dan cikin wata biyune sai wahalar da yake bani…..
*****
*Bayan shekara biyar*
Zaune nake a tsakiyan ɗalibaina wanda suke zuwa karatu, asabar da lahadi, suna jefa min tambayoyi ina amsa musu, naji karan shigowar motar shi addu’a na yi musu sannan na mike nace.
“Toh sai wani sati, Mai gidan ya dawo daga tafiya.”
Ta kofar da aka ware dan ɗaliban suka fita ni kuma na shiga ta ɗaya kofar, hangoshi nayi shida Aneesah, dama tare suka tafi. Kallonshi nayi na sake mishi murmushi, take ys janye jikinshi ya tawo da sauri gurina yana tambayana yasamemu lafiya nuna mishi cikin gida nayi.

 

A shekaru biyar da dawowarshi daga gidan kaso, Allah ya albarkaci al’amarinshi sosai, Yarana biyar da yar autana, dan haihuwar da kanta ta tsaya, gana balkisu biyu tahaifi Sultan, Sulaiman har gida yazo niman yafiyana nace na yafe.

Kuɗi Yunus ya ware ya buɗewa Fareeda Plaza, sosai.
Koda yazo buɗewa ya shawarcemu nida balkisu muka bashi goyan baya. Ranar da aka buɗe kuwa kuka take sosai. Dan murna.

****
“Kitashi yau zaki fara koyan tukin mota.” ya shigo da key ɗin sabuwar motar da yasaya min,

Shiryawa nayi muka fito, yau nina ga bidi’a wallahi ba koyan tuki naje ba koyan salon so dai ko, dan kancinyarshi na koma da zama hannunshi na cikin rigana, yana gwalgwalani, shi nan tuki yakd koya min, karshe aka buge ds sumbata, hmmm ai alamarin daddy ba’a cewa komi dan tsohon gidanshi yakaini ya gurjeni son ranshu wai ladar koya min tuki,😂

Kwana biyu tsakani muka je sunan Huda wacce suke abuja gidan da Yunus ya gina zamu koma a can ya mallakawa Ya kabir, ta haifi ɗanta na biyu. Dake haihuwar farko babyn bata zauna sai sai Yanzun suka sami Omer. Nabila matarshi yaranta uku. Kuna zamansu babu damuwa ko kazamin kishi.

A yanzun ina da Yunus da Muh’d daAhmad da Aman, sai Autata Fareeda, Yaran balkisu Ansami Umar da Mai sunan Babanta ana kiranshida Sultan, Aneesah da Fareeda sune Allah bai nufa zasu haihu ba.

*Alhamdulillah*
Anan na kawo karshen matae son…..
Labarin
Sister Saratu Kano
Tsarawa da Rubutawa
Ramlat Abdulrahaman manga_Mai Dambu……

Fatan alkahiri gareku masoyana hak’ik’a nagode sosai,

Godiyata a gareki ba zai kare ba Aunty Batul Mamman.
…….
Tukwaici gareku Masoyan Inna Wuro, da Yaddiko……

Ku biyo ni Cikin Yar Gidan Yaddiko…..😘😍

*Thank You*

 

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button