Hausa Novels

Hayatul mahayat Hausa Novel

************* Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************

DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.

Related Articles

Visit > https://www.aihausanovels.com.ng

Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.

Email > [email protected]

******* FOLLOW US ******

Facebook: Ai Hausa Novels

Twitter: Ai Hausa Novels

Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels

 

Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.

********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************

[10/9, 9:28 PM] NPEEDY A AJI: 🌸HAYATUL MAHAYAT🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚

Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Yar Amana

🌸 NOORUL HAYAT 🌸
WRITERS ASSOCIATION

🌹Expressions and heed Searching Sweet Story Novels 🌹

<<<<<<<<<<<<<<<<<<<<<<
We are together all fans 🤝🏻🥰

KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

Alhamdulilah gashi Allah yasake had’amu a wani saban novel Allah yasa nafara a sa’a Allah kakareni da aykata ba dedeba a cikin wannan book d’in Allah kasa yadda nafara lafiya nagama lafiya Ameen

‘Kir’kirarran labarine daga zuciyata taimakon Allah nikenema akan wannan labarin Allah karka barni da kaina dededa ‘kiftawar ido bannemi shawarar kowaba dan Allah kar wanda yayimin shisshigi cikin labarina please banason hayaniya wanda yaga bai mishiba bance dole yakarantaba balle adinga ‘kananun maganganu akai nagode sosai masoya

Ina matu’kar yinku 🤝🏻🌹♥🥰

🅿 1 & 2

BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

Gudu sukeyi sosai cikin ‘kumgurmin daji amma dukda haka hannuwan su nari’ke dana juna tayin lokaci suna gudu ‘kara dattiyuwar matar tasaki had’ida fad’uwa cikin kuka yarinyar dake ri’ke da hannunta tadur’kusa tace

” mama dan Allah kitashi sun biyomufa ? ”

Cikin wata irin murya matar tace

” Rayhana inamai umartarki da kibar gurinnan kafin su iso nikam daga nan bazan iya cigaba ba kalli ‘kafata macijine yasareni kuma nasan izuwa yanzu dafinshi yagama shiga cikin jikina ”

Kuka Rayhana tasaki sosai kicikicin d’agata tashigayi jin ‘karar harbin bindiga yasa tadaka mata tsawa

” Rayhana idan baki tafiba amatsayina na mahaifiyar ki banyafe mikiba zakibari kashemu dukane kije aduk inda kike kinatare da Allah dakuma Addu’a ta kitafi nace ”

Wani irin kuka Rayhana tasaki sumbatar hannun mahaifiyar tata tayi tace

” in sha Allah zamu sake haduwa Mama mama a ina danginki suke ? zan ….. ”

” Nace kibarnan Rayhana tafi cikin kariyar Allah ‘yata ”

Juyawa Rayhana tayi aguje cikin duhun bishiyoyi tabuya amma tana iya hango mamanta wasu ‘kattine majiya karfi ko wannen su hannun shi ri’ke da bindiga cak suka d’auki mahaifiyar ta suka juyada ita jin ‘karar Harbin bindiga yasa Rayhana juyawa aguje cikin dokar jejin tsayin lokaci tana gudu dede wata ‘katuwar bishiya tatsaya tana sauke numfashi

Hannuwanta 2 tad’aura saman kanta tasake saka wani irin iho jin sautin kukan jariri yasa Rayhana saurin waiwagawa cikin sauri tafara duddubawa tanabin sautin kuka cikin sa’a idanunta sukayimata arba da kyawawan jarire twins masu matu’kar kyau cikin kyawawan kayan sanyi

Cikin gigita tashiga waigewaige kozataga wani amma babu alamar kowa wani irin sauti taji

” keeee Rayhana kidauki wa’innan Twins d’in mugunta da makirci yasa anrabasu da iyayensu kituna kalmar mahaifiyar ki idan kika ceci wa’innan yaran to zamu saka idanu akan mahaifiyar ki kuma in sha Allah zaku gana wata rana

Mahaifin wa’innan yaran d’an babban gidane kuma tsayayyan namiji Rayhana kishiga duniya neman mahaifin su amma an kashe mahaifiyar su kuje tareda kariyar Allah sunayensu Faruq da Haydar kiduba abayan Faruq akwai wani ba’kin tabo tananne kad’e zaki iya banbance su sabida tsananin kamarsu nabarki lafiya ”

Cikin rawarjiki Rayhana tadu’ka a gabansu cikin kuka tace

” wannan wace irin jaraftace yara har 2 kaddara tabani darana tsaka ina yar 19 years nashiga Uku ”

‘Daukar yaran tayi tana d’aukarsu sukayi shiru goya d’aya tayi tasa’ba d’aya wani ‘karamin box tagani daga gefan inda suke d’auka tayi batare data bud’eba tacigaba datafiya sosai tagaji gashi har yanzu takasa hango titi babu motsin d’an Adam ko kad’an

Duhu taga yamamaye garin d’aga kanta sama tayi wani irin hadarine yahad’u gagarumi tuni jikin Rayhana yafara rawa sabida ita Allah yayi mata tsoran hadari waige waige tafarayi wata bukka tahango d’an nesa da’ita cikin sauri tanufi gurin addu’a tatsaya tayi sannan tashiga katifar rimice a cikin bukkar se ‘kwaryar nono rufe da faifai dawata fitila sagale daga sama bakin bukkar da asabari kwantar da Faruq tayi sannan ta kwance Haidar shima ta kwantar dashi wata irin wal’kiya akayi cikin sauri tasauke asabarin takunna fitilar komawa tayi tazauna kan katifar rimin tazubama yaran ido

Wata irin matsananciyar soyayyar su taji cikin zuciyar ta Afili tace

” ikon Allah yauga Rayhana dayara batare datasan ina tadosaba amma wannan yaran dagani iyayen su ba ‘yan wannan ‘kasar tamuta ta Cameroon bace sunfi kama da ‘yan yankin Southerly Asia Allah kasadani da iyayen wa’innan yaran nahuta Waiyo mama Allah yakareki daga sharrin mugun mahaifina ”

Wasu irin hawayen ba’kinciki sukashiga gangarowa daga cikin idanun ta bud’e wannan box d’in tayi wani ring tagani mai matu’kar kyau dagani zaiyi tsada se wasu d’aurin kud’i amma ba irin na ‘kasar Cameroon d’in bane maidasu tayi cikin box d’in tarufe tagumi tayi zuwacan tace

” dole nayi binciken wa’innan kud’in nawace ‘kasane dole zai zama anan mahaifin farooq da haydar yake zanje kowace ‘kasace dan neman shi nikam daga yau Farooq da Haydar aguna sun koma Sudees da Sureem ”

Wata irin tsawa da’akasaki yasa Rayhana saurin saka kanta cikin cinyoyinta tuni jikinta yad’auki rawa addu’a tashigayi akan Allah yasa wannan ruwan yad’auke cikin sauri

” Banayin farinciki idan bangankaba Sojana banajin dad’in kalma idanba takaba babu wanda ya’iya furta haruffan sunana naji babu gyara se kai Sojana ”

Waige waige yafarayi yana neman inda zaiganta amma babu alamun ganinta sede murya komawa yayi yazauna yadafe kanshi idanun shi nafitarda siraran hawaye sakejin muryarta yayi

” mai nike gani nafita daga idanun Sojana ? a’a karka bari rashina yasa kazama mai raunin zuciya tsayayyar zuciya gareka karta raunana dan rashin Nabila hawayenka masu matu’kar tsadane ba’kinciki ciki yayi ‘kad’an yasamesu sede farinciki Sojana ka kalli Farooq da Haydar inada tabbacin zasu wankemaka rad’ad’in rashina dan nikam bazan dawoba ba’kiya sundatse igiyar dake tsakanina da kai Sojana sun datse rayuwar Nabilar ka n……. ”

Mi’kewa yayi cikin sauri cikin dakakkiyar murya yace

” My Nabila ‘karya sukeyi bazamu ta’ba rabuwaba sekin dawo gareni konazo na riskeki babu amfanin rayuwata idan babu Nabila sun rabani dake sun rabani da Twins d’ina taya zan’iya rayuwa My Nabila kizo mukoma gida kina……… ”

Amatu’kar furgice yatashi gawata irin zufa data wanke fuskar shi wani irin mugun kallo yawatsama wanda yatasheshi daga baccin tashi yayi zaune yajingina da fuskar bed d’in yana sauke ajiyar zuciya ruwa mai sanyi yami’ka mishi babu musu ya’amsa yasha duka yashanye ruwan shiru na tsayin lokaci sannan yace

” haba Muzaffar yakamata karage wannan damuwar kayarda Nabila tamutu bakuma zata dawoba wanda yafika sonta shine yad’auki abunshi taya zakakasayin tawakkali ? katashi maimartaba yanason ganin mu a babban parlour ”

Tsaki Muzaffar yaja sannan yasauka daga bed d’in hanyar toilet yanufa seda yakusa kaiwa yatsaya juyowa yayi yace

” Mu’azzam kasani Nabila bata mutuba dan har abada tananan araye cikin zuciya ta ”

Idasa shiga cikin toilet d’in yayi binshi da kallo Mu’azzam yayi ya girgiza kai tashi yayi yafita yana jinjina girman soyayyar da Muzaffar yakema Nabila kai tsaye babban parlour yakoma d’aukacin iyalan masarutar HAYAT suna cikin babban parlour

MASARAUTAR HAYAT KENAN wadda ke cikin ‘kasar BIHAR

Sarkin masarautar Sarki Abdurrahaman sarkine adali mai tausayin talakawanshi yanada mata 2

Sarauniya kilishi itace uwar gida tanada yara 7 Ahmad Abubakar Sumayya se yan 3 Muzaffar Mu’azzam muzanbil se auta Zahra

Se Amarya Hamdiyya yaranta 3 Aminu samir maimunatu

Se ‘kannnashi su 2 Yusuf da Idris matar Yusuf tanada yara 4 kabir jamil Arfat Jidda

Matar Idris tanada yara 5 jafar Samha Nuraddin Zainab jamila

Mahaifin su yarasu tun bayan wasu shekaru se mahaifiyar su Ayna masifaffiyar tsohuwa kenan magana d’aya idan tayi babu canji dole abi takafamusu dokar ‘kin auran bare se ‘yan gida komin isarka baka isaba Muzaffar shine yafara karya dokar kakarsu shiyasa basa shiri har yanzu

Lokacin da Muzaffar yaje wani ayki Egypt yahad’u da Nabila Allah yad’ura mishi mutuwar son ta bai koma Bihar ba seda Nabila matsayin matar shi lokacin da Muzaffar yazoda Nabila matsayin matar shi babu wanda baiyi mamakiba sabida shi bashida ra’ayin mace cikin rayuwar shi Arfat kuwa tasha kuka kamar ranta zaifita sabida tsananin son datakeyima Muzaffar

Ganin irin son da Muzaffar yakema Nabila yasa kowa yatsaneta cikin ‘yan’uwan shi mahaifiyar shi Sarauniya Kilishi ita kad’e takeson Nabila se maimartaba amma baya nuna hakan sabida mahaifiyar shi duk tafi kowa tsanar Nabila

ganin Muzaffar yayi gaban kanshi yasa aka shirya auran sauran ‘yan uwan nashi an had’a Mu’azzam da Arfat Mu’azzam yana matu’kar son Arfat amma ita ina hankalinta yana kan Muzaffar har izuwa yanzu tsawon 3 years kenan dayin auran su amma har yanzu babu abinda yashiga tsakaninta da Mu’azzam shi ya’ki tunkararta sabida miskilancin shi ita kuma ta’ki sakin jiki dashi

Shi kuma muzanbil Samha aka bashi wadda tana matu’kar son shi amma shi bata cikin tsarinshi ko kallo bata isheshiba balle wata ma’amala

Sauran yayyan nasu suma haka aka musu amma suna zaune lafiya cikin soyayyar juna

Muzaffar yakasance Soja mai babban matsayi miskili kuma mai zafin zuciya bajin shakkar kowa

Mu’azzam doctor miskili amma mai sanyin hali ga tausayi

Muzanbil Lawyer mai masifar jan aji ga mugun wula’kanci yafifita aykinshi akan komi narayuwar shi

Tunda aka kashe Nabila aka kuma sace yaran data haifa bayan 1 months da haihuwar su Muzaffar yadena shiga harkar kowa dama ya kasance mararson magana yasake zama maizafi akan kowa

Zahra autarsu an auradda ita ga Aliyu yaron ma’kwafciyar masarautar su wato masarautar Yazeed bisa umarnin kaka wanda har yanzu babu wanda yasan dalilin yin haka

Akwai kishi mai zafi tsakain Kilishi da hamdiyya duk abinda jakadiya tagani agurin Kilishi setakaima hamdiyya gulma Hamdiyya tanajin mugun haushin ‘yan 3 Sarki watosu Muzaffar sabida yadda sarki yake mugun sonsu duk cikin yaranshi Yusuf yana matu’kar hassada akan sarautar sarki danshi bai’ki yamutubama shi yahau saman kujerar dan acewar shi baiga yaron daya isa yahau saman kujerarba bayan mutuwar sarki ba seshi

Shiko Idris matar shi ita ke zugashi amma dan tashi babu ruwan shi da shi’anin mulki yana d’aukar shawararta sabida yana tsananin sonta

Akwai mugayen munafukai a fada musamman wazirin sarki da wambai

Masarutar Yazeed masarutace mai cike dazalinci izgili da rashin sanin darajar d’an adam 3 dayin auran Zahra ba’kar wahala takesha cikin wannan masarutar babu mai ‘kaunarta har shi Aliyu mugun wula’kanci yakemata ‘kanwar shi kad’ai take tausayin ta amma ba’a bari ta taimaketa

Sarki Yazeed mugun sarkine baya ‘kaunar cigaban masarutar HAYAT akwai gaba mai tsanani tsakanin masarautun tunta kakanni yanada mata 2 da yara marassa tausayi irin shi mahaifin shi yana raye kuma shine yake sake hura wutar gabar masarautun 2 wannan kenan

CIGABAN LABARI

Can ‘kasan ma’koshin shi yayi sallama cikin parlour neman guri yayi yazauna wani irin kallo Arfat tabishi dashi tanasakejin muguwar soyayyar shi cikin zuciyar ta mahaifin shi ya gaida da mahaifiyar shi se ‘kannan uban nashi daga haka yayi shiru

Rai ‘bace Abubakar yace

” kai Muzaffar bakaga kaka bane kumaga su Ummi koda mubaka gaidamuba ay suyaci ka gaidasu ko ”

Cikin masifa kaka tace

” ay yafagaidani tunda banida mtunci agunshi kaima munafiki ay kanaganin shima Muzanbil baiko kalleniba shima Mu’azzam cikiciki yagaidani duk bakace komiba se akan wancan mugun Sojan dakasan dama ba gaidanin zaiyiba ”

Dari Ahmed yakuntse ahankali yace

” kaimade Abubakar Allah ya’kara maka ay kasan halin kaka to sumumu kasau wane irin halin gareni ? najika sarai ay gara Abubakar kai dayake dama d’an babu ruwanane ay kayi shiru bakace komiba anamin d’ibar albarka ”

Cikin sairi maimartaba yace

” kuyi ha’kuri Hajiya ku kuma karnasakejin komi kunji nagayamuku ”

Addu’a maimartaba yagabatar sannan yafara jawabi

” kai Muzaffar dankai muka zauna ana yakamata kad’angana kasani Nabila tariga tabar duniya bakuma zata dawoba abinda yakamata musa agaba shine waye yasace Farooq da Haydar kuma ina zamugano su ”

Tashi kowa yayi yaibayani itako ko ta’be baki tayi tace

” nifa babu shawarata acikin gano yaran yarinyar datasa Muzaffar karka dokata dan haka kai Abdurrahaman karkasake kirana a irin wannan zaman ” mi’kewa tayi tanufi hanyar fita daga parlour itama Sumayya cewa tayi

” Allah yahuci zuciyar mahaifina akan maganar dazanyi yanzu ina ganin anemama Muzaffar maganin sammu dan tunlokacin dayazo da Nabila nasan tariga tagama asiranceshi amma Momy ta’ki amincewa dazancena gashinan har yanzu asirin yana tasiri akan shi asake yimai aure kawai nasan zai manta da waccen banzar Nabila k……….. ”

” ya’isa haka Aunty Sumayya tabbas kinci darajar kina gaba dani dabahakaba wallahi sanasa kinyi nadamar furucinki akan my Nabila Allah ya’karamaka lafiya mahaifina ka gafarceni amma muddin akamin aure wallahi se anyi danasanin haka aurena nafari babuwanda yamin balle yanzu dana datse maganar aure cikin rayuwa ta ko ada banida ra’ayin mace se Nabila balle yanzu da babu ita aduniyar ku nikam har yanzu Nabila tanacikin duniyata mahaifina idan anyimin izini zantafi ”

‘Dagamai kai maimartaba yayi dan shi kanshi yana mamakin irin halinda Muzaffar yake ciki yanzu barin parlour yayi rai ‘bace sallamar kowa akayi cikin sauri Muzanbil yake shirin fita cikin sanyin murya Samha tace

” Yarima kadaure kayi break kafin kafita nagama had’ama komi yana parlourn ‘kasa a dining ”

Jin yayi shiru babu alamar magana dan dama tayi tsammanin haka zagayowa tayi tagabanshi cikin tsoro take hannu tafara gyaramai ‘kwalar rigarshi cikin ‘bacin rai yasa hannu yawanketa damari had’ida ingizata azafafe yace

” idan kika sake gigin yimin irin wannan senayimiki abinda yafi wannan ”

‘Dayar rigar yad’auka da bag d’in shi yafita afusace kasa mi’kewa Samha tayi sabida tsananin ba’kincikin daya mamaye zuciyar ta

A’bangaran Mu’azzam kuwa yana shiga yazauna kan cushion a parlour yanajin wani irin ciwon mara shigowar Arfat yasashi lumshe idanun shi sabida bayason idanun shi susauka akan surar jikinta dan karta ‘karamishi zafi

Kallon shi tayi cikin kiss tace

” Doctor yau babu zuwa hospital d’inne ? ”

Gyara kwanciyar shi yayi batare dayace mata komiba d’aga kafad’a tayi alamar bai shafetaba cikin zuciyar ta tace

” inama Muzaffar ne kwance cikin parlour na matsayin miji dana shayar dashi soyayya tamusamman ”

Daga Al’kalamin ✍🏻

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters 🥰🌹
[10/9, 9:29 PM] NPEEDY A AJI: 🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 3 & 4

Muzaffar nashiga ciki part d’in shi yazauna a parlour wata irin ajiyar zuciya yake saukewa kwanciya yayi kan cushion idanun shi suna kallon sama tunanin irin rayuwar dasuka gabatar shida Nabila wayar shi yaciro yafara kallon pic d’in su kafa idanun shi yayi kan twins d’in shi yanajin rad’ad’in zafin rayuwa dasu mi’kewa yayi cikin raunanniyar murya yace

” dole naje nemanku kune sanyin idanuna ”

Mi’kewa yayi yanufi cikin bedroom d’in shi yanajin kanshin yana wani irin sarawa rai ‘bace sarauniya Kilishi tace

” Sumayya nace kidena nuna ‘kiyayyar Nabila tun tana raye amma kinyi kunnan uwar shegu dani kinaso kidasa gaba a tsakaninki da d’an uwankiko ? tunwuri kibar wannan abun yanzu Nabila bata yaraye amma kun’ki kujanye ‘kiyayyar dakuke mata maiye haka ? to wallahi karnasakejin haka kuma in sha Allah se’angano wanda yakashe Nabila wallahi nasha alwashin koda cikin ‘ya’yanane senasa anyimai hukunci dede da abunda ya’aykata ”

Cikin fushi tami’ke shiga ciki tayi fuskar Aunty Sumayya d’auke dadamuwa tadubi Yaya Ahmad tace

” yaya Ahmad kajifa furucin Momy taya……. ”

Dakatar da’ita yayi dafad’in

” saurara Sumayya nima ina bayan Momy wallahi ko kece sakin amshi hukunci tabbas kina sahun gaba wajan ma’kiyan Nabila kuma kema abun tuhumace ma’kiyan Nabila sunadayawa acikin masarutar nan shiya har yanzu aka kasagano wanda yayi kisan amma kibi hankali dan zaki’iyayin nadama ”

Tashi shima yayi yanufi hanyar fita cikin takaici tabi bayan shi da kallo harya fita maida dubanta tayi kan yaya Abubakar tun kafin tace komi yami’ke shima fita yayi cikin ‘bacin rai tace

” tab lalle akan wata banza bare ‘yan uwana sukemin haka to wallahi bazan ta’ba son Nabila ba koda angano yaranta bazan ta’ba sonsuba tabbas nasan banida hannu akan kisanta kuma babu hannuna a cikin sace twins d’in ta amma ina farinciki dahaka ”

Mi’kewa tayi tafita batare datayimakowa sallama ba takoma ‘bangaranta cikin sauri Jakadiya tashiga cikin parlour Ummi wato Sarauniya Hamdiyya risinawa tayi takai gaisuwa

” barkanki dahutawa Sarauniya uwar sarki nazomiki dawani labari mai himammanci ”

Nan takwashe komi data jiyo a parlour Momy wato Kilishi dan duk taji komi tana la’be ta window murmushi Ummi tayi tace

” tabbas kinada tukuycin mai tsoka akan wannan labarin zaki iya tafiya ”

Tashi jakadiya tayi tana murmushi tafita a fada kuwa sarki yakalli ‘yan fada cikin natsuwa yafara yin magana

” nasan kowa yasan abinda yafaru kuma kunsan yadda mukeson gano wanda ya’aykata wannan mugun abin ? kai sarkin gida har yanzu nakasa samun wani mihimmin abu daga gareka bayan kai keda hak’kin sanin duk abinda yake faruwa cikin masarautar nan yaya haka ? ”

Ajiyar zuciya sarkin gida yayi sannan yakai jinjina ga sarki sannan yace

” Allah yakama sarki lafiya kisan Nabila wani shiryayyan abune Wanda akayi mishi shiri namusamman duk wasu bayane idan nasamu ina mi’kashi yarima Muzanbil ayanzu munsamu wata alama wanda wanda yayi kisan yabari batare dasanin shiba cikakken bayanin yana hannun shi Yarima amma akan yadda akasace yaran har yanzu babu wata masaniya ”

Jin jinakai maimartaba yayi cikin sauri waziri yace

” Allah yataimakeka Sarkin HAYAT adalin sarki mai kaunar talakawan shi mai share kukan su ni aganina yakamata Sarkin gida ya bayyana mana alamar dasuka gano akan kisan gimbiya Nabila sabida ‘kila wasu daga cikin mu zasusan wanda yakeda ala’ka da wannan alamar ”

Seda sarki yanisa sannan yace

” zakusani amma bayanzuba sabida shi mugu bashida kama ta’iya kasancewa akwashi a cikin fadan nan sabida abune wanda yake gyabu ”

Jinjina kai sauran sukayi Sarkin ya’ki yace

” Allah yataimakeka hakan yayi dede Allah yatona asirin kowaya ”

Wani iri waziri yaji dan shikam yaso yaji wace alamace haka aka tashi a fada batare da munafukan cikin fadan sunsamu abinda sukesoba

Masarutar Sarki Yazeed

Cikin kuka Zahra tad’aga hannuwanta sama tana ro’kon Allah akan mafita cikin zaman takewar ta a wannan masarutar maicike dazalinci tsayin lokaci tana kai kukanta gurin Allah sannan tamike ninke abin sallar tayi dede lokacin Aliyu yashigo cike da izza yajawowa jikinshi turata saman bed yayi tafad’a tabaya rufamana baya yayi yashiga yimata wani irin romantic narashin tausayi wani irin kuka yakwace ma Zahra cikin muryar kuka tace

” haba Aliyu dan Allah kadinga zuwamin ayadda kowane dan adam ke zuwama matar shi wajan saduwa kasan bazan hanaka kainaba amma dan Allah kada bazan samu sassauciba ina mu’katar tsari irin yadda addininmu yakoyar am…….. ”

Amatu’kar fusace yad’aga hannun shi yasauke mata mari sannan yace

” bazan biki a sannuba sabida babu sonki cikin zuciyata wanda kakeso shikake lalla’bawa ke wai kina tunanin ina ‘karuwa dakene wajan kusantar ki balle har in tausayamiki ? to idan wannan tunanin kikeyi to kima cireshi aranki maizan samu agareki najin dad’i kina ‘yar yarinya ‘karama ina zuwamikine kawai sabida nanuna miki ikona da isata akan ki ”

Sake jawota yayi wata irin murza yashiga yima breast d’in ta rumtse idanun ta kawai Zarah tayi sabida irin zafin datakeji tsayin lokaci yana aykin abu d’aya seda yaga tayi matu’kar wahaluwa sannan yarabu da’ita tashi yayi tsaye yaja wani irin tsaki yace

” aykin banza babu abinda nike samu se wahalar da kaina kawai duk wannan tsayin lokacin banji gamsuwaba ”

Fita yayi yana yatsina fuska wasu irin zafafan hawaye Zarah taji suna gangarowa saman kuncinta cikin nauyin jiki da kasala tami’ke tashiga toilet ruwa mai d’umi tahad’a tashiga tana gasa jikinta kimanin 1 hours tana cikin toilet sannan tafito shirin kwanciya tayi turaruka masu sanyin kamshi tafeshe jikin ta dasu sannan tahau sama bed kwanciya tayi tana tunanin yadda iyayen ta sukayarda da wannan auran nata a cikin wannan azzalumar masarutar 3 Months kenan amma har tafara tunanin ‘kara mutuwar ta akan zamanta cikin wannan ba’kar masarutar

” kimanin 2 hours da kwanciyar Zahra Aliyu yasake shigowa cikin bedroom d’in hawa saman bed d’in yayi yaye blanket d’in data rufa yayi yajawota jikin shi wata irin fad’uwar gaba Zahra taji

Cikin zuciyar ta tace ” baka samun jindad’i wajan tarayya dani amma maiyasa kake yimin naci baka iya cikakken 3 hours inde kana gida bataredaka kusanceni ba amma kullum kana nuna baka amfanuwa dakomi ”

Afili kuwa cewa tayi kadena gaggawa ya kai mijina akoda yaushe ina maraba da ziyararka gareni a shirye nike wajan amsar bu’katar ka koda duk bayan 30 minutes ne ”

Wani irin haushi Aliyu yaji cikin zuciyar shi yace

Watoma duk bata damuwa akan abinda akeyimata cikin gidan mu Hmmm zan’kara miki wata takurar bazan bari kiji dad’in rayuwar kiba Zahra sarrafata yashigayi itako atakure take amma tayi al’kawarin bazata ta’babari yasan tana takuraba wajan bu’katar shi

To bari muje muga halinda maman Rayhana take ciki

” babu inda wa’innan samudawan suka dire mama se cikin mota aguje suka ja motar suna isa suka direta gaban shi cikin sauri yami’ke yace

” ina Rayhana banace suduka nikeson kukawo minsuba ? sanin kankune nabayar da jinin Rayhana ga ‘kunkiya kuma saura kwanaki 3 su amshi jinin dan haka nabaku 24 hours kukawomin Rayhana araye ba a maceba dukda tsananin son danikeyima Rayhana bazai hanani sadaukar da jinin ta akan dukiya ba dana talauce gara narasa kowa kuje maza ”

Cikin sauri suka fita kuka mama tasake saki cikin kuka tace

” Allah ya’isa tsakanina dake Alhaji Tanimu in sha Allah jinin Rayhana yafi’karfin tafiya tawannan hanyar kacutar dani tsawon 28 years kenan inatare dake amma bansan wannan muguwar d’abi’ar takaba se yanzu se yanzu nagane maiyasa ‘ya’yana suke mutuwar lokaci d’aya ashe bayarda jininsu kakeyi to Allah yatoni asirinka ta Allah batakaba ”

Wata irin dariya Alhaji Tanimu yayi yace

” haba Fatima aykin makara kuma bari kiji idan ba’a samu ganin Rayhana ba jininki shi zezama fansar nata ”

Cikin wasu irin matsatsun kaya Arfat tafito daga bedroom d’in ta jin muryar Muzaffar cikin parlour su cikin kissa ta gaida Muzaffar ko kallon ta baiyiba balle ya amsa cigaba dacewa yayi

” naga baka fitabane har yanzu Mu’azzam lafiya kuwa ? ”

Murmushi yayi yace

” yau ina hutawane kawai Muzaffar amma zanle’ka zuwa yamma ”

Jinjina kai Muzaffar yayi yami’ke fita yayi batare dayasakecewa komiba murmushi Mu’azzam yabishi dashi yanajin tsananin kaunar d’an uwan nashi zama Arfat tayi kusadashu tace

” an had’a abinci ” OK kawai yace kiran wata hadima tayi bayan tazo tace

” kawoma Doctor abincin shi nan ” had’a rai Mu’azzam yayi yace ” ke tafi wakai basekin kawoba ” godiya tayi tafita ta’be baki Arfat tayi tacigaba da latsa wayar ta tashi Mu’azzam yayi yabar parlour

Amatu’kar gajiye Muzanbil yadawo yana shiga parlourn shi yazu’bai saman cushion ko takalmin ‘kafar shi bai cireba jin shigowar shi yasa Samha fitowa hannun ta ri’ke da robar ruwa da cup isowatayi gareshi cikin ladabi tayimai sannu amma ko kallonta baiyiba tsiyayamai ruwan tayi tami’kamai cikin zafin rai yaka’be Cup d’in yafad’i tasss adede lokacin yaya Abubakar yashigo cikin parlour bisa umarnin Sarki nason ganin Muzanbil d’in

Kuyi ha’kuri da wannan watarmu tasamu matsala babu caji sosai a phone d’in

Daga Al’kalamin…….✍🏻

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters 🥰🌹[10/9, 9:30 PM] NPEEDY A AJI: 🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 5 & 6

” Maimartaba yana kiranka ” daga haka Yaya Abubakar yajuya yafita kamar baiga abinda yafaruba mi’kewa Muzanbil yayi wani irin mugun kallo yawatsa mata yafita zama tayi kan cushion d’in tadafe kanta tana mai ba’kin cikin irin halin da Muzanbil yake nunamata

” Afili tafurta gashi Allah yajarabceni dason ka amma kuma nakasa shawo kanka inama zakasonni kamar yadda Muzaffar yaso Nabila ” cikin sanyin jiki takira kuyangarta tace tashare Cup d’in daya fashe cikin girmamawa wata kuyanga tashigo du’kawatayi takai gaisuwa

” Allah yataimakeki gimbiya mahaifiyar ki tanason ganinki a parlourn ta ” jinjina kai Samha tayi tabasu umarnin fita tashi tayi tasaka abaya irin tasarauta tafita zaune tasamu mahaifiyar tata tareda kuyangun ta sallamarsu tayi sannan tadubi Samha tace

” Gimbiya anya kinada lafiya kuwa ? Ji yadda kiketa rama hashi ni har yanzu naji shiru babu alamar haihuwa tsayin 3 years fa kenan ? kisanar dani idan akwai wani abu ”

Girgiza kai Samha tayi sannan tace

” babu abinda yake damuna kuma mamy ay haihuwa lokaci ce idan Allah yakawota zatazo in sha Allah ”
‘Dan jim mahaifiyar tata tayi takuma cewa

” yadai kamata kije Asibiti dan tabbatar dababu matsala dan kinsan haihuwa cikin gidan nan shine abin tunkaho da alfahari nafiso kifi sauran samun d’aukaka agurin sarki kinga yadda Nabila tasamu kar’buwa cikin masarautar nan lokacin tahaifi Twins hatta Kaka tadake tsananin ‘kinta tanuna matu’kar son yaranta shi kanshi sarki yanuna soyayya yaran afili kinsan duk cikin ya ranshi yafison su Muzanbil

Hakama seyafi son ‘ya’yansu to gara musan abinyi tun kafin asamu nasarar gano Farooq da Haydar dukda cewa abune mai wuya ‘kilama izuwa yanzu basa raye amma ni wannan ba matsala tabace burina kema ki haifi twins ”

Ajiyar zuciya Samha tasauke tace

” Mamy kiyimin addu’a amma ina ro’kon Allah yasa babu hannun ki cikin kashe Nabila da ‘batan yaranta ”

Cikin sauri fuska tamke mamy tace

” ke gimbiya mai kike nufi ni mahaifiyar taki zaki zarga akan wannan mugun abun ah lalle tashi kibani guri kuma kitabbatar kinje Asibiti asan lafiyar ki ”

Tashi Samha tayi murya a raunane tace

” Allah yahuci zuciyar mahaifiyata inajin tsoran ranarda asirin masu makirci zaitonune kuma kowa abin zargine akan wannan kisan bana fatan kikasance d’aya daga ciki dan idan gaskiya tabayyana tabbas duk mai hannu cikin lamarin zaiyi nadama ba’karama ba nabarki lafiya ”

Juyawa Samha tayi tafita tashi Mamy tayi tafara zagaye cikin parlour ta tana sa’kesa’ke cikin zuciyar ta

” Allah ya’karamaka lafiya mahaifina gani nazo cika umarnin kiran ka ”

Zama mai martaba yagyara yace ” inason bayanin dakuka samu akan kisan Nabila da ‘batan Farooq da haidar ” am munsamu ”

” dakata Muzanbil Kilishi da Hamdiyya kud’an bamu guri ”

Wani irin ba’kin ciki Hamdiyya taji rai’bace tami’ke Itama Kilishi mi’kewa tayi tana addu’ar Allah yasa agane wanda ya’aykata wannan lamarin bayan fitarsu daga Sarki se Muzanbil sarki yabashi dama cigaba da magana

” mun samu zobe da abun wuya tsinkakke acinkin lambun da akayi kisan kusada inda mukasamu gawar Nabila sede abun mamaki zoban yanada matu’kar tsada amma abin wuyan mai arhane kuma wanda yayi kisan yashirya sosai dan babu wu’ka ko bindiga kuma babu alamar sha’kara sannan ba guba bace sede zanan kebur awuyanta da ‘kafafunta bayan an kasheta ancire zoban gold d’in dake hannunta kuma anyagi wani ‘bangare daga cikin zaninta Sannan anyi mata fayd’e kafin kisan takardar tabbacin haka tana gurin Mu’azzam amma bamu sanar da Muzaffar zancan wannan fayd’e ba dan gudin karyasake shiga cikin tashin hankali ”

Mi’kewa tsaye maimartaba yayi yanajin wani irin zafi cikin zuciyar shi afiliyace

” cikin masarutar tata aka’aykata irin wannan mugun kisan duk irin tsaron dake ciki kuma ankasagano wanda yayi tabbas koma waye yanacikin masarutar nan inaso zuwa gobe aganomin mai zoban nan da wannan abin wuyan tundaga kan bayi zuwa kuyangu sukuma iyayen ku kubarni dasu tashi kaje ”

Tashi Muzanbil yayi yanamai jin takaicin wannan lamarin musamman yadda yaga ran Sarki yayi matu’kar ‘baci yana shiga cikin par d’in shi yanufi bedroom wanka yayi yafito sanye da ‘kananun kaya sunyi matu’kar yimai kyau ganin babu motsin Samha yasashi tashi le’ka cikin bedroom d’in ta yayi amma shiru fitowa parlour yayi dede lokacin tashigo kallonta yayi samada ‘kasa ya tamke fuska sosai yace zonan

Cikin fad’uwar gaba ta’iso gareshi tsugunawa tayi cikin girmamawa cikin kaushin murya yace ” ina kikaje ? bacin kinsan idan har inanan baki isa kifitaba ko ? ”

Jinjina kai tayi cikin razana tace ” Mamy ce tace tanason ganina ” ‘kafa yasa yashureta har seda tafad’i tashi yayi tsaye yanunata dayatsa ” mamy batada ikon baki umarnin fita ayanzu dole seni dan haka idan tasake kiranki kikaje batareda umarninaba wallahi senayi mugun ‘kuntata miki ”

Afusace yakoma bedroom d’in shi hawaye Samha tafarafitarwa jiki a sanyaye tami’ke cikin bedroom tashiga zibewa tayi saman bed cikin kuka tace yau senaji matsayina gurin ka Yarima ”

Tashi tayi tanufi toilet wanka tayi tashirya cikin sigar jan hankalin tafito abunci tahad’a mai Cikin babban tiray tanufi bedroom d’in nashi zaune tasameshi yana ayki cikin system aje tiran tayi kan wani ‘karamin tebur komawa tayi tazauna kan Sofa tana jiran yagama tsayin lokaci sannan yarufe system d’in tashi tayi takoma kusadashi bakin bed d’in tazauna cikin taushin murya tace

” Yarima dan Allah inason kasaurareni kafin nace komi ina ro’kon afuwarka acikin zancan dazanyi idan na’bata maka rai Yarima tsayin 3 years nakasa banbance rayuwar aure mukeyi ko rayuwar baiwa da uban gida Yarima kasani inada hak’ki akanka daga gagara saukemin shi har yanzu please idan lefi nayimaka kayafemin wallahi ina matu’kar sonka ”

Cikin zafin rai yabud’e baki zaiyi magana tayi saurin rungumo shi kasa yin maganar yayi wata irin kasala yaji tana sauka cikin jikin shi jin yana niyyar shiga wani yanayi yayi saurin tattaro natsuwa shi tureta yayi daga jikin shi tashi yayi yafita batare dayace komiba binshi tayi da kallo tanajin matsanan ciyar damuwa cikin zuciyar ta

Misalin 10 Arfat tanufi part d’in Muzaffar cikin sand’a sanye take cikin doguwar riga mai hula tana shiga tayi saurin bud’e freezer parlour robar ruwa tad’akko tabud’e cikin sauri tajefa wata ‘kwaya tagirgiza tarufe tafita cikin sauri

Dasauri wata hadima tabi bayanta dan ganin wacece ganin tashiga part d’in Yarima Mu’azzam yasata dakatawa sabida batada hurumin shiga nan tunda bata cikin hadiman su Arfat tana shiga tsauke ajiyar zuciya tashiga bedroom d’in ta wanka tayi tayi shiga mai bayyana surar jiki agogon bangon d’akin takallah ganin 10:30 yasa d’aukar wayar ta number Mu’azzam takira bayan yad’aga cikin raunanniya murya tace

” Doctor kataimakeni inajin motsin daban ganemishiba cikin part d’in nan dan Allah kasa Muzaffar yazo yadubamin kafin kashigo nima kar’a kasheni kamar yadda aka kashe Nabila ” cikin ‘kid’ima yace

” kwantar da hankalin ki karki fita bari nakira shi ” wani irin murmushi Arfat tasaki takashe wayar kiran wayar Mu’azzam yashiga cikin wayar Muzaffar adede lokacin da Muzaffar yakejin wata irin muguwar shi’awa tataso mishi bayan shan wannan ruwan da 30 minutes da’kyar yad’aga wayar Mu’azzam jin abinda yake fad’i yasashi saurin tashi yafita kai tsaye yanufi part d’in Mu’azzam d’in adede lokacin Samir d’an gidan Ummi wato Hamdiyya yazo wucewa tagurin ganin Muzaffar yashiga cikin part d’in Mu’azzam gashi bai dawowa yasashi yin mamaki ganin dakadiya a gabanshi yasashi saurin cewa kinga abinda nagani kuwa ? ”

Jinjina kai tayi alamar eh zanshi tayi suka koma gefe suka la’be sunajiran fitowar Muzaffar

Yana shiga yashiga dudduba cikin parlour cikin furgici Arfat tafito daga bedroom gashin kanta duk a hargitse saurin kauda kan shi Muzaffar yayi cikin kuka tace

” please Yarima cikin bedroom d’ina wani yashiga ”

Batare da wata shakkaba yashiga cikin bedroom d’in yana shiga Arfat tayi saurin shiga rufe ‘kofar tayi tajefa key d’in bayan wardrobe d’in ta azafafe Muzaffar yajuyo yace

” maiye haka ? Arfat kiyi gaggawar bud’e ‘kofar nan tunkafin nayi mugun wula’kan taki Ar……… ” saurin juyawa yayi ganin tasa’bule rigar jikinta babu ko fant rumtse idanun shi Muzaffar yayi tuni yaji shi’awar shi tasake tashi Cikin wata irin Arfat tace

” haba Yarima tsayin shekaru nakasa bama Doctor kaina sabida kai nakasa saka son wani cikin zuciya ta se sonka dukda kun kasance masu tsananin kama amma ni komi naka yafi burgeni kazo gareni nabaka kaina kafin nabama d’an uwanka ” cikin ‘karfin hali Muzaffar yajuyo fuskar shi atamke yace

” keeee Arfat kishiga cikin hankalin ki ni bazan ta’bacin amanar d’an uwanaba bazan iya bu’katar wata maceba har abada tunda Nabila tatafi kibani hanya kona tureki ”

Cikin sauri Arfat tayo kan shi Hogging d’in shi tayi taturashi saman bed cikin azama tarufamai baya saman shi tahaye sosai jikin Muzaffar yamutu kai bakinta tayi cikin nashi cikin azama yajuyar da’ita takoma ‘kasan shi wani irin mari yakifamana yayunkura zai tashi tayi saurin yan zip d’in rigar jikin shi har ‘kar she hannun ta tasa tasa’kalo wuyan shi yasake fad’awa kanta

Gashin kanta yakamo dakarfi cikin azaba tasaki ‘kara ‘kara rungumo shi tayi takai hannu ta’balle belt d’in wandan shi jin haka yasa Muzaffar kaimata wani irin wawan naushi afuska dan danan bakinta yafashe cikin jin zafi da gigita tasake kai hannu wajan marar shi tayi rashin sa’a tacake da’karfan belt d’in shi tuni jini yarafa ziba daga hannun batare dasanin Muzaffar ba jinin ya’bata mishi gaban farin wandan itako saman mararta har dede ‘kasan inda matantakar ta take jin ana buga ‘kofa yasa Arfat sakin kuka had’ida sake ri’keshi kam

Amatu’kar furgice Mu’azzam yaciro wani key daga aljihun shi yabud’e yana bud’ewa jakadiya dake bayan shi tayi saurin shiga shima shiga yayi cikin azama ganin Muzaffar d’ared’are saman Arfat yasa Mu’azzam saurin juyar dakanshi tuni yafarajin wani irin jiri yana d’ibar shi itako Jakadiya salati tasaki wani irin kuka Arfat tasake saki tana fad’in

” Allah ya’isa tsakanina dakai Muzaffar ka ketamin haddi se Allah yasakamin ”

Cikin wata irin zuciya da mugun ba’kin ciki Muzaffar yashiga sauke mata wasu zafafan maruka cikin azama Mu’azzam yafizgo Muzaffar yashiga marinshi yana fad’in

” banyi tsammanin hakaba d’an uwana ashe zaka iya cin amanata ? ”

Azafafe Muzaffar yaturashi yace

” dama zaka iya yarda zanci amanar ka Mu’azzam ? Wallahi koda babu mata aduniya Arfat bata isheni kalloba ”

Yana gama fad’in haka yafita afusace kai tsaye part d’in shi yanufa shikuma Mu’azzam fita parlour yayi yanajin kanshi yana juyawa itama Jakadiya fita tayi kai tsaye tanufi part d’in maimartaba

_________________________

Cikin wani yanayi Mu’azzam yami’ke zuwa yayi yakulle ‘kofar part d’in freezer yanufa ruwa mai sanyi yad’akko ‘balle bakin robar yayi bai tsaya d’aukar cup ba yakafa kai seda yakusa sanye ruwan zuba sauran yayi saman kanshi koda zaiji sanyi cikin zuciyar shi jin yadda Arfat take kuka yasa Mu’azzam shiga cikin bedroom d’in hawa yayi saman bed d’in yajawota jikin shi yana lallashin ta wani irin yanayi yafaraji jiyayi hankalin shi yafara gushewa kafin wani lokaci baisan inda kanshi yakeba ashe ruwan dayasha Arfat tasaka wata mahaukaciya ‘kwaya wadda zata gusar da hankalin Mu’azzam yakusanceta a wannan daran batare dasanin shiba tayadda dole Mu’azzam zeyarda Muzaffar yaketa mata haddi haka kuwa tafaru

Mu’azzam yakusanci Arfat a wannan daran batare dayasan ya aykata hakan ba dukda mugun zafi daciwon da Arfat keji haka tadaure

Cikin tashin hankali Sarki da Kilishi suka mi’ke sabida jin wannan mummunan labarin Sarki dakan shi yanufi part su Mu’azzam d’in amma akulle bugawa yafarayi cikin taushin murya Kilishi tace

” Allah yahuci zuciyar ka inaga kabari sezuwa safe kallonta yayi rai’bace yanufi part d’in Muzaffar yana shiga yasameshi zaune kan cushion idanun shi arufe wani irin mari Sarki yasauke mishi guda 3 ajere cikin matu’kar ‘bacin rai yace

” wane irin abune ka aykata Muzaffar kana d’an musulmi kuma d’an babban gida yanzu idan wannan abin yafita ciki da wajan masarutar nan yazamuyi kenan Muzaffar sedanace kayi aure kace bazakayiba amma ga irin abunda ka aykata ” Dad kai makayarda zan’iya aykata haka….. ”

Mari Kilishi tasauke mishi wanda yasashi yin shiru dole idanunta cike da hawaye tab tace

” idan ‘karya akemaka ina kasamu wannan jinin najiki wandanka Muzaffar kabamu mamaki matar d’an uwanka ”

Kukane yaci’karfin Kilishi tayi saurin fitowa daga part d’in shima Sarki nufar hanyar fita yayi Dede lokacin mahaifiyar Arfat tashigo Cikin fad’a take fad’in

” wallahi bazan yarda da wannan cin zarafin ga ‘yataba dole ayima Muzaffar hukunci agaban kowa ”

waigowa Maimartaba yayi yace

” gobe tunda safe kasameni filin sukuwa dan amsar hukuncin daya dace dakai ”

Fita suka a wannan daran babu wanda yarintsa cikin su kafin gari yawaye duk illahirin cikin masarutar babu Wanda baiji wannan lamarin ba zuwa safiya duk inda kagifta cikin masarutar zancan ketashi ‘kasa ‘kasa Kilishi dakanta tashiga ta gyara kayan Arfat tawanke bedsheet d’in dukdan rufe sirrin amma kas ita batasaniba zancan yagama garad’e gidan misalin 8 Muzaffar yashiga filin sukuwar kamar yadda Sarki yace iya iyalan sarki ne kawai cikin filin se ‘kananshi da matansu itako Kilishi kasazuwa gurin tayi Sarki yabada umarnin ayima Muzaffar bulala 100 batare da hutawaba shida kanshi yacire rigar jikin shi

Wata irin murtukekiyar bulala aka shiga zuba mishi kwata kwata bayajin zafin bulalar cikin jikin shi se cikin zuciyar shi shiko Mu’azzam tuni yafara zubda haye abinda shi Muzaffar bai zubdaba shiko Muzanbil cikin sauri yabar gurin mamaki kowa yashigayi ganin yadda Mu’azzam yake kuka dukda irin cin amanar da’ake ganin Muzaffar yayi mishi shima barin gurin yayi cikin wani irin yanayi

Ana gamayima Muzaffar bulala yabar gurin cikin wata irin suyar zuciya yana shiga part d’in shi yashiga had’a kayan shi ko wanka baiyiba sabida ciwukan jikin shi dan duk anfasamai baya ta ‘kofar baya yafita kai tsaye ticket yasiya babu jimawa jirgi yad’aga dashi zuwa Pakistan

Sosai kowa yashiga cikin ba’kin ciki amma masoyan su Muzaffar ma’kiya kam dariya suke da murna sun samu abin yayatawa

Wani irin sanyi Rayhana taji yana shigar jikin ta alamar sanyin asuba yagabato kukan Sudees da Sureem yasata saurin tashi afurgice jin wannan muryar datace ta d’auki yaran yasata saurarawa

Rayhana kufita daga cikin wannan bukkar sabida masu nemanki suna kusada gurin idan kin fita zakiga wani ‘karamin rami kishiga mubar ‘kasar dake zamu kaiki kusada ‘kasar mahaifina wannan yaran daganan seki shiga neman ubansu

Daga Al’kalamin…….✍🏻

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters
[10/9, 9:31 PM] NPEEDY A AJI: 🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 7 & 8

Haka kuwa Rayhana tayi tana rufe idanunta kamar almara taji tace tabud’e idanun ta tana bud’ewa taganta gefan wani gida mai matu’kar kyau da tsari waige waige tashigayi jitayi ansake cewa

” kishiga cikin wannan gidan kuyi rayuwa keda Twins kafin isarki ga mahaifin su amma kifara yin sana’a abakin wata kasuwa dake d’an nan gabada wannan gidan tahakane zaku had’u dashi Rayhana aduk lokacin dakika isa cikin masarutar HAYAT toki ‘boye wannan box d’in da zoban ciki da wannan yad’in da’aka d’aure wannan kud’in dashi sabida shi wannan zoban na mahaifiyar su Farooq ne hakama wannan yad’in wani yankine nakayan jikinta lokacin da’aka kashe ta zaiyi miki amfani amma anan gaba sosai idan kikabari aka ganshi anan kusa to zakishiga cikin masifar dazaki ‘kasafita sabida duk wanda akaga wannan zoban da shi yad’in to babu shakka shine za’a ri’ke amatsayin mai laifi amma dole sekinyi ha’kuri sabida zaki fuskanci matsala sosai acikin masarutar HAYAT zaki shiga cikin masarutar bayan su Farooq sunyi wayo dan sauya kamanninsu dana yanzu

Sabida idan har akasan sune to babu shakka kashesu za’ayi kema ahad’a dake dan haka seki kiyaye ”

Ajiyar zuciya Rayhana tasauke tace

” nagode sosai da irin taimakon da kikayimin amma yazanyi dasu wajan shayar dasu ? ”

“Karki damu da wannan idan suna bu’katar abinci kibasu nonon ki kamar yadda kowace uwa takebama d’inta bazakiga fitar ruwan nono ba amma suzasujishi wannan kuma daga garemune Rayhana babu abinda zaisameki munyi hakanne sabida dasa tsananin soyayya irinta d’ah da uwa atsakaninki dasu karki sake kodawasa wani yasan bakece kika haifesuba aduk lokacin dazaki basu nono yazama kinsasu cikin mayafi kar wani yaga shi nonon naki kishiga akwai komi cikin wannan gidan bazakirasa wani abuba

Zakijini shiru nawani lokacin zankoma wajan mahaifiyar ki dan kulada ita kamar yadda mukayimiki al’kawari nabarki lafiya ”

Cikin sauri Rayhana tace

” yaya maman tawa take dan Allah ? ” jin shiru babu amsa yasata cewa ” kintafi to Allah yakaiki lafiya kema Allah yakareki Allah katsare mahaifiyata daga sharrinka Abba ”

Shiga tayi cikin gidan kallon gidan tatsayayi cikin al’ajabi shiga tayi ciki komi yayi matu’kar tsaruwa cikin gidan kwantar dayaran tayi kan wata irin cushion tashiga ciki seda tagama karad’e cikin gidan sannan tadawo parlour jitayi zuciyar ta tadake babu alamar tsoro ajiyar zuciya tasauke tace

” hatta kayan dasu Sudees zasusa akwasu cikin wannan gidan tabbas na’karayarda dacewa Aljani gaskiya ne kuma akowane jinsi akwai nakirki akwai nabanza Allah katsare zukatanmu daga kitsa mata sharri Ameen ”

Wanka tayima yaran tashiryasu amma kafin tagama tasha wahala sabida bata sababa ganin takeyi kamar yaron zai sun’bule wajan wankan sabida tashin jikin shi bayan tagama itama tayi wanka tacanza kaya cikin sauri tad’auki Sureem daketa faman cala ihu zama tayi taciro nono tasame abaki saurin rintse idanun ta tayi sabida zafi dukda ita kad’aice cikin parlour amma jitayi wata irin kunya takamata

Amatu’kar gajiye suka koma gidan Alhaji Tanimu batare dayin nasarar ganin Rayhana ba cikin fusata Alhaji Tanimu yami’ke bindigar gefan shi yad’auka yaharbe 2 dagacikin wa’inda yatura cikin tsoro sauran suka rumtse idanun shi sunajiran jinsu akiyama cikin tsawa yace

” kutafi kubani guri bakuda amfani amma kusani idan bansamu mafitaba to babu shakka kuma zaku fuskanci hukunci ” yana’karashe fad’ar haka yanufi cikin bedroom mama tanaganin shi taji wata’irin fad’uwar gaba kan bindiga yasa yabuge mata kai har seda tafad’i rai ‘bace yanunata dayatsa yace

” wato kinsa Rayhana tagudu ko ? to kisani jininki zanje inbayar amadadin tana yanzun nan ”

Wani irin murmushin ba’kin ciki mama tayi tace

” idan har Rayhana tatsira babu damuwa idan namutu kai kuma zakaga ‘karshenka tun aduniya Allah zai nunamaka makomarka ”

Shureta yayi da’kafa yafita afusace yanafita yashiga motar shi aguje yajata sosai yake tun yana wuce gidaje har yakaiga yanausa cikin jaji sosai kamar babu wani d’an Adam agurun wani gudi guda d’aya tal cikin jejin kuma asaman dutse parking din motar shi yayi daga nesa yafito da’kafa yataka har zuwa gidan wasu irin samudawan mutanene kegad’in ‘kofar get d’in gidan yana zuwa suka bud’e mai yashiga wani parlour yashiga mai cikeda duhu tafiya yayi sosai kafin ya’isa inda wani Jan haske yake wani d’aki yashiga d’an jim yafito cikin wata irin shiga ta’ban tsoro jan kaya da wata irin baza ba’ka gawata irin zane dayayima fuskar shi wani parlour yashiga kimanin mutun 20 ne cikin parlour kowada’irin wannan shigar yana shiga yadu’ka yakwashi gaisuwar cikin tsawa sugabansu yace

” kaiiiiiiii Alhaji Tanimu wato muzaka rainama hankali ko to kasani baka’isaba kamar yadda kasha jinin ‘ya’yan wasu kaima se ansha naka ka’amfana dajin ‘ya’yan suwa kaima se’an amfana danaka babu ruwanmu da wa’inda kabayar abaya sanin kan kowane aduk lokacin da ‘kungiya tabu’kaci jini daga wajan ku dole kubayar dan haka ina Rayhana ”

Cikin daburcewa yayimai bayanin komi yad’ora dacewa ” amma idan zai yiyu amaida jinin mahaifiyar ta amadadin nata ” mi’kewa tsaye ogan nasu yayi yanunashi yace

” kar kakumayimin maganar wannan matar taka aykasan jininta bazai ta’ba shawuwa agurin muba dazai shawu ay dabatakawo yanzuba wato sokake kazamana masifa cikin ‘kungiyar mu mafita d’aya zanbaka idan matarka tasake haihuwa komai tahaifa zaka d’akkoshi kakawo mana shi aranar da’aka haifeshi itakuma Rayhana zamujamata masifa aduk inda take harseta dawo gida domin kuwa samusa tadingayin wasu irin abubuwa koda ruwa tabama mutun inde dahannun tane to jini zaikoma tashi kabamu guri amma kasani zamu datse hanyar shigar kud’i agunka har na tsawon 5 months shine horanka ”

Tashi yayi yafita rai ‘bace sabida yadda yaji ance za’adatse mishi hanyar shigar kud’i sake maimaita lokacin yayi ” 5 Months hmmm lalle Rayhana kinjamin masifa amma kema zakishiga masifar ay ”

_________________________

Masarutar Sarki Yazeed
Cikin sauri Zarah tami’ke daga durkushen datake a gaban mahaifiyar Aliyu hannu tasa tatashe bakinta amma dukda haka baihana aman zuwaba dole tadur’kusa agurin tafara kwara amai kamar zata amayar dakayan cikin ta tashi mahaifiyar Aliyu tayi tanamata wani irin kallo kiran Doctor tayi bayan zuwan doctor Maimuna wato mahaifiyar Aliyu tace

” keeee Zahra maza ki kwashe wannan aman dakikayi sannan kizo doctor ta tabbatar min da’abinda zuciya ta take zargi ”

Dukda irin kasalar da Zarah takeji gawani irin ciwon kai hakanan tagyara gurin sannan tazo dubata doctor tayi sosai tabudi maimuna tace

” ranki shidad’e Hajiya gimbiya Zahra tana d’auke dacikin wata 3 ina taya Yarima maijiran gado murnan samun baby Haji……….. ”

Wani irin mugun mari Sarauniya Maimuna tasaukema doctor wani irin huci tayi tace

” wannan shine tu’kuycin wannan mugun albishr d’in tobari kiji wannan cikin bana d’ana bane sabida tunda Zarah tazo cikin masarutar nan Aliyu baita’ba shiga d’akintaba balle yakama hannun ta dan haka kisani da’abinta tazo kuma sede tahaifeshi Cikin masarutar Ubanta Sarki Abdurrahaman bari nakira Aliyu kiji daga bakin shi dan kema kizama sheda ”

Kiran Aliyu akayi yana shigowa tunkafin yazauna Maimuna tace

” Yarima Sarkin gobe kanada masaniyar cikin jikin Zarah kuma kanada samaniya akanshi ? ”

Zaro ido Aliyu yayi yace

” ciki kuma Ummi nidabanta’ba shiga d’akintaba balle wani abuyashiga tsakanina da’ita lalle yauzaki gayamin ubanda yamiki wannan shegen cikin ”

Cikin kuka darazana Zarah tace

” Aliyu kaji tsoran Allah sanin kankane banta’ba sanin wani d’ah namiji ba sekai dan Allah karka tozarta rayuwa ta karka jefa ‘bakin tabo cikin zuri’armu da Masarutar mu kaji tsoran Allah katuna Allah yanasane dakomi ”

Zaro ido Aliyu yayi yace ” ni kikeson na’amshi d’an dabanawaba ? Zahra wato in inrufamiki asiri nikuma kitonamin nawa nina goge ba’kin taban dakika jama zuri’arku nali’ka matawa zuri’ar lalle bansan kin rainani har hakaba belt d’in wandanshi yacire yashiga dukanta tana kuka itako Ummi cewa takeyi ya’karamata har seda Aliyu yaga Zarah tasuma sannan yabar dukanta d’aukarta yayi har cikin bedroom d’in ta yashiga da’ita kan bed yajefata yafito abunshi

Kuyi ha’kuri da wannan yau ina busy ne

Daga Al’kalamin……..✍🏻

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters 🥰🌹[10/9, 9:31 PM] NPEEDY A AJI: 🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 9 & 10

Kuka sosai Azima keyi wato ‘kanwar Aliyu wata irin harara ummi tayimata tace

” tashi kibani guri shasha sha kawai ” dede nan Aliyu yashigo fuskar shi tamke kallon Ummi yayi yace

” Ummi ni dakaina zankai Zarah har gida nakuma jaddadama iyayen ta banida ala’ka dacikin jikin ta ” jinjina kai Ummi tayi tace

” ay tarezamu dan karma surena maka hankali bari nashi gurin mahaifinka nasanar dashi abinda kefaruwa zuwa lokacin shegiyar tafarka daga suman munafurcin datayi ”

Kai tsaye Azima ‘bangaran Zahra tanufa cikin sauri tad’ibi ruwa tafara shafa mata zuwacan Zahra tasauke wata’irin ajiyar zuciya kallon Azima tayi tafashe dakuka hannu tasa tadafe setin zuciyar ta datakejin kamar zatafasa ‘kirjinta tafito lallashin ta Azima tashigayi amma takasa dena kukan shigowar Aliyu yasa Azima saurin mi’kewa juyawa tayi tafita asukwane dan tasan halin shi tsaf zai’iya maketa

Zama yayi bakin bed d’in yajawota jikin shi da’karfi yace

” yau zanmayar dake gidanku amatsayin mazinaciya kuma mai d’auke dacikin shege se yanzu na’kara tabbatar dahaka ashe gadan gidankuce munsamu labarin fayd’an da yayan ki yayima matar d’an uwanshi tur wannan wace irin lalacewace ? gaskiya mahaifinki baidace da sarautar HAYAT ba cikin mulkin shi se fasad’i aketa aykatawa ga kisan kai wamayasa koshi ……… ”

Wani irin mari Zarah tasauke mishi afusace tanunashi dayatsa tace

” Aliyu kashiga hankalin ka duk abinda zakayimin iya nikad’ai tozan iya sanyewa amma banda cinzarafin iyayena kamar yadda bakasona hakanima banasonka wallahi har cikin zuciya ta nayarda da aurankane sabida bin umarnin iyayena amma bacin haka bazan ta’ba iya auran dukwanda yafito dagacikin wannan ba’kar masarutar ba nagode ma Allah dakace wannan cikin banakabane zanfijin dad’i idan akakirashi marar uba akan ace jikan masarutar Yazeed ne Aliyu …….. ”

Hannu yad’aga zekifamata mari tayi saurin ri’kewa girgiza mishi kai tayi tace

” karka kuskura kuma karka soma daga yau hannun bazai sake zuwa jikinaba dasunan duka ko akasin haka idan kuma kayi kuskuran haka to babu shakka zansanar da yaya Muzaffar ko Muzanbil kasan bazakaji dad’i ba gara yaya Mu’azzam akansu kasan haka ”

Tashi Aliyu yayi tsaye cikin borin kunya dankam tabbas yanajin shakkarsu wani irin kallon uwala’kanci yayi mata yace

” ni Aliyu nasakeki Zahra saki 1 sannan kisani nanda 2 weeks zanyi saban aure dawacce nikeso yarinya mai aji wadda tacika mace maza ki d’auki duk wani abunda kikasan nakine kibar gidannan ”

Wani irin murmushin jindad’i Zarah tayi tace

” Alhamdulilah yau zankasance cikin matu’kar farin ciki kaya kuma bazan d’auki koda tsinkeba dukda sunkasance mallakina amma sun haramta aguna sabida sun shigo cikin ba’kar masarauta ”

Hijab d’inta kawai tasaka se takalmi se wayarta data d’auka da key d’in motar da mahaifin ta yasiyamata ranar auran ta tagabanshi tabi tawuce amma yakasacewa komi sabida matu’kar mamaki dan baiyi tunanin Zarah zata’iya tsayuwa agabanshi tayimai wannan munanan maganganun ba

Zarah tana fita kai tsaye motar ta tashiga tafigeta aguje Aliyu yana fitowa Ummi tatareshi tace

” yaya naga tatafi ita kad’ai ? ” kauda kanshi yayi gefe d’aya yace

” nasaketa gaskiya bazan iya shiga cikin masarutar suba nayi rashin mutunci dan wallahi nasan wa’innan mugayen yayyun nata sesun kusa ‘karyani kuma kinga duk abinda sukayimin banida hujja nine naje inda suke kawai kisa maimartaba yaje yayi duk abinda yadace nide nasaketa saki 1 kuma banida ala’ka da cikin jikinta sannan Ummi maganar aurena inason yadawo nanda 2 Weeks ”

yana gama fad’i haka yayi gaba kallo Ummi tabishi dashi sannan tajuya part d’in Sarki Yazeed tanufa

Muzaffar yana sauka daga jirgi motoci 5 ne sukazo tarbar shi dama akwai wani ayki da’aka turashi anan ‘kasar Pakistan natsawon 6 months dayaso neman hanyar dazai’ki zuwa sabida damuwar dayake ciki amma wannan abin yanafaruwa hankalin shi yakarkata zuwacan bud’emai mota akayi yashiga zama yayi cikin motar yad’aura goshin shi saman kujerar gaba yanajin wani irin rad’ad’in bulalun suna shigarshi cikin zuciyar shi yace

” Ni Muzaffar nine mace tayima wannan mugun sharrin lalle badan d’an uwanaba da mahaifina wallahi dasena halakata nida ‘kasar Bihar babu rana kuma babu lokaci

Wani ‘kayatatcen gida akanufa dashi wato masaukin shi yana shiga yazauna kan cushion a parlour zuciyar shi duk babu dad’i sawa yayi aka kiramai doctor ya dubashi yabashi magani tunda yatafi bai bud’e wayar shi ba se yau tsayin 1 weeks kenan nan yaita ganin text d’in mahaifiyar shi da maimartaba da ‘yan uwanshi babu text d’in daya bud’e sena mahaifiyar shi tambayar inda yashiga takeyi da halin dayake ciki amsa kawai yabata agajarce

” ina lafiya nakoma Pakistan anan zanciga dazama bazan dawo garekuba Momy nayi matu’kar mamaki dakuka yarda zan’iya aykata haka Momy wallahi banyima Arfat komiba kuma zmbanje daniyar aykata komiba shi Mu’azzam d’in yace inje akan naduba part d’in shi sabida Arfat tacemai tanajin motsi cikin part d’in shine ina zuwa tacemin a cikin bedroom d’in tane ina shiga tarufe ‘kofar take sanar dani wai ni takeso tun farko ba Mu’azzam ba Momy kuyi bincike akan wannan abin nasanar dakene badan inajin shakka ko tsoran waniba a’a sedan kisan gaskiya tayadda zuciyar ki zatasamu natsuwa ”

Tura text d’in yayi yatsurama wayar tashi ido tashi yayi yafita yabar wayar anan

Cikin tashin hankali Momy take karanta text d’in Muzaffar mi’kama yaya Ahmed wayar tayi shima yakaranta bama yaya Abubakar yayi shima yakaranta cikin damuwa Momy tace Abubakar jeka kiramin Mu’azzam tashi yayi yafita babu jimawa dafitar yaya Abubakar Zarah tashigo cikin kuka tafad’a jikin Momy

Hankali tashe Momy tashiga tambayar ta amma takasacewa komi tsa yaya Ahmad yadaka mata yace ” idan bazaki sanar damu damuwar kiba tokiyi gaggawar rufe mana baki kibarmu muji da damuwar mu shiru Zahra tayi tare Abubakar yashigo shida Mu’azzam da Muzanbil basu text d’in Muzaffar akayi suka karanta bayan sun gama yaya Ahmad yace

” kai Mu’azzam hakane ? abinda Muzaffar yace ”

Jinjina kai Mu’azzam yayi yasake bayyana musu duk yadda abin yakasance sannan yad’aura dacewa

” Momy nifadama inada shakka akan wannan lamarin nasan Muzaffar bazai aykata hakanba idan kuma ya aykata to babu shakka ba’a cikin hankalin shi yakeba amma kuyimin ha’kuri zuwa nanda safiya zan tabbatar da gaskiyar lamarin ”

Rai ‘bace yaya Abubakar yace ” tayaya zaka tabbatar da gaskiya wadda baka tabbatar da’itaba tun lokacin da’abin yafaru se yanzu da abin yabaiyana cikin masarauta ”

Ajiyar zuciya Mu’azzam yasauke yace ” eh tahanya d’ayace zan tabbatar wadda bazan iya bintaba alokacin sabida ina cikin tashin hankali matu’ka tunda na auri Arfat banta’ba kusantar taba sabida ina ganin kamar hankalin ta ba akaina yakeba ta wannan hanyar zan tabbatar da gaskiya kuma inada tabbacin Arfat bata bibiyar maza ”

Shiru kowa yayi sabida mamaki amma banda Muzanbil danshi baiyi mamakiba sabida shima hakan take cikin fad’a Momy tace

” lalle Mu’azzam har kake iya fad’in wannan maganar agabana to idanma Arfat tayi haka batadalefi kaine mai laifin sabida kakasa sauke mata ha’kkin ta tokam yanzu sede kabari mahaifin ku yatambayi malamai aji yaya makomar auranku ‘yanzu ”

Cikin sanyin rai Momy tace

” auta daure kisanar damu damuwar ki tunda akayi auran ki bakizo gidannan ba se yau amma gashi naganki cikin tashin hankali ”

Kukan da Zahra take ri’kewa yakufce mata cikin kukan tasanar dasu komi mi’kewa Muzanbil yayi zaifita azuciye yaya Ahmad yayi saurin ri’ko hannun shi yace

” karkayi yunkurin komi se abinda maimartaba yace banason kowa yaji wannan lamarin ”

Kwantar da kanta Momy tayi kan cushion tamakasa yin tunanin komi

Koda sarki yaji wannan lamarin na Zarah tashi yayi tsaye yafara kai komo cikin tashin hankali yace

” wai maiyake faruwane ? cikin masarutata daga wannan se wannan wallahi Aliyu ‘karya yakeyi Zarah bazata ta’ba aykata zinaba in sha Allah se yayi nadamar dababu amfani akula dacikin jikin Zarah kar’abari wani abu yasamaishi shine zai zama silar saka Aliyu cikin matu’kar nadama ”

Cikin mamaki wani mutun ke kallon Rayhana tana siyar da kayan lambu Cikin rumfa kallon yaran dake gabanta yayi nufar katin dake bayanta yayi sallama yayima mutumin bayan sun gaisa yace

” dan Allah bawan Allah wannan yarinyar kuma daga ina ? kashi hadda yara gata ‘karamar yarinya ”

Cikin had’a fuska mutumin yace

” kaga karufamin asiri wannan dakake gani narasa gane itad’in wane jinsice yau satin ta 6 anan gurin ranar danaganta anan nayi mamaki sabida se bayan magrip nabar shago har zuwa lokacin babu alamar mutun agurin amma washe gari danazo sena ganta kaga wannan rumfar datake ciki to sati d’aya baza’a iya gamayin taba amma naganta a kwana d’aya danaje nayi mata magana akan tatashi to ranar ko sisi banyiba hakama washegari

Danasake fitowa banyi mata magana ba segashi nayita ciniki kaga wancan mai kantin shi harda yun’kurin marinta kafin hannun yakaiga jikinta yama’kale haka yad’inga ihu seda yayi kwana 3 yana ro’konta sannan tashafa hannun yasa’be kuma kaga wannan kayan datake sedawa tunda nike nan banta’ba ganin wani yazo siyaba sabida kaf kasuwar nan tsoran ta akeji koda maganar arziki kayi mata to ranar haka zakatashi babu cinikin ko sisi amma ahaka sekaga tasiyar dakomi tana ‘kirga kud’ad’anta ”

Ajiyar zuciya mutumin yasauke yace

” nagode ma Allah dayasa banyi mata magana ba ”

Kuyi ha’kuri banajin dad’i ne sosai kuma bazan samu yimuku typing ba gobe sabida ina wani uziri

Daga Al’kalamin………✍🏻

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters 🥰🌹
[10/9, 9:32 PM] NPEEDY A AJI: 🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 11 & 12

Hawaye suka cika idanun Rayhana cikin zuciyar ta tace ” ni Rayhana yau nazama tamkar mujiya acikin mutane wannan itace ‘kaddara ta Allah kabani ikon cinyewa kallon yaran tayi tace Allah sarki tunkuna jarire an maidaku marayu sabida zalinci koson abin duniya Allah kasamufi karfin zuciyar mu in sha Allahu bazan barku kuyi kukan rashin mahaifiya ba ”

Cikin girmamawa liman yakai gaisuwa gaban maimartaba

” Allah ya’karamaka lafiya kamar yadda kasani auran Mu’azzam da Arfat yananan babu abinda yawarwareshi sede idan shi Mu’azzam d’inne yace bazai iya zama da’ita ba amma kafin wata ma’amalar aure tasake shiga tsakanin shi da ita setayi istubura’i zuwa wannan lokaci idan babu ‘kaddarar ciki shikenan idan kuma akwai har seta haihu amma babu abinda yashafi auran su sabida fayd’e ne bada yardarta hakan tafaruba ”

Sallamar Liman maimartaba yayi zuciyar duk babu dad’i kiran Mu’azzam yayi yasanar dashi hakan sannan yad’aura dacewa

” Mu’azzam abindayafaru yariga yafaru karka bari mace tashiga tsakanin ka da d’an uwanka karka sake wani yaji cewar baka ta’ba kusantar Arfat ba kaga idan wannan abinyafita to babu shakka wata matsalar ce idan har Allah yakawo cikin ‘kaddara tasanadin haka to banason kafurta cewa banaka bane sabida rufuwar asirin d’an uwanka Mu’azzam zuciyata takasa yarda cewa Muzaffar zai aykata haka cikin hankalin shi amma bashida mafita karka daku baza’abar bincike ba kuma bazan baryin addu’a akan Allah yabaiyana gaskiya ”

Kuka sosai Mu’azzam yakeyi yarasa yadda zai kwatanta yadda yakejin zuciyar shi tabbas yana matu’kar son Arfat amma bazai iya fifitataba akan d’an uwan shi tashi yayi yama maimartaba godiya yafita

Shiko Muzanbil tunda wannan abin yafaru ya’kajin tsanar mace cikin ranshi dan kam shi yayi imanin inde Muzaffar yayima Arfat fayd’e to ita tashirya komi dan yasan halin Muzaffar sosai zaman da Samha tayi kusadashi yasashi ‘kara tamke fuska cikin sanyin murya tace

” haba mijina maiyasa har yanzu kakasa gane irin son danikeyimaka ? Yarima wallahi zuciya ta tanagaf da bugawa akan sonka dan Allah kabani koda gurin dazan tsuguna ne acikin zuciyar ka koda bansamu gurin zaman ba ”

Mi’kewa Muzanbil yayi zaibar gurin sabida jiyake duk ta isheshi saurin kamo hannun shi tayi cikin zafin rai yajuyo a tsora tayi saurin rungume shi cusa kanta tayi cikin ‘kirjin shi tana jin wata irin bugun zuciya jin shiru yasata d’ago kanta ahankali fararan idanunta tasauke kan kyakkyawar fuskar shi ganin idanun shi tayi alumshe murmushi tayi sannan tasakeshi bedroom d’in ta tanufa tana sakin murmushi cikin ‘bacin rai yabita da kallo cikin zuciyar shi yace

” lalle Samha kinfara rainani amma zanyi maganinki sabida naga kinfara shiga hurumin daba nakiba ”

Misalin 9 Hamdiyya tashiga part d’in Kilishi itada kuyangun ta 2 zaune tasamu Kilishi a parlour anayimata tausar kafa gefanta Zahra tana kishingid’e idanun ta alumshe hannun ta ri’ke da Apple tunanin irin mugun wula’kancin da Aliyu yayi mata takeyi jin shigowar Hamdiyya yasata bud’e idanunta cikin girmamawa tace

” Ummi barka dashigowa ” kamar dagaske Hamdiyya tace ” ayni bazan amsaba tun yaushe kikazo amma bakije kin gaidaniba se danazo ? waima mai yakawoki kikabaro gidan mijin ki ? ”

Kafin Zahra tace komi Kilishi tayi saurin cewa ” mijin natane yayi tafiya kuma zai jima kafin yadawo kasancewar Allah ya azurtata dasamun ciki kuma yana d’an bata wahala shine taro’keshi akan yabarta tadawo gida har zuwa lokacin dazai dawo to kinji dalilin zamanta ”

Yatsina fuskar Hamdiyya tayi dan ita bahaka tasojiba sallama tayima Kilishi tafita zuciya babu dad’i bayan fitar Hamdiyya da d’an wani lokaci Kilishi tasallami hadimanta tashi tayi tanufi bedroom had’ida kiran Zarah cikin bedroom d’in bayan tazauna Kilishi tadubaita tace

” Zarah inaso kiri’ke wannan sirrin karkisake wani cikin masarutar nan yasan cewa Aliyu yasakeki sabida akwai masujiran haka dayawa bayan ‘yan uwanki banason kowa yasakejin haka ”

Jinjina kai Zarah tayi sabida yadda idanunta suka cika tab dahawaye tashi tayi tafita bedroom d’in ta tashiga kan bed tafad’a tasaki wani irin kuka mai tsuma zuciya Hamdiyya tana fita part din Hajiya Ayna tashiga wato kaka zaune tasameta tanacin tuwon acca da miyar ku’baiwa wadda tasa manshanu daga ciki kuma hadiman tane ketayimata hidama sabida part d’in kaka baya rabuwa da ba’ki

Gaisuwa Hamdiyya tami’ka sannan tazauna seda tajira kaka takammala cin abincin sannan tace

” Allah ya’kara miki lafiya uwar sarki kuma kakar sarki dama akan wata maganace bansan ko kinsan da’ita ba naga Zahra tadawo gida kusan kwanaki 3 kenan shine nace ko lafiya ? ”

Kishin gid’a kaka tayi sannan tace ” inajinki uwar gulma kokin gama gulmar data kawokine ? wato sabida kin rainani shine zakizomin dawannan maganar lalle ma Hamdiyya wato gulmar taki harta kawo gareni to bari kiji Zahra dayardar mijinta tazo gidan hid’ida abun arziki wato ciki shikenan gulmar taki tayi nasara ko batayiba nasan sokike kiji ance yasaketa ko ? to bahakabane Zarah da Aliyu se mutu idan kika sake zuwamin da wannan maganar wallahi sanasa Abdurrahaman yayi miki mugun hukunci tashi kibani guri mata se gulmar tsiya duk cikin ku Kilishi CE kawai batayin wannan munafurci amma ku Allah yasauwa’ke ”

Cikin sanyin jiki Hamdiyya tafita tanaji mugun haushin kaka bayan fitar Hamdiyya kaka takira maimartaba akan yazo part d’in ta yanzu tanason ganin shi kashe wayar tayi korar hadiman tayi bayan sunfita tace

” lalle Aliyu senabaka mamaki nizaka tozartama jika inyi jagora wajan baka Zarah kasakamin dahaka har anfara yin shagu’ban maganar lalle sekayi nadama wallahi ”

Cikin sauri maimartaba yashigo dur’kusawa yayi yagaidata sannan yazauna ‘kasan carpet tashi kaka tayi zaune tace

” Abdurrahaman inaso Zarah tadawo nan gurina tazauna sannan kamayar da’ita Skul ta’karasa karatunta dama can nice nahana hakan sabida auran Aliyu danabayar da umarnin yinshi kuma kakiyaye kamar yadda nace kar kowa yasan wannan maganar ”

Cikin girmamawa Maimartaba ya’amsa sallamar shi tayi yafita part d’in Kilishi yanufa yanajin farincikin bari da kaka tayi Zarah takoma Skul dan dama shi yayi takaicin hakan dan babu yadda zaiyine farin ciki sosai Zarah da Kilishi sukayi dajin haka Zarah jitayi gabad’aya damuwarta ta yaye

Washe gari Muzanbil yasami maimartaba cikin parlour shi nahutawa gaisuwa Muzanbil yakai sannan yazauna gaban maimartaba yace

” Allah ya’kara maka lafiya angano mai wannan abun wuyan tana d’aya daga cikin kuyangun gimbiya Nabila amma ayanzu bata cikin masarutar nan tun bayan rasuwar Nabila da kwanaki 8 tanemi izinin Muzaffar akan zataje ‘kauyansu wajan kakarta to gashi mu bamusan kyauyanba kuma yau kimanin 3 months kenan nazauna da Jakadiya akan tasanar dani wane kyauyene amma tanunamin ita bama tagane wacece ba ”

” kamarya batagane taba ? bayan tanada masaniya akan kowace hadima dake cikin masarutar nan lalle akwai wata a’kasa kanaji Muzanbil karka sake tunkarar kowa akan wannan binciken sabida nalura kamar akwai hannu dayawa cikin wannan al’amarin yanzu mujira dawowar Muzaffar nayi waya dashi nakuma cemai yatabbatar yadawo gida dazaran yagama wannan aykin sabida idan yana kusa zamufi samun nasarar binciken ‘kila yasan daga ina yarinyar take kai kuma kaciba da binciken ka shikuma zoban fa ?

Ajiyar zuciya yasauke yace

” munyi duk iya binciken mu amma babu mai irin zoban kaf acikin masarutar nan ”

Girgiza kai Sarki yayi cikin takaici sallamar Muzanbil yayi Arfat kwance kanta nakan cinyar Mu’azzam cikin shagwa’ba tace

” Doctor kayi ha’kuri kayafe ma d’an uwanka banaso nazama silar raba tsananin soyayya da sha’kuwa wadda take tun cikin cikin mahaifiya ‘kila baya cikin hayyacin shi lokacin dayayi haka kayi ha’kuri nashirya baka kulawa tamusamman fiye da wadda karasa abaya ”

Zamar da kanta yayi daga kan cinyar shi yace

” bazaki iyasamun amincewataba har se lokacin dana tabbatar da gaskiyar wannan lamarin ki adana kulawarki dan ‘kila wani zatayima amfani dan dazaran nasan gaskiya idan har ke ce mai lefi cikin wannan lamarin to bazan iya cigaba dazama dakeba duk da irin matu’kar son danike miki idan kuma bakida lefi to zan manta dakomi nakuma yafema Muzaffar dan babu abinda zai iya shiga tsakanina da d’an uwana ”

Fita Mu’azzam yayi rai ‘bace murmushi Arfat tayi tace Doctor kenan dasannu kuma dagoyan bayanka zan auri burin raina wato Muzaffar ”

Cikin sauri Rayhana ke shirya su Sudees dan yau tayi ranar fita kasuwa bayan tagama shirya Sudees tazaunar dashi wanda ayanzu sun iya rarrafe dan kimanin 5 months kenan da haihuwar su cigaba tayi da shirya shureem jin ihun Sudees yasata saurin waigawa cikin sauri tami’ke nufar inda yake tayi ganin jini ahannun shi yasata rud’ewa sosai d’aukar shi tayi amma yashiga jillewa yana nuna mirror duban ta tamayar kan mirror cikin tsoro darazana tayi saurin juyawa dan ganin bayanta amma babu kowa cikin sauri tasake kallon mirror sake gani tayi

Wani kyakkyawan saurayi take gani cikin mirror amma yajuya baya bata ganin fuskar shi tsoro taji sosai kwasar yaran tayi suka nufi cikin bedroom atsorace take gyarama Sudees hannu shiko se nunamata hanyar waje yakeyi tanagama shiryasu tagoya Sudees tad’auki Shureem hartakai bakin ‘kofa tadawo d’aukar wannan d’an box d’in tayi sabida wannan aljanar tacemata kartasake tabarshi cikin gidan idan har bata ciki tun kafin ta’idasa shiga cikin kasuwar tahangi motocin sojoji kowa ri’ke da manyan bindigu

Wasu nacikin shaguna suna bincike kowa ka kalla a tsorace yake itama cikin tsoro taje shiga ciki har wajan rumfar ta zaunar da Shureem tayi tashiga bud’e kayanta ganin sojojin sun nufo gurin rumafarta taji wata irin fad’uwar gaba ganin sun nufi shagon bayanta yasata sauke ajiyar zuciya waigawa tayi ganin babu Shureem yasata saurin mi’kewa juyawa tayi ganin shi tayi yanufi wajan sojojin cikin rarrafe dasauri binshi tayi amma kafin ta’isa shi yarigata ‘kafar wandan wani soja yakama yana ‘ko’karin mi’kewa cikin zafin rai yashureshi dede lokacin Rayhana ta’isa gurin

Saurin d’aukar Shureem tayi sannan tami’ke rai amatu’kar ‘bace hannu tad’aga tasauke mai wani irin mari sannan tanunashi tace

” amma kai daganin ka bakasan ciwon ‘ya’yaba bakuma kasan darajar suba dan daka sani dabaza sure wannan ‘karamin yaron dabaison komiba ”

Azafafe yakai hannu zai sha’kota wannan mai shagon yayi saurin shiga tsakiyar su cikin raunanniyar murya yace

” dan Allah yalla’bai kayi ha’kuri wannan dakake gani masiface ta’bata dan Allah kayi mata ha’kuri kodan kasan cewarta mace dakuma darajar wa’innan yaran ”

Cikin zafin rai yace tashimin agaba ” itad’in ‘yar gidan uban wacece ? dahar zata d’aga hannu tamareni yau sekinyi nadamar yin haka ”

Dakewa Rayhana tayi dukka tana cikin tsananin tsoro cewa tayi

” ni bayar kowa bace hasalima banida kowa wannan yaran dakagani sune komina kuma sune diniyata dasu nike alfahari kuma wallahi bama kaiba koda sugaban sojojin duk duniya ne yayima d’anah haka senayi mishi irin yadda nayi maka ”

Wani irin ba’kin ciki Muzaffar yasakeji cikin izza yace

” lalle kuwa zan nunamiki kinyi kuskure daga yau bazaki sakeyima wani kwatan kwacin hakaba zaki dauwama kinamin bauta keda yaran naki sena dasa miki mugun tabo cikin zuciyar ki ”

Afusace ya kalli sauran sojojin dake bayan shi yace

” kusamin ita cikin motata ”

Tasata sukayi da kan bindiga cikin tsoro take tafiya suko yaran kallon Muzaffar sukeyi babu ko kuffawa juyawa Muzaffar yayi yacema mai shagon nan inane gidan datake ?

Cikin jimami mai Shago yace

” yalla’bai wannan yarinyar dakake gani tamkar aljana take sabida kusan sau 3 munabinta abaya har ‘kofar gidanta tana shiga se gidan yazama fili babu alamar gida kwata kwata shiyasa kaji nacema karabu da’ita dan wallahi zata jama masifa ”

Cikin takaici Muzaffar yace sede ni najamata masifa ciro wayar shi yayi yakira layin Momy cikin mamaki tad’aga dan baya kiran kowa tun dayatafi tana d’agawa yace

” Momy barka da warhaka ina fatan kina lafiya Momy naci ganimar wata waiba itada yaranta 2 zansa akawota baiwa tace bata kowaba tun kafin nadawo inaso tafarayimin hidima kuma banason asausauta mata zan turo da ita zuwa gobe ”

Kafin Momy tace komi yakashe wayar

Yau aka d’aura auran Aliyu da Salimat cikin farin ciki Aliyu yashiga part d’in Amarya hannun shi ri’keda leda

Daga Al’kalamin……..✍🏻

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters 🥰🌹[10/9, 9:33 PM] NPEEDY A AJI: 🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 13 & 14

Fuskar shi d’auke da murmushi ya’isa bakin bed d’in zama yayi yasa hannu yad’age mayafin saman kanta fuskar shi d’auke da murmushi yace

Tashi kiyo alwala muyi sallah dan nuna godiya ga Allah nasan kina matu’kar farin ciki wannan ranar kamar yadda nakeyi tsayin shekaru munajiran wannan ranar gashi yau Allah yakawo ta ”

Itama murmushi tasakar mishi sannan tami’ke cikin toilet tashiga amma jikin ta duk babu ‘karfi seda tajima cikin toilet d’in kafin tafito tashi yayi suka tada sallah bayan sun idar yafarayimata tambayoyi amma abun mamaki kad’an daga ciki taiya bada amsa

Zuciyar shi yace

” taya takasa bani amsar dayawa daga cikin tambayoyina amma Zahra dukda takasance yarinya ‘karama amma ta’iya bani dukkan amsoshina harma tanemi ‘kureni ”

Ajiyar zuciya yasauke sannan yamike babbar rigarashi yacire shida kanshi yaje yad’akko musu flet tsayawa yayi yana kallonta yadda takecin kazar babu ko kunya tashi mashi yayi yashiga toilet yayi wanka kwance yasameta ko kayan jikinta bata canzaba zama yayi yace

” Salimat yakamata kitashi ki watsa ruwa ki shirya shirin bacci ”

Kallon shi tayi tace

” nifa ahaka nasaba kwanciya bazan iya sama jikina ruwaba yanzu mura takamani ”

Sosai Aliyu yayi mamakin haka amma seyayi tunanin gajiyar bikice tasata fad’in haka kwanciya yayi yawota jikin shi sabida yana cikin matu’kar matsuwa romantic d’in ta yafarayi itako tamkar gawa haka tayi she’ke’ke yaso yin zuciya amma yakasa sabida yadda yake jin tsananin bu’kata ganin yafara ‘ko’karin shigar ta yasata saurin matse ‘kafafunta cikin zafin rai yace

” maiye haka ? ” banza tayi dashi ganin tana neman raina mishi wayo yasa shi nuna mata ‘karfi duk yadda taso tahanashi takasa tanaji yashigeta cikin zuciyar ta tace nashiga uku shiko Aliyu yana shiga yaji hanyar abud’e babu ko waigi cikin sauri yami’ke wani irin kallo yawatsa mata cikin tsawa yace

” Salimat maiye haka wato kingama sayar da mutuncin ki awaje shine kika kawomin saura cikin gidana ko to wallahi ban kasance mazinaciba bazan zauna da mazinaciya ba nasan akwai matan da budurcinsu ke tafiya batare dasun yin ma’amala dawani d’ah namiji ba amma dole akwai banbanci kekam dagaji bama namiji d’aya kike ma’amala dashiba Allah sarki Zarah takawomin komi a irin wannan daran seda tasa namance waye Aliyu amma banko tausaya mata ba na adana komi akan ki ina jiran nabaki komi dana hana Zahra amma kasss Zahra tafiki daraja agurina yanzu ”

Tashi yayi yafita afusace d’aga kafad’ar ta tayi alamar ko ajikina wayar ta tad’aga takira wani tajima tana waya tana dariya a’karshe tace

” gaskiya yakamata kasan yadda zakayi yashigo dan ina cikin matu’kar bu’kata kashe wayar tayi babu jimawa wani mutun yashigo cikin part d’in har cikin bedroom d’in yashiga tana ganin shi tayi saurin tashi tarungume shi kissing d’in shi tayi sannan tace

” ammafa banyi tunanin zaka iya samun damar shigowa cikin sau’ki hakaba ? ”

Murmushi yayi yad’auketa yad’aura saman bed sannan yace “taya shigowa nan zebani wahala ina ‘kanin sarki kuma matsayin uba agurin mijinki ayni wannan auran ni akayimawa kinga yanzu zamuci amarci ”

Cikin shagwa’ba tace ” to amma inajin tsoran karya sakenifa ? ” murmushi yayi yace ” ina hakan bazai yiyuba duk abinda nacema mahaifin mu dashi yake yarda dan haka kibarni dakomi har shi sarkin bai isaba balle d’anshi bari nakulle ‘kofar nazo musha angonci ”

Tofa lalle Aliyu ga sakamakon cin zarafin Zahra dakayi muje zuwa

Muzaffar nashiga cikin motar yasa akajata aguje babu inda suka tsaya se gidan shi sawa yayi aka shiga da ita ciki shikuma yatsaya basu umarnin wani ayki yana gama sallamar su yashiga ciki rai’bace

Hanyar bedroom d’in shi yanufa ji yayi an ri’ke mai ‘kafa kallon ‘kafar tashi yayi Sudees ne sefaman d’aga mishi hannu yakeyi alamar yad’aukeshi niyar janye ‘kafarshi yayi amma seyaji duk jikin shi yayi sanyi tsayuwa yacigaba dayi agurin ganin haka yasa Rayhana tasowa d’aukar Sudees d’in zatayi amma ya’ki sabida yari’ke ‘kafar wandon shi kam da’kyar ta ‘banbare hannun shi tad’aukeshi ayko yasaka wani irin ihu cikin sauri Muzaffar yashiga cikin bedroom d’in sabida jin kukan yaron dayayi har cikin kanshi

Yana shiga yazauna bakin bed amma yakasa kauda hankalin shi daga jin kukan yaron wanka yashiga har yafito yanajin kukan su dan yanzu su duka sukeyin kukan shiryawa yayi cikin kananun kaya yafito parlour fuskar shi amatu’kar tamke nufo inda suke yayi du’kowa yayi yad’auki Sudees sannan ya yad’auki Shureem lafewa sukayi saman ‘kirjin shi suna sauke ajiyar zuciya komawa cikin bedroom yayi dasu

Cikin zuciyar shi yace

” abun mamaki maiya suke kuka sabida na’ki d’aukar su ? OK natuna shidama yaro yanason namiji yad’aukeshi gashi har sunyi shiru Allah sarki Farooq da Haydar ko kuna raye Allah masani hmmm dole nahukunta mahaifiyar ku sabida tayimin abinda banta’ba tunani ba nafasa kaita gida ayanzu harse natashi komawa amma sabida kune dan naji ina bu’katar kasancewa daku gata ‘yar ‘karamar yarinya da Twins dan bazata wuce sa’ar Zarah ba tur Allah ya kyauta na iya auran kamar wannan Allah madeyasa ‘ya’yan sunnane ”

Babu jimawa bacci yad’auke su kwantar dasu yayi yazubamusu ido yarasa maiyasa yakejin yaran cikin zuciyar shi gashi yana ganin kamar suna yimai kama dawata fuska amma yakasa tuna wacce fuskace fita parlour yayi cikin sauri Rayhana tami’ke gurin shi tanufo batare dajin sakkaba tace

” ina yarana ? ” tamke fuska yayi sosai hannu yad’aga yakifa mata mari had’ida tureta cigaba datafiya yayi baiko waigaba dining yanufa zama yayi yabud’e abinci cikin tsawa yace

” keee zonan ” cikin tsoro Rayhana tanufi inda yake dan kam ayanzu tafarajin tsananin tsoran shi danta lura bashida sassauci kwata kwata tana isowa ta tsaya gefan shi cikin zafin rai yafizgota wani irin ran’kwashi yakafa mata wada yasata durkushewa tace

” ya subahalallah ” sabida wani irin zafi dataji har cikin ranta murya cike da izza yace

Kina ganin zanci abinci amma bazakizo kisamin ba ko bakisan ayanzu matsayin baiwa kike agurinaba ? haka zaki dauwama kina yimin bauta har ‘karshen rayuwar ki ”

Cikin sanyin jiki tazubamai abincin komawa tayi gefe sake kiranta yayi yace ” zama zakiyi kidinga bani labarai masu dad’i har nagama ”

Zaro ido Rayhana tayi dan kam ita batawani iya bada labariba zama tayi tatakure jikin ta gefe d’aya cikin tsoro da shakka tashiga bashi labari shikam bama jinta yakeyi ba hankalin shi yatafi wajan tunanin Nabila

Bai wani ci abincin sosai ba yami’ke taku d’aya biyu yayi yatsaya yace ” zaki iya cin abincin ” cikin rawar murya tace

” banajin yunwa amma dan Allah naji zan kasance a ‘kar’kashin ikonka amma dan Allah kar hukuncin dazaka yimin yashafi yarana sannan kabarni nakoma na d’akko musu kayan sawa ”

Rai ‘bace Muzaffar yajuyo komawa yayi ya zauna fuska tamke yace

” ke ko kunya bakijiba nafurta cewa yarana ? dubekifa yar ‘karamar yarinya dake to waima ina mahaifin yaran ? ”

Du’kar dakanta Rayhana tayi tace ” yagudu yabarmu ayanzu bansan ina yake ba gashi banida kowa se yarana inajin idan wani abu yasame su tabbas zan iya mutuwa ”

Ta’karashe fad’in maganar cikin kuka tashi Muzaffar yayi yabar gurin dan shikam bayason kukan mace fita yayi daga gidan gaba d’aya cikin sanyin jiki Rayhana tami’ke komawa tayi tsakiyar parlour jitayi ance

” masha Allah Rayhana yau Allah yakawoki gurin mahaifin su Farooq wannan shine yarima Muzaffar Abdurrahaman Al’amin d’ah mafi soyuwa gurin Sarki Abdurrahaman da Sarauniya Kilishi dukda kasancewarsu su 3 amma sunfi sonshi karki damu Rayhana komi zai wuce Muzaffar bazai tsani yaran shiba sabida jini dabanne amma ke zakisha wahala agurin shi sabida ayanzu yatsani mace babbar matsalar ma sekin shiga cikin masarutar su sabida akwai munafukai dayawa aciki zan sanar dake wasu kalmomi wanda Nabila take yimai magana dasu hakan zaisa kisamu sassauci agurin shi

Sannan kisamu kariya agurin shi kafin ku koma cikin masarutar HAYAT sabida ana matu’kar jin tsoran shi cikin masarutar su sabida bashida sassauci darajar wannan kalaman zasusa yahana acimiki mutunci inde agaban shine sannan ki’kara adana wannan box d’in dan idan wani yaganshi to wallahi zakishiga cikin masifa zamu hana kowa gane fuskar yaran har zuwa wani lokaci mai tsayi dukda sunyi matu’kar kama da mahaifin su shima bazai gane hakan yanzu ba sabida idan har aka gane akwai matsala ga kalaman kamar haka ”

Sanar da ita komi tayi sannan tayi mata sallama wani irin farinciki Rayhana taji ko babu komi su Sudees zasu kasance tare da mahaifin su har Muzaffar yadawo su Sudees suna bacci wasu kaya yasa aka shiga shigowa dasu cikin wani bedroom yasa aka kai kayan le’ka bedroom d’in shi yayi har yanzu bacci sukeyi parlour yadawo yazauna kiran Rayhana yayi gaban shi tadu’ka tsayin lokaci yana latsa wayar shi sannan yace

” Cikin wancan bedroom d’in zaki zauna duk abinda yaranki zasu bu’kata akwai aciki sannan daga yau ki boye maganina sabida banason kallon fuskar mace inba ta mahaifiya taba ki tabbatar kin kiyaye dokokina aduk lokacin danazo cin abinci yazama nasameshi a dining kullum zaki garamin bedroom d’ina sau 3 koda banshigaba sannan aduk lokacin dana shigo nasamu kaf cikin part d’in nan a gyare tun asuba zaki fita kibama duk wata tsirre dake cikin harabar gidan nan ruwa kuma ke zakidinga wankemin motar dazan fita nahutar dakowane ma’aykaci daga yau ”

Dukda razanar da Rayhana tayi sabida jin wannan uban aykin duk ita kad’ai amma seta dake tace

” in sha Allah bazakasami matsala agurinaba Sojana ”

A razane Muzaffar yadubeta ga tsananin mamaki daya bayyana cikin idanun shi danjin mai Muzaffar zai cema Rayhana kubiyini

Waziri da Alhaji Yusuf ‘kanin Sarki zaune gaban boka ‘yan zanezanan shi boka yayi yabushe da dariya sannan yace ayki zai yiyu

Wani abu yami’ko mushu cikin kwalba yace ” kunga wannan kuje kusashi ‘kasan gadon Sarki dazaran ya kwanta shikenan bazai ‘kara yin lafiya ba shida fitowa fada babu rana daga nan seka samu damar ri’ke masarutar har kagama cinmma burinka tashi kubani guri ”

Tashi sukayi suna godiya baki d’auke da sallama Arfat tashiga cikin part d’in Kilishi cikin ladabi tagaidata zama tayi gefan Mu’azzam dake zaune gaban mahaifiyar tashi kafin Kilishi tace wani abu

Cikin sauri Arfat tami’ke cikin toilet tanufa tafara kwara amai hankali tashi Kilishi tabi bayanta zuciyarta tana tsananin bugawa

Daga Al’kalamin……..✍🏻

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters 🥰🌹
[10/9, 9:33 PM] NPEEDY A AJI: 🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 15 & 16

Tsayin lokaci Arfat tana amai sosai tagalabaita Momy ta taimaka mata wajan gyara gurin bata nemi kowaba ri’ke da ita Momy tafito daga toilet d’in kwanciya tayi saman cushion cikin tashin hankali Momy tace

” Mu’azzam kadubamin Arfat dan tabbatar da abindake shirin tarwatsa zuciya ta ”

Cikin wani yanayi Mu’azzam yace ” Momy ay basena dubataba cikine da ita tun tuni nafamimci haka ”

Salati Momy tashigayi cikin damuwa tadubi Mu’azzam tace ” wannan wace irin ‘kaddara ce ? sunan wa wannan yaron ko yarinyar zai amsa a cikin ku ? ”

Murmushi ‘karfin hali Mu’azzam yayi yace

” sunana mana Momy nida Muzaffar d’ayane hakama yaranmu d’aya ne Momy dan Allah karku bari Muzaffar yasan cewa wannan cikin yanada ala’ka dashi nayi al’kawarin ri’keshi tamkar nawa ”

Tashi Arfat tayi zaune tace

” Momy tayaya za’ayi haka kuyi ha’kuri amma dole Muzaffar yasan cewa wannan cikin nashine ” kukan munafurci tasaki lallashin ta momy tashigayi shiko Mu’azzam fita yayi daga part yanajin zafi cikin zuciyar shi

Cikin matsanancin ciwon ciki Samha take juyi saman bed wanka Muzanbil yafito bayan yagama shirin shi tsaf yafito parlour zama yayi yana kallon news jin shiru babu motsin Samha yasa Muzanbil yace

” anya wannan yarinyar lafiya take kuwa ? yau tunsafe ban gantaba abinda bata ta’ba yiminba ”

Tashi yayi yanufi cikin bedroom d’in ta cikin sauri ya’karasa inda take hannu ya’ka zai tadata cikin raunin murya tace

” Kabarni bana bu’katar taimakon ka Yarima wallahi idan namutu kaine ka kasheni ” tsayawa yayi yana kallon ta cikin mamaki juyawa yayi yafita parlour yakoma yazauna yanason shareta amma yakasa wayar shi yad’aga yakira Mu’azzam babu jimawa Mu’azzam yashigo zama yayi kan cushion d’in da Muzanbil yake zaune kallon shi Muzanbil yayi ya girgiza kai dan daganin shi kasan yana cikin damuwa sosai tun bayan faruwar wannan lamarin har yanzu Mu’azzam baya cikin farinciki

Ajiyar zuciya Muzanbil yasauke yace ” doctor madam cefa babu lafiya tun safe tana cikin bedroom please kadubamin ita nasan maiye matsalar ” murmushin ‘karfin hali Mu’azzam yayi yace

” Haba d’an uwana kode kaima munsamu ‘karuwar ne ? ” duka Muzanbil yakaimai yace ” haba ayni bayanzuba kamarni na’aje yaro ? ina yayi wuri kai de muje kadubata ” tashi Mu’azzam yayi yace ” to bari naje nad’akko kayan aykin ko ? ”

‘Daga mishi kai Muzanbil yayi babu jimawa dafitar Mu’azzam yadawo tare suka shiga cikin bedroom d’in sosai Mu’azzam yaduba Samha cikin mamaki yake kallon Muzanbil ajiyar zuciya yasauke sannan yasaki murmushi yace

” amma kai de to ina tayaka murna madam d’inka nada ciki harna tsawon 2 months amma sede bakabama babyn kulawa sosai gaskiya yakamata ka gyara ” daga haka Mu’azzam yafita cikin tashin hankali Samha tasakko daga kan bed dur ‘kushewa tayi gaban Muzanbil cikin kuka tace

Dan girman Allah Yarima katsaya ka saurareni wallahi bansan taya nasamu wannan cikin ba wani lokaci al’adata tanayin har 3 months bangantaba sekuma tazo ay kaima kasan haka ? Idan tazo har sekasa anyimin allura take dedeta dan Allah Yarima kar kamin muguwar fassara ”

Fita Muzanbil yayi batare daya cemata komiba kuka sosai Samha tasaki shiko yana fitowa cikin bedroom d’in shi yanufa kai komo yashigayi zaman yayi bakin bed afili yace

” taya nayi sakacin bari har Samha tagane da wannan cikin kuma gashi shima Mu’azzam yasani kai gaskiya dukda haka bazan bari wannan cikin yarayuba sabida ni ban shirya haihuwa ba kuma ban shirya amsar raini daga gun mace ba shiyasama nike zuwa mata bayan nabata abinda zai kaudamin hankalin ta gashi ita batasan ita kusantar taba da wannan hanyar zanyi amfani nasan zata yarda acire cikin dukda yadda takeson haihuwa idan aka cire wannan cikin ciki na 3 kenan kay gaskiya bazan iya barin cikin ba sabida ni ban shirya haihuwa ba ”

Fita yayi yakoma bedroom d’in ta tana ganin shi hankalin ta ya’kara tashi zama yayi a abakin bed kallon ta yayi yakuma tamke fuska sosai yace ” ina kika samo wannan cikin ? Sake rud’ewa Samha tayi sosai cikin sanyin jiki tazauna kusa dashi saurin matsawa Muzanbil yayi sabida shi kama idan har zata matso kusa dashi seyaji muguwar shi’awar shi tamotsa gashi bayaso tagane haka cikin fad’a yace

” tambayar ki nakeyi tunda dai ke kinsa ni banta’ba kusantar kiba taya kika samu ciki ? ” kuka sosai Samha takeyi cikin kuka tace

” Yarima Allah bansan ta yadda akayi nasamu ciki ba banta’ba sanin wani namiji ba sede cikin bacci na acikin baccin ma kai ne kuma akullum senayi mafarki da kai am…… ”

Dakatar da ita yayi dafad’in ” wato kina nufin mace zata iya samun ciki ta hanyar mafarki ? lalle Samha kinyi mugun rainani watoma dani kikeyin mafarki sabida raini ko ? “Girgiza mishi kai tayi d’auke idanun shi yayi daga kanta sabida yadda yakejin tsananin bu’katar ta tana taso mishi cikin kasa lalliyar murya yace

” naji amma dole azubar da wannan cikin dan bazan iya d’aukar ‘kaddarar ciki ba sannan karki bari kowa yasan zubar da cikin mukayi idan kuma kika bari wani yasani to nima zan bayyana cewa ba cikina bane bari nakawo miki magani ”

Bin bayan shi Samha tayi da kallo zuciyar ta cike da mamaki ta yadda yasauka haka batare daya nuna bijirewaba dukka mugun zafin shi dakuma taurin kan shi babu jimawa yadawo hannun shi ri’ke da cup din ruwa da magani mi’ka mata maganin yayai babu musu ta amsa tasha amma cikin zuciyar ta cewa tayi

” Dukda nakasa gane taya nasamu wannan cikin amma naji tsananin son cikin a raina dama wata ‘kaddarar tajuyashi yazama d’an asali ”

Babu jimawa dashan maganin Samha taji wani irin bacci yana fizgarta tagefan ido yake kallon ta kwanciya tayi wani irin mugun bacci yayi gaba da ita tasowa yayi yashiga kiran sunanta jin shiru yasashi sakin murmushi aje wayar shi yayi yashiga balle botir d’in rigarshi hawa saman bed d’in yayi jawota yayi jikin shi yanajin wani irin yanayi

Cikin hikima yashiga rabata da kayan jikin ta bai bar komi a jikin taba idanun ya’kurama breast d’in ta yanajin matu’kar san kallon su ako wane lokaci hannu yakai yashiga shafar su cikin salo da ‘kwarewa bakin shi yake yashiga tsotsar su tsayin lokaci yana sarrafata sannan yashiga cikin duniya datake sashi zaucewa sosai Muzanbil yasamu gamsuwa bayan tsayin lokaci kallon agogon bangon cikin bedroom d’in yayi saurin tashi yayi afili yace

” ya Allah saura 15 minutes tafarka idan Samha taganni cikin wannan yanayin ay girmana yazibe ”

Hmmm habawa Muzanbil akwai ranar dazata ganka kuwa barid’e dubunka tacika

Cikin sauri yamaida mata kayanta shima yamaida nashi yafita babu jimawa dafitar shi Samha tafarka wani irin tsaki taja tace ” ya Allah yaya zanyi da wannan mafarkin niba ma’amala da miji ba azahiri amma kullum senayi wanka wataran ma har sau 3 arana sede idan wannan mugun baccin mai d’aukeniba yauma gashi to amma taya nikeji ajikina tamkar azahirine ji yadda gashin kaina yayi karde ace wani ke kusantata batare dasaninaba ” tashi tayi tafita parlour ta kiran wata hadima tayi bayan tazo tace

” akwai wanda kikaga yashiga cikin bedroom d’ina ? ” girgiza mata kai tayi tace ” gaskiya babu kowa Gimbiya hasalima ay babu wanda yake shiga cikin bedroom d’in ki se Yarima yanzuma yafito ay ” yanzu ? ” Samha tasake maimaitawa sake tabbatar mata tayi da hakan cikin mamaki takuma cewa dama yana shigowane ? ”

Cikin mamaki hadimar tace ” Allah yataimake ki yana shiga mana akullum Allah yahuci zuciyar ki senaga ay shi mijin kine bashida shamaki wajan shiga cikin bedroom d’in ki ”

Saurin basarwa Samha tayi tace ” ayya nayi zato bamai gidana kike magana ba kinsan Yariman dake cikin masarutar nan ay sunada yawa ”

Daga haka Samha takoma ciki zuciyar ta cike da mamaki amma takasa gasgata cewa Muzanbil shine zai iya kusantar ta saurin cire abin tayi cikin zuciyar ta tabar shi a matsayin mafarki toilet tashiga danyin wankan tsarki kamar yadda tasaba aduk lokacin datayi wannan mafarkin

Cikin razana sarki yakuma yun’kurawa zai tashi akaro nakusan 4 amma yakasa jima yayi jikin nashi ya’karayin sanyi dede lokacin Kilishi tashigo cikin mamaki tace

” lafiya kuwa maimartaba har yanzu kake kwance ? gasu Abubakar sunzo gaidaka tun d’azu suke jiran fitowar ka amma shiru ” cikin wata irin murya wadda dagaji kasan da’kar yake fiddata yace

” Momyn Ahmad nakasa tashi duk jikina ciwo yakeyi kiramin Ahmad ” a gigice Kilishi tayi kanshi ‘ko’karin d’agashi tashiga yi amma dazaran ta d’agoshi seyakoma yaraf kamar babu ‘kashi ajikin shi aguje tafita takira Ahmad da Abubakar dake parlourn nashi kasa magana Kilishi tayi se nuna hanyar bedroom d’in datakeyi cikin sauri suka sa kai cikin bedroom d’in ganin mahaifin nasu akwance abinda basu saba ganiba yasa sukayi saurin isa gareshi

Cikin ‘karfin hali maimartaba yace

” Ahmad Abubakar kunga yau Allah yajarafceni da rashin lafiya banason kutada hankalin ku kusani shi bawa dole yakasance cikin jaraftar Allah kune zaku ‘karfafama ‘kannanku zuciya karku karaya sannan kar wanda yasake yafad’ama Muzaffar cewa banida lafiya sabida idan aka sanar dashi bazai iya yin aykin shiba yau gashi bazan iya fita gada ba ku kiramin Idris da Yusuf wani daga cikin su yamaye gurbina kafin Allah yabani lafiya cikin sauri Abubakar yace

” Allah yabaka lafiya mahaifina amma ay mune magadanka maiye amfaninmu idan bamu iya tafiyar da mulkin masarutar HAYAT ba nizan amshi jagorancin mulkin masarutar HAYAT har zuwa lokacin da Allah zai baka lafiya inda Muzaffar yananan to babu shakka shine zai maye mana gurbinka dukda shi bayason haka amma shine zai iya sabida yadda kowa ke shakkar shi ”

Murmushi maimartaba yayi yace ” Allah yayi muku albarka dukanku nagode ma Allah daya bani magada kamarku jeka kiramin liman da waziri da galadima ”

Cikin damuwa Ahmad yace ” bari akari Mu’azzam yazo yadubaka cikin sauri maimartaba yace ” a’a Ahmad wannanfa baciwon likita bane kude kawai kukiramin su ”

Tashi sukayi suka fita itako Kilishi kuka takeyi sosai suna fita Ahmad yari’ke hannun Abubakar yace ” Abubakar maiyasa zaka amshi shi’anin mulki a hannun ka ? kasan yadda mulki yake kuwa ? Yaya business d’inka zaitafi bayan dole kazauna guri d’aya yanzu ”

Dafashi Abubakar yayi yace ” nasani yaya Ahmad amma kasani nima bawai inason wannan sarautar bane nayi hakane sabida kare martabar wannan masarutar tamu yaya Ahmad batun yauba nasan cewa ‘kannan mahaifin mu basuson ganin mahaifin mu akan wannan mulkin sannan acikin fada nalura akwai munafukai aciki Yaya Ahmad nasan idan akbar wani daga cikin su yahau wannan ‘kujerar to babu shakka semun fuskanci babbar matsala kaduba kisan Nabila da ‘batan yaranta kai kasan dole akwai wa’inda suke da hannun cikin masarutar nan musamman cikin fada da dakuma cikin masarutar nan kaga wannan ciwon na mahaifin mu nasan cewa daga Allah amma akwai wa’inda sukayi silar shi naso ace Muzaffar shiya amshi wannan kujerar kafin samun sau’kin maimartaba dakaga yadda munafukai zasu shiga taitayin su ”

Jinjina kai Ahmad yayi cikin gamsuwa da maganar d’an uwan nashi hanyar part d’in kayu Yusuf suka nufa

Cikin wani yanayi Muzaffar yakai dubanshi kan Rayhana amma se kunnuwan shi suka ‘karyata abinda yaji cikin zuciyar shi yace

” a’a babu macan data iya kiran wannan sunan se my Nabila ”

Tashi yayi cikin sauri yafita bin bayan shi tayi da kallo tashi tayi tashiga gyara gidan tanayi tana tunanin mahaifiyar ta gyara gidan tayi tsaf sannan tashiga kitchen ta d’aura abinci jin kuka su Sudees yasata fitowa cikin sauri shiga cikin bedroom d’in tayi d’akko su tayi tanufi cikin bedroom d’in da Muzaffar yace shine nasu nono tabasu sannan tacire musu kayan jikinsu tashiga dasu cikin toilet goya d’aya tayi tafarayima d’aya wanka

Bayan tagama tafito cikin sauri tashiga shiryasu wasu kyawawan kaya tasaka musu masu matu’kar kyau da tsada sosai sukayi kyau tamkar kahad’iye su fitowa tayi dasu parlour zaunar dasu tayi suka shiga wasa itakuma takoma kitchen lafiyayyan abinci tashirya seda tagama jera komi kan dining sannan tashiga cikin bedroom d’in shi ta gyara dan danan yad’auki wani irin kamshi na musamman mai natsar da zuciya fitowa tayi cikin shi’awa take kallon su Shureem cikin zuciyar ta tace

” Allah sarki gidan uba dabanne musamman idan kasamu uba mai tsoran Allah ji yadda suke jikin walwala fiye da dah ”

Shiga cikin bedroom d’in nasu tayi wanka tashiga babu jimawa sosai tafito sabida hankalinta nakan yaran dan gudin karsuyu banna mai da powder kawai tashafa se turare mai wani irin kamshi na musamman doguwar riga tasaka wadda tafito da kyawun surarta

Cikin sallama Muzaffar yashigo shida wani abokin shi hango su Sudees yayi wajan freezer suna wasa cikin sauri yanufi gurin d’aukar su yayi yafara ‘kwala mata kira da ‘karfi

” ke ke ke kina ina ? kikabar yara wajan kayan wuta sabida mugun rashin hankali ” cikin razana Rayhana tafito wani irin kallo yawatsa mata amsar Shureem abokin nashi yayi yana bashi ha’kuri mi’ko hannu tayi zata amshi Sudees ya’ki bata shi komawa cikin parlour yayi zama sukayi shida abokin nashi

Murmushi abokin nashi yayi yace

” gaskiya abokina kayi sa’ar mata masha Allah kalli yadda yaranka sukayi wayo abin shi’awa ammafa bakada kirki mai makon adinga gayyato ni wajan cin dinner kodayake dama kai boye mana madan kakeyi tunda ko auran ka sede mukaji asama yaya sunan Twins d’in namu ? ko ba’a canza musu sunaba ? ”

To ko wane suna Muzaffar zai basu ku biyoni

Daga Al’kalamin ……….✍🏻
NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters 😘🌹[10/9, 9:34 PM] NPEEDY A AJI: 🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 17 & 18

Kafin muzaffar yayi magana Rayhana ta ‘karaso hannun ta d’auke da cup da robar ruwa ajewa tayi had’ida tsiyaya musu ruwan murmushi tayi sannan tace

” an canja musu suna wannan shine Hassan wanda yake Sudees shikuma wannan Husain Shureem kenan ”

Murmushi abokin yasaki yace

” kay gaskiya kun iya za’ban suna nice name ” murmushin ‘karfin hali muzaffar yasaki yabasar da zancan dafad’in tashi muje muci abinci ko ? ”

Tashi sukayi suka nugi kan dining Rayhana da kanta tahad’a masu abinvin sannan ta amshi yaran takoma cikin parlon

Shiko Muzaffar cikin sakka yafaracin abincin dan yana tunanin kwa’ba zaiji amma abin mamaki seyaji wani irin dad’i namusamman wanda raban dayaci girki mai dad’i irin haka tun Nabila tana raye sosai yaci abincin shiko abokin nashi afili yake bayyana had’uwar abincin bayan sun gama kyauta abokin muzaffar yayi ma Twins hadda Rayhana wadda yake zatan matar muzaffar ce

Harabar gidan kawai yarakashi yadawo yana shigowa cikin parlon yawatsa mata wani irin kallo cikin d’aga murya yace

” ke dagayau idan nasake zuwa dawani kika fito har yaganki wallahi senayi mugun ‘bata miki rai Allah yatsareni nazama mijinki dubekifa ‘Yar ‘karamar yarinya dake ? mai zanyi dake sannan idan nasake ganin kinbar yara wajan kayan wuta hmmmm matsalar ayima ‘karamar yarinya aure kenan basanin darajar yara zatayiba amma akan yaran har kika samu ‘karfin gyauwar marina hmmm wallahi nasha alwashin sekinyi nadama ”

Rai ‘bace yashiga cikin bedroom d’in yanajin mugun tsanarta cikin Zuciyar shi

Masarautar Sarki Yazeed cikin taahin hankali Sarki Yazeed yace

” haba boka sake dubawade amma tayaya za’ace dole se anyi haka ? ”

Cigaba dayin sirkullan shi boka yayi tsayin lokaci yasake d’agowa yadubi Sarki Yazeed yace

” Tabbas Sarki fatine yake tafe cikin nahiyar ka kuma dole se hakan tafaru amma akwai mafita d’aya mafitar kuwa itace samun jin ahalin masarautar HAYAT ina nufin doke se ansamu had’uwar jini bakamar yadda yafaru abaya bane a’a wannan shi ba auran jinin gidan yake bu’kataba haihuwa yake bu’kata

Idan matar Yarima Aliyu tana nan to abin yazo dasau’ki sekusan yadda zakuyi ta haihu bawani abu za’ayima yaron ba kawai de yazama yana cikin gidan matsayin jikanka sannan dole aji dashi sabida idan yayi fushi kuma zaku fuskanci babbar matsala ”

Ajiyar zucuya Sarki Yazeed yayi sallamar boka yayi bayan boka yafita yakira mahaifiyar Aliyu bayan ta zauna yadubeta yace

” Ummin Aliyu ga matsala nan tana tunkaro masarautar mu ” sanar da ita komi yayi sannan yad’aura dacewa ” dole muje masarautar HAYAT dan amsar cikin jikin Zahra dan nasan iziwa yanzu takusa haihuwa ”

Mi’kewa Ummi tayi tace ” agaskiya ni bazan iya zuwaba kamanta irin rashin mutuncin damukayi akan seganta wannan cikin bayan munsan cewa namune munyi dan mu tozarta Sarki Abdurrahaman sekuma mukoma mu tozarta kanmu gaskiya ni bazan iyaba sede idan kai kaje amma bandani ”

Cikin tsananin fusata Sarki Yazeed yace ” wato koda masarautar tawa zata shiga cikin matsala ke baburuwanki kenan ko ? fitamin daga parlour ” tashi tayi tafita rai ‘bace tana fad’in tayaya za’a d’akko mana jin masarautar HAYAT masarautar da bamuda ma’kiyiya kamar ta shikam Aliyu nasan yanzu bashi dawata damuwa tunda ya auri wadda yakeso ”

A’ban garan Aliyu kuwa yama rasa yadda zaiyi dan kuwa yanzu mugun haushin Salimat yakeji ko kallonta bayason yi bashida ayki sena tunanin zahra amma yasaka yarda santa yakeyi shi yana d’aukar kawai bu’katar shice akan ta

Zaune yake cikin parlour shi yana zu’kar shisha babu ko saurarawa cikin mamaki abokin shi dake gefanshi yace ” kai Aliyu karfa kacikama kanka wannan abin kasan ansa mata manyan sinadarai masu ‘karfi acikifa ? ”

Hararar shi Aliyu yayi yace ” nasoma ace sunfi haka bazakagane irin halin danike cikiba narasa farinciki kwatakwata nakuma rasa yadda zanyi nadawo dashi kabarni hakan yanasawa naji sau’kin damuwata ”

Murmushi abokin nashi yayi yace haba Yarima Aliyu saban aure garekafa amma kazauna da damuwa gaskiya abin da mamaki ” mi’kewa Aliyu yayi rai’bace yace

” kai Jamilu fitamin daga parlour ko yanzu nasa afita da kai ” ganin yadda ranshi ya’baci yasa Jamilu tashi yafita dan yasan zai iya aykata haka bayan fitar Jamilu Aliyu kwantar da kanshi yayi saman cushion yana jin tsananin bu’katar Zahra cikin jikin shi jin shigowar Salimat yasashi jin wani irin mugun ‘bacin rai tun kafi ta’karaso gareshi yami’ke cikin bedroom d’in shi yashiga kullewa yayi dan bamayason ganin fuskarta balle tara’be shi

Yau kimanin 2 months kenan da kwanciyar maimartaba ciwo har izuwa yanzu babu sau’ki se gurin Allah dan ayanzuma bayako iya magana cikin nuna isa kawu Yusuf da kawu Idris sukace

Kai Abubakar nagafa kanaso kadinga wuce matsayinka bafa kaine cikakken Sarkin ba dole kabari mukai yayanmu wajan magani bazai yiyu muna kallonshi ahakaba ” murmushi Abubakar yayi yace

” kuyi ha’kauri dukda bankasance cikakken Sarki ba amma yanzu iko nawane to a gaskiya bazan yarda akaimin mahaifina wani wajan ‘yan tsubbu ba sede kukawo mai maganin nan idan nayarda da da irin tsoran Allah shi shikenan idan kuma naga bokane to bafa zanyarda yaga mahaifinaba ballema yata’bashi nagama magana ”

Rai ‘bace kawu Yusuf yace ” lallema Abubakar wato mu kake gayama irin wannan maganganun ko ? to wallahi kabi ahankali idan kayi wasa semu saukeka daga kan kujerar nidama banga amfanin d’auraka saman wannan mulkinba sabida kwata kwata baka cancantaba ”

Murmushi Abubakar yasakeyi yace ” ay kawu sede kuyi ha’kuri sabida koda babu ran mahaifinmu sede aza’bi wani a cikinmu sabida mune keda gadon wannan kujerar a yanzu ballema in sha Allahhu mahaifinmu zai warke yacigaba da gudanar da mulkin adalci cikin masarautar HAYAT ammafa kuyimin afuwa idan maganganuna sunyi tsauri ”

Daga haka Abubakar yatashi yabar cikin parlour tattaunawar rai ‘bace Yusuf yace ” lallema yaron nan shi haryakai matsayin yazauna yana gaya mata maganganu balefinshi bane lefin yayane daya bashi damar jagorancin wannan masarautar amma zanyi maganin shi dafashi Idris yayi ya a’a Yusuf nifa tawani fannin banajin haushin abinda Abubakar yakeyi sabida kaduba tunda yafara gudanar da irin nashi mulkin har yanzu bamuga wata matsalaba dan haka kabarshi tunda yace baya bu’katar akai maifin nasu gurin magani to kabarshi mukira mai maganin gida seyaduba shi ”

Wani irin kallo Yusuf yayi mai batare dayace komiba tashi Idris yayi yafita bayan fitar shi Yusuf yasallami sauran yarage daga shi se waziri da wambai ajiyar Zuciya Yusuf yasauke yace

” kunga irin aykin yaron ay seda nace tun wuri musan abinyi akan shi kukace ay yarone bazai hanamu aywatarda aykinmuba toga irin tanan yaro yanason yazame mana hakin wuya mai yuwar fita ”

Cikin takaici waziri yace ” barshi tunda yanuna mana taurin kai zamusan yadda zamuyi dashi nide fatana mugama aykinmu kafin dawowar wancan masifaffen yarima muzaffar d’in dan shifa bawanda yake kallon damutunci kaf cikin masarautar nan gara sauran sunajin maganar kaka amma shi bayaji kuma kunga wani abin dole setasa maba suke yarda amma shi babu ruwanshi dasa bakinta yanzu kaje kasamu kaka akan maganar wajan maganin kasanfa boka yace karmu wuce kwanaki 3 yau gashi munci kwana d’aya saura 2 gara musan abinyi yazama dasanadin dawowar muzaffar mutuwar mahaifinsu ”

Jin haka yasa Yusuf saurin tashi yafita bayan fitar shi waziri yayi dariya ya kalli wambai yace ” barshi yagama yimin ayki daga baya nima nayi mishi irin nawai aykin dan wallah bazan bar mulkin masarautar HAYAT yasu’bucemin ba duk sena tar watsasu baki d’aya yazama nine zan hau kan kujerar masarautar HAYAT kaima wambai daganan seka samu matsayin wazirina ”

Wata irin dariya suka saki su duka wambai yace ” godiya nike Sarki gobe ”

Tofa Allah ya kyauta wato cuta zataci cuta kenan

Koda Yusuf yasami kaka akan maganar itama ‘kin amincewa tayi sabida haka akayima mijinta daga zuwa gurin magani sede aka dawomata da gawarshi duk yadda Yusuf yayi akan sata baki amma ta’ki a’karshema cewa tayi yatshi yabata guri dole yabar parlour nata Zuciya shi cike da d’inbin haushi

Hankali tashe muzanbil yasake kallon Samha yace

” ke wai har yanzu babu wata alama ko ciwon mara baki fara jiba ? ” jinjina mishi kai tayi alamar eh iska yafesar daga bakin shi yace ” yanzufa watan shi 4 kenan tun yana wata 2 nake fama dashi akan yazu’be amma har yanzu babu labari yaya zanyi kenan ” tashi yayi yafita afusace bayanshi Samha tabi da kallo cikin Zuciyarta tace

” in sha Allah bazai fitaba sena Haife shi dukda bansan waye ne uban shiba amma nikam inason baby na ”

A’bangaran Arfar kuwa yanzu cikinta yakai 5 months cikin kissa take shafa cikin gaban mu’azzam tazo tatsaya cikin raunanniyar murya tace

” haba doctor jifa cikina harya fito amma ace ankasa sanarda muzaffar maganar cikin dolefa shine ubanshi gaskiya bazan iya boye wannan sirrin ba dan haka nizan kirashi nasanar d……… ”

Cikin tsawa mu’azzam yace ” karkisake kafara idan kuma kikayi haka koda bayan yadawone wallahi sena nuna miki irin mushin mu’azzam ”

Tashi yayi yabata guri rai ‘bace itama tashiga cikin bedroom

Tsawa kaka tadakama Zarah tace ” zaki sanye wannan maganin kosena ‘bata miki rai ciki wata 8 amma bakyason San magani se idan kun haifi d’anku kununa mana iyayi akan shin babu ko kunya maza ki shanye shi tass ”

Dole zahra tashanye maganin badan ranta yasoba cikin tsananin damuwa kilishi tace

” haba Ahmad har yanzu ace ankasa samo wani cigaba akan rashin lafiyar mahaifinku innanillahi wa’inna ilaihirraju’uuun wannan wane irin ciwone da babu sau’ki kullum se gaba ? yakeyi ya Allah kakawo mana sau’ki cikin wannan masifar ”

Amin Ahmad yace yami’ke yafita jiki babu ‘karfi

Pakistan

Cikin rashin jin dad’in kwanciyar muzaffar yatashi zaune afili yace

” anya kuwa babu wata matsala dake faruwa a gida kuwa ? tsayin lokuta Zuciya ta takasa natsuwa gaskiya bazan iya bari senan da 1 month nakoma gidaba dukda babu shi’awar gidan cikin raina amma dole naje idan har lafiya to tabbas mahaifina yayi fushi dani tsayin lokaci banga kiranshiba idan nakirakuma baya shiga gashi su yaya Ahmad suna tabbatar min da kowa lafiya amma gaskiya nakasa gamsuwa in sha Allah cikin satin nan zan koma BIHAR zansa wani yamaye gurbin aykina nasan manyana zasu yarda dan 1 month tunda nayi har 5 months nasan bazan samu matsalaba ”

Koma yayi ya kwanta addu’a yadingayi cikin ikon Allah bacci yayi gaba dashi babu jimawa dayin baccin shi yafarayin mafarkin Nabila amma wannan cikin wata siga ba wadda yasaba ganiba

Murmushi takeyimai cikin kyawun siffa tace

” Sojana ha’kika ina cikin farinciki wanda bazan iya misaltashiba please kamaye gurbina dawata idan har kanason farin cikina Sojana tahakane zaka samu nasarar gano wa’inda sukayi sanadin rabamu please kafin kabar Pakistan kayi aure shine zai zama babbar nasara akan gane wa’inda suka rabani da niyarka bazan dauwama cikin farin cikiba har se kagane yadda akayi aka kasheni kuma kad’aukarmin fansa dan bazan yafeba sun rabani da Sojana sun rabani da yarana dan Allah my soja kayi aure kodan samun wannan nasarar dakuma samun wacce zata kulamin da Twins d’ina

Banajin farin ciki idan bana tare dake haka kuma bazanyi farinciba idan har ka kasa d’aukarmin fansa amma zanyi farin ciki idan kayi aure love so much my Soja ……… ” tashi yayi afurgice yana kiran Nabilahhhhhhh

Jingina yayi da fuskar bed d’in shi yana sauke ajiyar Zuciya afili yace

” haba Nabila taya zaki sani yin aure bayan kinsan bazan iya kallon wata mace dasigar soba bazan iya ba ammafa nagamsu da kikace idan nayi aure zan gane wa’inda suka kasheki tabbas hakane sabida nasan zasu kumyin yun’kurin haka akan duk wacce zan sake aura hakane Nabila zanyi aurene kawai dan wannan dalilin badan inason hakanba amma bazan ta’ba kallon matar amatsayin mataba sede amatsayin wadda zatayimin ayki akan wannan binciken Nabila babusu farooq balle tayi dan kula dasu sede nayi dan cimma wancan burin nayi farin ciki dakikacemin kina cikin farin cikin my Nabila ”

Kallon agogon bangon cikin bedroom d’in yayi cikin sauri yami’ke yana salati har 10 amma baikoyi sallah ba wannan wane iri baccine kodan nakwana 2 bansamun baccin ? sauka yayi daga bed d’in cikin sauri yashiga toilet alwala yayi yafito yagabatar da sallah sannan yakoma yayi wanka misalin 11:30 yagama shirin shi cikin kakin shi na Soja fita parlour yayi kamshin parlour yasashi lumshe idanun shi kan dining yanufa cikin sauri Rayhana tazo du’kawa tayi ta gaidashi beko amsaba se cewa dayayi

” ina yaran suke ? ”
” Cikin ladabi tace suna cikin bedroom wasa sukeyi wasa ? gafa kukan su can inaji dallah jeki d’akkomin su barshi nizan zuba acincin da kaina shashanci kawai yarinya batasan darajar yaraba ”

Cikin sauri yagama cin abinci bawani sosai yaciba sabida yatafi tunanin ida zai samu yarinyar dazatayi mai wannan aykin dan bawai zai zauna da ita bane dazaran yaci nasarar aykinshi zai saketa cikin parlour yadawo cikin murna yaran suka nufoshi rungumaisu yayi yace

” morning my Twice ina fatan lafiya kuka tashi ? ” gwaranci suka shiga yimai dariya yasaki yace ” inani ina jin wannan yaran naku sumbatar kumatun su yayi yan hannun su yayi yana musu tatata had zuwa kan custom shima zama yayi kallon Rayhana yashigayi takenan ya yanke shawarar itace zatayimai wannan aykin kiranta yayi cikin ladabi tazo seda yayi jim wata Zuciyar tana sake tabbatar mai zata iya wata Zuciyar kuma tana cewa wannan ‘yar yarinyar saurin cewa yayi ay bazama zanyi da itaba nawani lokacine ”

Tamke fuska yayi sosai yace

” kee zaki aureni ? ” zaro ido Rayhana tayi tanajin wata irin fad’uwar gaba tsaki yaja yace

” Ke dalla zan aurekine sabida kiyimin wani ayki badan ina sonkiba dazaran kingama yimin aykin zan sakeki zamu koma masarautar mu kuma dole kafin mukoma yazama na aureki sabida wannan dalilin zan baki era million 30 nasan bazaki iya barin a’innan kud’ad’an ba sannan kinga zaki shiga cikin masarautar mu kina mai ‘yanci kuma bayan kingamayimin wannan aykin zan baki damar tafita duk inda kikaga dama afad’in duniya sannan inaso idan muka koma gida duk wanda yatambayeki waye uban yaran kice nine nikuma zan tabbatar makowa ked’in matatace tunda dad’ewa sauran bayanin zanyi miki bayan nadawo kiyi shawara da Zuciyar ki koki shiga cikin masarautar HAYAT kiname cikakken ‘yanci koki shiga kina baiwa tahar abada shigada yaran nan kinsan idan sukaga tafiyana kuka zasuyi ”

Cikin sanyin jikin Rayhana tad’aukesu zuwa cikin bedroom amma dukda haka seda sukasaka ihu saurin fita yayi sabida yadda yakejin kikan yaran har cikin ranshi yarasa maiyasa hakan cikin matu’kar damuwa Rayhana tace

” tabbas dana shiga ina baiwa gara nashiga ina mai ‘yanci nasamu girmamawa wajan wasu amma nasan zansha wahala wajan Muzaffar ayanzuma yana’kare balle ina matsayin matar shi matarma dan wani ayki badan cikakkiyar mata ba towaima wane irin aykine wannan ? Allah kabani ikon zurewa zanyi komi wuyar shi in sha Allah amma dan Allah dakuma su Shureem badan kud’iba dan bazan iya amsar koda neraba daga hannun ka dan wani abuba Allah katsaremin mahaifiyata kasa watarana mugana ”

Cikin sigar lallashin yaudara Alhaji Tanimu yace

” haba Fatima yakamata kisancewa nayi nadama nabar wannan muguwar har’kallar kiyimin murna dan Allah kicema Rayhana tadawo ina matu’kar kewarta nashirya bata kulawa irinta uba wadda nakasa bata awancan lokacin dan Allah Fatima kiceceni ”

Tashi tayi afusace tace ” wallahi Alhaji se Allah yayima sakayya akan cutar dakayi mana kayi sanad’in rabani da ‘yata ‘kwaya 1 ni bansan inda Rayhana takeba kuma koda nasani wallahi bazan fad’i makaba dan ni banyarda katuba ba ”

Shigewa kitchen tayi tabar shi yana binta dawani irin kallo cikin Zuciyar shi yace

habawa wallahi sena baki mamaki Fatima duk wannan lalla’bawar inayimiki itane sabida cimma burina dazaran nasamu bolama tafiki daraja agurina kuma nasha alwashin se gunkiya tasha jin Rayhana ”

Daga Al’kalamin…….🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shire please

Love u all sisters 😘🥰
🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 19 & 20

Kafin muzaffar yadawo Rayhana tagama komi wajan aykinta zaune take a parlour tana kallon wani fim su Sudees nagefanta sunyi lamo tamkar kallon sukeyi da sallama yashigo wata irin fad’uwar gaba Raihana taji wadda tasa har seda tadafe kirjinta yara sunajin sallamar shi sukayi saurin tashi suna d’aga hannu zuwa yayi yad’aukesu cikin sanyin murya Rayhana tace

” Barka da dawowa ”

Bai kalletaba bai kuma amsaba yashiga da yara cikin bedroom zaunar dasu yayi yabasu kayan wasa dan kar suje wajan ‘banna shikuma yashiga wanka yad’an d’auki lokaci sannan yafito ganin yafito yasa yaran nufar gurin shi da ‘kyar sukabari yashirya ri’ke yafito tare dasu suna takawa suna dari cushion d’in datake zaune yakaisu yad’aurasu yawuce dining

Cikin sauri Rayhana tami’ke taje tazubamai abincin juyowa tayi zatabar gurin yace

” wace shawara kika yanke ? ”

Cikin fad’uwar gaba tace ” na amince amma bana bu’katar kud’inka dan bansan yadda zanyi dasuba idan na amsa zanyima dan Allah ”

Saurin barin gurin tayi shuko aje spoon d’in yayi yabita da kallo yana nazarinta zuwa can yacigaba dacin abincin shi bayan yagama yad’aga waya yakira wani malami akan yadda d’aurin auran zai kasance washe gari misalin 12 Muzaffar yafito cikin shigar manyan kaya ‘kwalama Rayhana kira yashigayi cikin sairi tafito itama shirye take cikin wata atamfa mai matukar kyau da tsada sosai d’inkin yayi mata kyau tamke fuska yayi yace

” ina yaran ? ” dasauri takoma d’akkosu tayi tare suka fita kai tsaye wani babban gida suka nufa mai had’e da katon masallaci kusadashi bayan sunyi ‘yar tafiya mai d’an nisa suna isa wani dattijon mutun yasa aka shiga da Rayhana ciki itada yara

Bayan shigar Rayhana aka shiga hidima d’aurin auran wannan mutumin shine ya amshi waliccin auran ta shikuma muzaffar wani bayan gama d’aurin auran wannan dattijon yahad’asu yayi musu nasiha bayan yagama yamikama Rayhana sadakinta ahannunta amsa tayi bayan ta amsa takuma mi’ka mishisu tace

” baba yau kakasance tamkar mahaifina nasan cewa sadaki mallakinane amma nabakasu dan idanma natafi dash bansan yazanyi dasuba dan Allah karkace a’a baba ”

Ajiyar Zuciya yayi yasake kallon ta yana mamaki dafa kanta yayi yayimata addu’a sosai had’i dasa mata albarka shiko muzaffar cikin zuciyar shi cewa yayi

” batason kud’i da’alamuma basa gabanta to amma maiye dalilin yin sana’a atare da ita ok nagane sabida kulada yaranta dakuma ita kanta ”

Suna shiga cikin parlour muzaffar yanufi cikin bedroom da Shureem dake saman kafad’arshi yana bacci kwantar dashi yayi yafito ya amshi Sudees dake hannunta shima yayi bacci yana ya kwantar dashi yafito zama yayi kan cushion kiranta yayi bayan tazo yafarayin magana kamar haka

” gobe idan Allah yakaimu zamu koma BIHAR inaso kiji abinda zansanar dake da kyau nafarko ki’iya bakinki wajan yin magana duk maganar dazaki fad’i yazama wadda bazata matamin shiri bace awai mutane dayawa masu hali daban daban wani zuciyar shi tanada kyau wanikuma akashin haka dole kizama marar tsoro da shakka sannan dole kikoyi hali irinna ‘ya’yan saurauta kuma dole mucanza taku alokacin damuke cikin jama’a dankar wani yagane cewa awai wata manufa cikin auran mu

Amma idan ina dagani seke babu ruwana dake dan ko kallo baki isheniba sannan dole kidinga kwana cikin bedroom d’ina sabida akwai hadimai cikin part d’inmu kuma sunfi kowa d’aukar gulma zakiga kamar basa lura dake sunanan suna ganin duk wani movement naki

A cikinsu akasamu wadda tayi jagora wajan kashe matata kuma tasamu hanyar guduwa har yanzu bamusan ina takeba to nasan duk wanda yasasu zai bayyana yanzu idan suka ganki ba ina nufin zaifito bane a’a sede za’a d’anamiki wani tarkon kema dan tabbas nasan wanda yasa aka kashe Nabila ayanzuma zaisa akasheki to dan haka nikeso ki kiyaye

Dole sekin kula kisa ido akan kowa sannan karki sake wani yabani abu kici karkiba wata hadima damar shiga kitchen d’inki haka kuma idan aka kawo miki abinci karkisake kici sede idan mahaifiya tace amma ko Aunty na tabaki abu karki sake kicishi

Sannan karki nuna kinsan maganar kisan Nabila da ‘batan yarana nasan akwai wa’inda zasu tunkareki dazancan daga nan seki natsu kiga yaya lamarin yake agurin shi

Rayhana akaro nafarko danakira sunanki idan fa bakibi ahankaliba to wallahi zaki mutu abanza wannan dalilin yasa na aureki sabida nasan dole ma’kiyan Nabila sudawo kanki har Allah yabani sa’a nagane wa’inda suka kasheta sannan nagane yarana idan Allah yasa suna raye dazaran wannan ayki yakammala zan sakeki kuma zanbaki damar tafita kuma dole ki amshi kud’in nan sabida aykin yanada matu’kar mihimmancin dazan biyashi koda da kaf dukiyata ce zaki iya tafiya sauran aykin nizanji dakomi 7 jirginmu zaitashi seki kwana cikin shiri ”

Mi’kewa yayi yakoma cikin bedroom itako Rayhana jikin tama rawa yakamayi cikin zuciyar ta tace

” lalle nayarda banida wata daraja agurin wannan mugun sojan tabbas nasan ba lalle ne narayuba ‘kila nima kasheni zasuyi kamar yadda suka kashe Nabila danasan wannan aykinne daban yardaba gara nazauna matsayin baiwa zaifimin kwanciyar hankali ya Allah kayimin jagora kakawomin d’auki cikin wannan lamarin duk mahaifina ne silar komi daban shiga cikin wannan masifar ba ”

Tashi tayi tashiga cikin bedroom jikin ta asanyaye

Washe gari misalin 06:40 suna cikin Airport saura ‘yan mintuna jirginsu yad’aga bai sanar makowaba dawowar shi

Masarautar HAYAT
Kayu Yusuf dawaziri suke shirya yadda boka zaiyi shigar malami yazo cikin masarautar aungama shrya komi zaizo bayan sallar issha’i lokacin duhu yafara

Kiran Aliyu Sarki Yazeed yayi bayan yazo yanumfasa yace

” Aliyu nasan kanason zamada Zarah ko dan haka nabaka dama kadawo da ita nan kusa nafison ta haihu anan mudakammu munsan cewa wannan cikin nakane amma muka nuna bamusan dashiba sabida wani dalili dan haka kadawo da’ita kai koda bakason zama da’ita dole sekadawo da ita wannan umarnine ”

Ajiyar zuciya Aliyu yasauke yace

” agaskiya Abba bazan iya zuwa cikin masarautar HAYAT nace nazo mai Zarah ba itama nasan bazata yardaba sede kai kaje gaskiya ”

Fita Aliyu yayi daga cikin d’akin

Kuyi ha’kuri dawannan yau bamuda wuta phone babu caji sosai dan karku jini shiru yasa nayi muku wannan

Daga Al’kalamin…….🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and Shire please

Love u all sisters🥰😘🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 21 & 22

Bayan fitar Aliyu Sarki Yazeed yami’ke yafara safa da marwa cikin parlour afili yace ” dole na lalla’baka Aliyu dan nasan kai ba’ayima dole ina bu’katar yaron dake cikin Zarah gaskiya ”

Shiko Aliyu cikin zuciyar shi cewa yayi Allah yasa Sarki yadawomin da Zahra kodan sauke wannan azababbiyar bu’katar tawa akanta ammafa badan sontaba ”

Jirgin su muzaffar yana sauka muzaffar yaji wani irin fad’uwar gaba itama Rayhana hakan take haka suka fito kowa zuciyar shi cike take da matsanancin fad’uwa Sudees yana sa’be saman kafadar shi shikuma Shureem yana rungume a ‘kirjin Rayhana

Bai kira kowaba dan zuwa d’aukar shi se alokacin yad’aga wayar shi harya latsa number mu’azzam yayi saurin katsewa sabida shifa har yanzu fushi yakeyi da mu’azzam badan komi sedan marin dayamai akan matarshi kuma ya yarda dazai iya aykata haka

Number muzalbil yakoma yakira adede lokacin muzalbil yana zaune cikin office yakwantar dakanshi saman kujerar tunanin halinda mahaifinsu yake ciki yaketayi gawani irin mugun ciwon kai dayakeji jin ‘karar ringing d’in wayar shi yasashi d’agowa ahankali ganin number muzaffar yasashi saurin d’aukar wayar yana d’auka muzaffar yace

” kazo kad’aukemu muna Airport ”

Yana fad’in haka yakashe wayar shi cikin mamaki muzalbil yami’ke fita yayi cikin Sauri kiran wayar momy yayi yasanar da ita cikin farin ciki tace

” bari atura motoci daga nan seku isa tare badan mahaifin ku dake kwanceba da haddani zamu tare muzaffar Allah Sarki ‘kila raban suganane da shi dan wannan ciwon na maimartaba yana bani tsoro matu’ka ”

Jin tana shirin sakashi kuka yasa yayi saurin kashe wayar cikin mamaki muzaffar yake kallon motocin gidan su sabida ko wacce mota tanada tambarin sunan HAYAT ajiki mi’kewa yayi kafin yayi komi motar muzalbil ta’iso mai d’auke da tambarin HAYAT m3 wato muzalbil wata motar yagani tasakeyin parking yana ganin tambarin HAYAT m2 yaji wani irin ‘bacin rai afili yace

” wato seda muzalbil ya gayyatomin mu’azzam ? hmmmm ”

Cikin sauri mu’azzam yayo gurin shi yana sakarmai murmushi shiko muzaffar tamke fuska yayi shima muzalbil ‘karasowa yayi yana bayyana farinci saman fuskarshi cikin fad’a muzaffar yace

” maiye haka muzalbil ? nakiraka kai d’aya amma shine kayimin gayya to sede kukoma ku duka aturo driver na yakawomin mota ”

Murmushi muzalbil yayi yace

” haba my brother Momy ce taturosufa wannan yaranfa muzaffar ina kasamo wannan kyakkaywar yarinyar haka ? ”

Tamke fuska muzaffar yayi yace

” itad’in matatace kuma wa’innan yaran yaranane sannan ka’iya bakinka wajan yabamin mata kasan inada mugun kishi ”

Cikin mamaki mu’azzam yace ” mata kuma muzaffar ? harda yara naga datafiyarka yau 5 months kenan amma wa’innan yaran sun kusa shekarafa muzaffar ? ”

Afusace yace
” amma nata’ba yima ‘karya na auri Rayhana bayan aurena da Nabila da 1 Months lokacin danaje Pakistan yin wannan aykin iyayenta sune suka hanani tahowa da’ita sabida tayi ‘karama dayawa shiyasa bansanar dakowaba dafatan kun’kire wannan jawabin dan kuyima sauran mutane shi sabida nikam banida lokacin ‘batawa wajan gabatar musu da Rayhana ”

Daga haka muzaffar yayima Rayhana nuni da ido alamar sutafi cikin motar muzalbil yashiga itama tashiga shima mu’azzam mi’kama wani dogara key d’in motar shi yayi yashiga cikin motar muzalbil d’in shiga muzalbi yayi yatada mota zuciyar cike da mamakin abinda muzaffar yazo dashi wasu motocin sukafarayin gaba se tasu se wasu

Momy kuwa tuni tasa akafara shirin tarbar muzaffar cikin gaggawa itama Zahra zuciyar ta cikeda farinciki haka sauran yayyan shi itama Aunty Sumayya farinciki takeyi musamman dan tahad’a shi da Islam wadda takeson ya aura tunkafin auran shi nafari Islam ‘kanwar Aminiyar Aunty Sumayya ce

Hadda ita aketa shirya komi bayansu babu wanda yasan da dawowar muzaffar kafin wani lokaci ansa an’kara gyara part d’in muzaffar dukda cewa kullum cikin gyranshi akeyi yadda akaga motoci sunata shigowa kowa yasan wani ba’kone mai mihimmanci akaje d’akkowa

Anyin parking security da dokarawa suka firfito har rigerige sukeyi wajan bud’e musu ‘kofa ganin fitowar muzaffar yasa kowa mamaki tuni masu bushe bushe da alkaita sukafara masu kirarima sukafarayin nasu

” barka da dawowa Yarima zakin fama sawun giya kake takena ragumi tafiya dake dole idan anason samun amincin masarautar HAYAT sadauki kake baka tsoro jarima kake baka gudu cikin dubban abokan gaba zaki tarwatsa miyagun namun daji k……… ”

Dakatar dasu muzaffar yayi tahanyar d’aga musu hannu part d’in momy yanufa kai tsaye yana shiga momy tami’ke rungumarshi tayi tana sauke ajiyar zuciya yuyawa yayi ya amshi Sudees sannan yakamo hannun Rayhana suka ‘karasa cikin parlour itako Rayhana se yanzu tasan tayi kuskuran shigowa cikin gidan nan wannan irin abu haka ay dole asamu d’inbin ma’kiya da munafukai musmman akan muzaffar dukda batasan yadda aka d’auki sauran ‘yan uwan nashiba amma ta tabbatar shid’in d’ane mafi soyuwa acikin wannan masarautar gashi taga alamar anajin mugun tsoranshi

Zama tayi kan cushion itako Rayhana zama tayi a’kasa cikin girmamawa tafara gaida momy fuska dake momy take amsa gaisuwarta juyawa tayi kansu Aunty Sumayya da yaya Abubakar shikam yaya Ahmad bayanan wata irin harara Aunty Sumayya tasakar mata shiko yaya Abubakar fuska sake ya amsa

Tasowa Zarah tayi cikin girmamawa tagaida muzaffar da Rayhana amsar Shureem tayi ayko tana d’aukar shi yasaka kuka dole ta ajeshi cikin mamaki muzaffar yake kallon Zarah ganin tsohon cikin jikinta cikin zuciyar shi yace

” sabida rashin hankali dawannan cikin tazo gida amma bari zuwa anjima senaji dalilin wannan zuwan nide bansanar makowa zuwanaba ballle asanar mata ”

Mi’kewa Muzaffar yayi yace

” mom bari naje gurin maimartaba dan namatsu inganshi Zuciya ta takasa natsuwa inajin kamar awai matsala ”

Cikin sauri momy tace

” a’a muzaffar kabari zuwa anjima sabida yanzu yana ganawa dawasu ‘bakine ”

Badan ranshi yasoba yakoma yazauna itako momy tayi hakanne dan yaci abinci cikin natsuwa kuma su kawu Yusuf sunce kar abari kowa yashiga inda yake se malam yazo wato boka malamin ‘karya cikin yatsina Aunty Sumayya tace

” kai muzaffar wannan yarinyarfa daga ina gashi hadda yara ? ”

Banza muzaffar yayi mata sema ciro wayar shi dayayi yana latsawa mu’azzam ne yabata amsada

” matarshi ce da yaranshi ”
Azabure Aunty Sumayya tami’ke tana ‘karema Rayhana kallo tafi tayi had’ida shewa tace

” tabd’ijan badai a cikin gidannan ba wannan kalar rainin hankalin yaushe harya aureta hadda wa’innan yaran lalle muzaffar kanayin abinda kaga dama cikin gidannan ”

Rai’bace muzaffar yace
” ya’isa haka Aunty Sumayya Rayhana matatace kamar yadda kikaji mu’azzam yafad’a kuma wa’innan yaranane Sudees da Shureem wallahi idan wani abu yasamu Rayhana da yarana cikin masarautar nan narantse da Allah sena bankama kowane part dake cikin masarautar nan wuta illa na mahaifina da mahaifiya ta akwai idan kuna ganin narikice akan son Nabila da Twins d’in ta to akan Rayhana da Twins d’innan hauka nikeyi dan haka duk wanda zaiyi wani munafurci ina sauraran shi dan Allah karyafasa kuma nasha alwashin duk ranar dana gane makashin Nabila da sace yaranta sena kaishi kiyama ”

Cikin d’aga murya momy tace ” ya’isa haka muzaffar Sumayya karnasakejin wannan maganar kowa ‘yan’uwanki suka kawo yakamata kiga kimarshi sabida ba ‘kiyayyace tahad’asuba nagaya miki kibi hakankali karkijama kanki raini agun ‘kaninki da matar shi ”

Cikin fushi Aunty Sumayya tafita tana fad’in bari nasanarma kaka nasan batasan abinda yakefaruba idan ita tayi magana ay dole muji yadda akayi hakatafaru batatedasanin kowaba tunda kai karenamana arziki ”

Fita tayi afusace bayan fitar Aunty Sumayya momy tace

” muzaffar wannan lamarin akwai d’aure kai yimin bayanin yadda har kayi wannan auran batare dasanin kowaba kuma hadda yara masu kusan shekara dama babu yara senace bayan tafiyarka kayishi sanar dani muzaffar ni mahaifiyar kace kuma ina matu’kar son abinda kake so ”

Kallon muzalbil yayi bama momy bayani muzalbil yayi kamar yadda yabasu jinjina kai Momy tayi cikin gamsuwa murmushi tayi cikin farin ciki tace

” matsonan ‘yata Raihan ko dagajin sunanki akwai al’kairi atare dake kisaki jikinki kamkar kina gaban mahaifiyar ki kinji ”

Sanyi Rayhana taji cikin ranta se yanzu taji sassaucin bugunda zuciyar ta keyi ko babu komi tasamu kakkyawar kalma daga gareta

Shikin sababi Kaka tashigo cikin parlour Momy tsayawa tayi tana ‘karema Rayhana kallo da muzaffar ta’be baki tayi tace

” sannu ishesshe wato dama mata 2 gareka kaboye d’aya ko ? to bari kaji idan nabarka akan wancan kuskuran dakayi na auran Nabila to akan wannan baka isaba dan haka kayi gaggawar mayarda wannan yarinyar tunkafin dare yayi dan bazata zauna cikin masarautar nan ba yara kuma ta’ajemin su dan ina matu’karson jika musamman Twins

Cikin tashin hankali Arfat tami’ke sabida razana dajin labarin dawowar muzaffar amma da mata harmada yara cikin wata irin murya tace

” ina bazai yiwu muzaffar d’ina dawata mace ina bazan iya jurar hakanba wallahi dole tabar cikin masarautar nan ”

Misalin 08:06
Boka yashigo cikin masarautar HAYAT har wannan lokacin Muzaffar baisan maimartaba bashida lafiya ba suma su kawu Yusuf basusan muzaffar yadawoba

Dede lokacin Muzaffar yami’ke yace gaskiya koma wa’inne irin ba’kine senaje gurin mahaifina naganshi dan Zuciya ta takasa natsuwa Rayhana zomuje in gabatar dake gurin mahaifina d’aukar yaro d’aya yayi itama tad’auki d’aya suka fita sauranma bin bayan su sukayi itakam momy dama tana can da Ummi suna jiran shigowar Malam

Daga Al’kalamin…..🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shire please

Love u all sisters 🥰👍🏻🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 23 & 24

Muzaffar bakinshi d’auke da sallama sukashiga cikin parlour ganin babu kowa a parlour yasashi nufar cikin bedroom d’in yana shiga yahango maimartaba kwance gawata irin muguwar rama dayayi ganin numfashin shi bayako sauka yadda yakamata saurin sauke Shureem yayi yanufi bakin bed d’in cikin gigita

” innalinlahi wa’inna ilaihirrazu’uuuu Dad ya Allah da mai yasaka cikin irin mawuyacin halin ? amma akabarka anan kamar ba Sarkin masarautar HAYAT ba ?

Wani irin kuka yaji ya’kwace mishi cikin fad’a yajuya yace

” tabbas kun cutar dani aduk lokacin danace ina dad cemin kukeyi yana lafiya danayi ‘korafin idan nakira wayar shi bata shiga kai yaya Ahmad kaine kacemin yadena amfani da sim d’in dukda nayi mamaki amma senadena sabida nasan yayana bai ta’bayimin ‘karyaba haba sekace ba mahaifina ba ”

Cikin raunin murya yaya Abubakar yace

” kayi ha’kuri muzaffar maimartaba ne yace kar a sanar da kai amma muba laifinmu bane kuma wannan ciwon nashi bana asibiti bane ayanzu haka su kawu Yusuf sunanan shigowa da wani malamin dazaiyimai addu’a koza’a dace dukda cewa ankira malamai dayawa amma har yanzu babu wata nasara ”

Cikin matu’kar damuwa muzaffar yajuya kan maimartaba hannun shi yakamo yasaka cikin nashi hawaye nasauka saman kuncin shi ahankali maimartaba yake bud’e idanun shi zubasu yayi kan muzaffar amma yakasa koda d’aga lab’ban shi balle yace wani abu

Dedenan su kawu Yusuf da waziri sukayi sallama suka shigo tareda Malam wato boka ganin muzaffar kamar daga sama yasasu matu’kar razana cikin ‘kasada murya waziri yacema kawu Yusuf

” shikuma wannan yaushe yadawo ? lalle idanfa akayi wasa zai’bata mana shiri ”

Jinjina kai kawu Yusuf yayi yace

” barshi nasan yadda zanyi ”

Aje wani ‘ko’ko boka yayi sannan yayima kawu Yusuf magana cikin wata irin murya mai nuna matu’kar tausayawa kawu Yusuf yace

” Malam yace kowa yafita zaiyi ayki ba’a bu’katar kowa cikin bedroom d’in kukoma parlour ”

Mi’kewa sukafarayi cikin izza muzaffar yace

” kamar yayafa wane irin maganine daharse kowa yafita ina tunanin addu’a yazoyi sekuma kowa turare ko ? to wallahi babu inda kowa zashi sede idan yafasayin aykin ”

Cikin fad’a kawu Yusuf yace ” kai muzaffar bafazaka hana Malam aykinshiba kasan da yadda nasamu yazo ne ? shine kakeso ka’bata komi ? to dole kowa yafita kamar yadda Malam yace kuma hadda kai ”

Jinjina kai muzaffar yayi yace ” bafa kowa zai fitaba kawu kakalli kowa dake gurinnan daga matanshi se yaran shi se kuma ku tay…….. ”

Cikin hassala kaka tace ” lalle muzaffar kayi mugun renani wato kana nufin baka gannibane ? dabazakace da mahaifiyar shiba tode daban haifeshiba dabakuzo duniyar ba kud’in ”

Fuska tamke muzaffar yace ” ay banga shigowar ki bane kaka ” jin haka yasa kaka jinjina kai sannan tace ” nimafa Yusuf bangoyi bayan mufitaba idan har malamin gaskiya ne to yayi aykin shi agaban kowa tunda shideba likita bane kuma ayko likita yana zuwa duba marassa lafiya tareda wasu daga cikin ma’aykatan shi dan haka kai Malam maza kafara ayki ”

Wani irin ba’kin ciki su kawu Yusuf sukaji shiko boka tuni yafarayin nadamar zuwan shi cikin tashin hankali Rayhana tace

” innalillahi ina yarana ? ”

Jin haka yasa muzaffar saurin juyowa kafin yace komi yaji kukansu cikin ‘kar’kashin bed d’in maimartaba saurin du’kawa yayi hannu yami’ka Shureem yafito dashi sannan yami’kama Sudees ‘kin mi’ko hannun shi yayi dole muzaffar yadu’ka sosai yajawo shi cikin mamaki kowa yake kallon Sudees hannun shi rungume da wata farar ‘kwalba wadda aka cikatada kayan surkulle cikin ta

Cikin razana boka yarad’ama kawu Yusuf magana kai wannafa itace kwalbar sihirin gata hannun yaron nan kayi gaggawar amsar ta tun kafin mushiga cikin masifa dan wallahi idan najiwuya gaskiya zan fad’i ”

Cikin sauri kawu Yusuf yanufi gurin muzaffar hannu yasa zai amshi kwalbar yana nuna tsananin mamaki cikin sauri muzaffar ya amshi kwalbar daga hannun Sudees cikin nuna matu’kar ‘bacin rai kawu yabud’e baki zaiyi magana kamar daga sama sukaji muryar maimartaba yana salati had’ida yin mi’ka

Juyawa kowa yayi yana kallon ikon Allah tashi maimartaba yayi zaune fuskarshi d’auke da murmushi kallon ‘kwalbar hannun shi muzaffar yayi cikin fushi da fusata yace

” nagane wato wannan kwalbar itace sanadin wannan masifar gud my Twins daga shigowar ku harkun fara warwaremin wani ‘kulli tabbas zaku nunamin munafukai da ma’kiyan cikin masarautar HAYAT ”

Murmushi maimartaba yayi dukda jikin shi babu ‘karfi wata 5 akwance wasane cikin sanyin murya yace

” tabbas naga alamar alkairi taredasu Allah yasa Twins d’in jikokinane akagani Farooq da Haidar mi’komin su Muzaffar ”

Mi’ka mishi Sudees yayi sannan ya’amshi Shureem yami’ka mishi cikin farin ciki kaka tace

” tabbas sunzoda alkairi dan haka na amince dazaman mahaifiyar su yaredasu ”

Tashi Momy tayi takoma bakin bed d’in d’aukar Shureem tayi tarungume tanajin wani irin farinciki marar misali kawu Yusuf da waziri wata irin zufa sukaji tana keto musu shiko boka jiyakeyi kamar yazura aguje cikin nuna farinciki kawu Idris yace

” Alhamdulillah gaskiya wa’innan yaran kun ceci min yayana badan kuba haka zaitafama daciwo dan babu wanda zaiyi zaton akwai wannan kwalbar sihirin ‘kasan gadon maimartaba Allah mungode maka ”

Ya’ke kawu Yusuf yayi yace ” masha Allah ” shika’de ya’iya fad’i itako Ummi bataji dad’in warkewar maimartaba ba sabida harta hangi uwar dukiyar dazatasamu idan yamutu su yaya Ahmad kuwa farinciki da murna baya misaltuwa ‘ko’karin bud’e ‘kwalbar Muzaffar yashigayi cikin sauri maimartaba yace

” a’a Muzaffar bakai yakamata kabud’e wannan ‘kwalbar ba sabida bud’e Sihiri se malamai dan haka kabama wannan malamin dayazo dan yimi magani yabude tunda shi malami ne yasan addu’o’in dazaiyi kafin yabud’e ”

Jinjina kai Muzaffar yayi shiko boka tuni yaji wani irin murd’awar ciki yasan idan har yabu’de to tabbas zaigamu damasifa cikin in ina da daburcewa yace

” maimartaba ay kunsan malamanma kalakalane nide banida sani akan addu’o’in bud’e sihiri musamman irin wannan mugun sihirin gaskiya sede anemi wani ”

Cikin sauri kawu Yusuf yace ” to ay babu damuwa semu nemi wani kawai kunsan shi ilimi kogine ? ta’inda wani yasha batanan wani yashaba muje kawai malam nasallameka ” dasauri Muzaffar yace

” haba malam ay dole seka bud’e wannan sihirin kasan kai bakacika malamiba kazoyima mahaifina magani gaskiya ni banma yarda dakaiba dan haka kabud’e wannan kwalbar sihirin sannan mubaka damar tafiya idan kuma baka bud’eba to wallahi rufeka zanyi nayi bincike akanka amshi maza bud’e mug………”

Afad’ace kawu Yusuf yace ” lalle muzaffar wato kaiga fitsararre kowa baiyi maganaba se kai dukga yayyanka basuce a’a ba se kai tunda yace bai iyaba ay bai zamadole seya iyaba dan hak……….. ”

Dakatar dashi kaka tayi dafad’in ” ay abinda muzaffar yace yayi dede dan haka dole yabud’e idan har ba munafiki bane ” wani irin fitsari boka yaji yafara zubomai shiko kawu Yusuf wani irin bugu zuciyar shi keyi waziri kuwa sharar zufa kawai yakeyi cikin azama boka yajuya yafita aguje cikin sauri mu’azzam da muzalbil da yaya Abubakar sukabi bayan shi shima Muzaffar juyawa yayi zaibi bayansu Momy tace ” dagata Muzaffar barsu sukamoshi yana fita ‘kofar parlour dogarawan dake tsaran gurin sukayi saurin ri’keshi sha’ko wuyan shi muzalbil yayi yafara dukanshi cikin sauri Sarkin gida yarugo yace

” Allah ya taimakeka Yarima kabada izinin dukan shi karka wahalar da kanka ” afusace muzalbil yace ” kai Sarkin gida wannan huruminmu ne banakuba dan haka dakanmu mukeson nayimai mugun duka ” cigaba da jibgarshi sukayi idan wannan yaduka wannan yajibga aguje kawu Yusuf da waziri suka fito nufar wajan sukayi sunayi musu tsawa ki’ro hannun mu’azzam kawu Yusuf yayi wani irin naushi muzalbil yasaukema kawu Yusuf abaki wanda yasa ha’korin shi fita lokaci d’aya hantsilawa yayi yafad’i yana waiyo Allah cikin sauri muzalbil yayi kanshi yana fad’in ya Allah dan Allah kawu kayi ha’kuri nazata wannan malamin ‘karyarnne nakawoma naushi ”

Kasa magana kawu Yusuf yayi kamashi mu’azzam yayi yanufi parlour shi dashi dan bashi gajin gaggawa sedasu muzalbil sukaga boka yayi lilis sannan suka rabu dashi sawa sukayi aka kulleshi awaje mafi tsaro tsayin lokaci suna cikin parlour maimartaba suna cigaba dayin farincikin samun lafiyar shi fitowa maimartaba yayi parlour bayan yayi wanka yashirya tsaf bayajin komi ajikin shi se rashin kuzari zama maimartaba yayi cikin soyayya ya kalli su Sudees yace

” har sunyi bacci kenan ? masha Allah addu’a ” maimartaba yayi sannan yafarayin jawabi Alhamdulillah a yau ina matu’kar farinciki da Allah yakawo ‘karshen wannan kalular tawa wanda jikokina suka zama silar warkewata kai Muzaffar mahaifiyar ka tasanar dani komi akan wannan matar taka dakuma yaranka Alhamdulillah nayi matu’kar farinciki haka kuma inayi muku fatan alkairi a cikin zamanku

Kowa yasheda nayima wa’innan jikokin nawa kyautar wannan babban gidan nawa dake wajan masarautar HAYAT da kimanin kud’i nera million 20 kowa 10 million sannan kowa yasheda bazanyi sassauci ba gaduk wanda yayi ‘ko’karin cutar dasu dan haka kowa yakiyaye inaso ashirya walimar dawowar muzaffar dazuwan matar shi dakuma babban farinciki wato samun Sudees da Shureem kowa yasan irin yadda akeyin bikin murna vaduk wacce tahaihu to su Shureem basusamu hakanba sabida basa taredamu dan haka yanzu za’ayi musu shgalin murnar zuwansu duniya harna tsayin sati 2 inaso acibada datsare wannan malamin har zuwa bayan kammala wannan bikin murnar da’alama yanada masaniyar wani abu gameda wannan kwalbar sihirin sabida naji yana fad’in zaifad’i komi kowa yatashi yaje ya kwanta ”

Mi’kewa kowa yayi amma wasu cikin rashin kuzari suka mi’ke bayan fitar kowa kilishi kawai akabari cikin part d’in sabida itakeda girki tashi tayi tanufi kan cushion d’in da maimartaba yake zaune zama tayi cikin farin ciki tace

” Nayima Allah godiya dabaka lafiya maimartaba Allah ya’kara tona asirin ma’kiyanka ”

Ameen maimartaba yace hira sukacigaba dayi irinta mata da miji kallon Zarah Muzaffar yayi yace

” waike mai kikeyi ne har yanzu cikin gidan nan baki tafi gidan mijin kiba ? ”

Tuni zuciyar Zarah takarye cikin damuwa tace ” yaya tun bayan tafiyarka da kwanaki 3 Aliyu yasakeni k……. ” dakatar da’ita yayi dafad’in ” saki shi Aliyu ? lalle yayi kuskure jeki kwanta zuwa safe zamuyi magana ”

Rai’bace Muzaffar yawuce itako Rayhana binshi kawai takeyi ga yaro saman kafad’ar yayi bacci part d’in shi suka nufa har cikin bedroom d’in shi yashiga da Sudees kwantar dashi yayi saman bed d’in shi waigowa yayi ganin babu Rayhana yasashi nufar hanyar parlour rai ‘bace kiranta yayi bayan tashigo ya amshi Shureem ya kwantar dashi saman bed jawota yayi da’karfin tsiya tafad’o jikin shi saurin janye jikin shi yayi daga nata kunnanta yakama yamatseshi da’karfi yace

” kinwani tsaya daga parlour bana gaya miki anan zaki d’inga kwanaba ? tun daga yau kinaso kinunamin bakyajin magana ko ? to wallahi kibini ahankali kawai kayan baccin Nabila cikin wardrobe d’ina ga toilet cen kije kiyi wanka kibud’e kid’auki d’aya daga ciki kisa idan kinsa ki kwanta kusada Sudees sune zasu zama mana katanga tsakanina dake da nayi ‘kud’in a’kasa zaki dinga kwanciya amma darajar yaranki yasa najanye haka dan sun taimakeni sunzama silar warkewar dad ”

Juyawa yayi yafita parlour System d’in shi yad’akko yabud’e komawa yayi cikin bedroom d’in yazauna saman sofa

Cikin sanyin jiki take d’aga kayan duk babu wadda zata iya sawa sabida duk masu bayyana surar jikine da’kyar tasamu wata doguwa mai kauri amma tanada tsagu daga ‘kasa zuwa ‘kugu shiga tayi da’ita cikin toilet d’in shiko bai masan tanayiba dan gaba d’aya hankalin shi yana kan system

Tsayin lokaci sannan Rayhana tafito hannu tasa ta’ri’ke wajan tsagun nufar wajan bed tayi cikin tsaurin murya yace ” zonan ” fad’uwar gaba taji sosai amma kuma yaya zatayi dole tanufo inda yake kallon ta yayi yahad’a rai yace

” wai mai kike rufewa lalle yarinya nikam mai zangani ajikinki kina ‘kwala to dama kindena boye wannan jikin naki dako kallo bai isheniba balle ta’bashi fita parlour zakiyi inaso nashiga wanka sabida bakiyi girmanda zaki’iya kallon koda sumar ‘kafataba kuma duk ranar dakika sake kikaga koda kafad’atace to wallahi senayi miki hukunci a wannan ranar fita ”

Sosai Rayhana taji zafin wannan kalaman nashi dan har seda sukasata ‘kwalla shiko ko’ajikin shima har seda bacci yafara d’aukar Rayhana sannan Muzaffar yafito afurgice tatashi zaune sabida jin kiran tadayi asaman kanta gaba yatasata suka shiga cikin bedroom d’in hawa yayi saman bed yakwanta had’ida rungumo Shureem yaja blanket sabida akwai sanyi sanyi ga tafkatafkan windows d’inshi abud’e masu ‘bakin glass daga amma daga ciki farine ana iya hango komi daga ciki amma daga waje ba’a iya ganin kowa zuwa tayi taja labulayen jikin windows d’in sabida itakam tsoro takeji idan tahangi wajan a cikin daran nan dukda cewa akwai hadahadar mutane musamman dogarawa da Security cikin tsawa yace mata ” maza kimayar dashi yadda yake kizo ki kwanta ke nifa banason takura da damuwafa dan haka bibini ahankali kinji nagaya miki ”

Jiki a sanyaye tamayar dashi yadda yake sannan taje tahau ssaman bed d’in rungume Sudees tayi tarumtse idanunta kamar maiyin bacci amma takayin hakan sabida cikin matu’kar tsoro take

Washe gari tun misalin 7 aka gama shirya komi ko’ina kabi cikin masarautar HAYAT abin shi’awa sabida an ‘kawata gurin da ‘kyalekyale da abubuwan ban shi’awa cikin sauri abokin Aliyu yashiga cikin parlour shi cikin sa’a kuwa yasame shi azaune zama yayi ko gaisawa basuyiba yace

” Yarima nazoma dawani mihimmin labari yau anayi wata gagarumar walima cikin masarautar HAYAT nasan kowa yana cikin farinciki babu wani ‘bacin rai kaga kasamu hanyar ganin Zarah cikin sau’ki sekace gayyatarka akayi tunda masarauta ce basedole anji waye yagayyacekaba ”

Mi’kewa Aliyu yayi yana jinjina kai murmushi yasaki yace

” tabbas nasamu dama abokina lalle kakawomin gud news kaje kashirya tare zamu bari nashiga wanka ”

Mi’kewa yayi cikin zuciyar shi yana fad’in ” yau senaji d’umin jikinki da laushin jikinki danayi mugun kewarshi tsayin watanni ”

To Aliyu barimugani ko hakan zai yiwu

Cikin tashin hankali waziri yace ” Allah yabaka nasara sarkin gobe munacikin tashin hankali fa wallahi idan boka yafad’i gaskiya tofa kashinmu yabushe dan natabbatar kashemu za’ayi ”

Mi’kewa kawu Yusuf yayi cikin rashin sonyin magana sabida kumburin dabakin shi yayi ga’azabar ciwo yace

” ay se idan yana raye sannan zaifad’a ko ? Waziri kasan duk yadda zakayi akashe boka cikin wannan shgalin nasan hankalin kowa zai d’auku wajan hidimar babu wanda zai ankara ”

Jinjina kai waziri yayi alamar gamsuwa

Cikin damuwa Ummi tace ” tur’kashi gawani saban aykin kuma gagarumi ”

A’bangaran Aunty Sumayya kuwa cikin fad’a tace

” kwantar da hankalin ki Islam inde Muzaffar ne sekin aure itakuma waccen shegiyar Rayhana senasan yadda nayi tabar cikin masarautar nan tareda samun mugun wula’kanci daga Muzaffar ”

Tofa Rikici kenan

Daga Al’kalamin…..🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shire please

Love u all sisters 😘🥰🌹🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 25 & 26

Sosai cikin masarautar HAYAT tacika da d’inbin jama’a kamar anyi watanni ana gayyatar mutane wajan wannan walimar cikin d’an damuwa Momy take kallon hanyar part d’in Muzaffar sabida har yanzu basu fitoba gashi har malaman sun gama hallara kowa suyake jira

Acikin part d’in kuwa Muzaffar zaune yake kan cushion d’in parlour fuskar nan tashi a matu’kar tamke cikin matsanancin tsoro Rayhana take kallon shi tsayin lokaci sannan cikin tsawa yace

” ke zonan ” jiki yana rawa ta’iso gurin shi tunkafin tadu’ka yasauke mata mari mai zafi agigice tayi zaman ‘yan bori a’kasa hannu yasa yasha’ko wuyanta cikin fad’a yace

” wato ke harkin samu guri ko ? mai yakai hannunki kan kayana ? ” wasu irin hawaye suka fara sauka saman kumatunta murya a sanyaye tace

” gani nayi su Sudees zasu jawosu ‘kasa kuma naga kana cikin toilet shiyasa nad’auke maka amma dan Allah kayi ha’kuri k……. ”

Wani marin yakuma sauke mata yanunata cikin matu’kar fusata yace

” koma mai zasuyima kayana bance kihanasuba gara suyimusu koma maiye akan hannun ki yakai kan kayana kisan wannan ke kinsan dalilin shigowar ki cikin masarautar nan dan haka yazama dole kibi umarnin duk wata doka tawa idan kuma kika’ki to wallahi zanyi miki mugun wula ‘kanci ”

Dede lokacin Zarah tashigo cikin ladabi ta gaidasu murya asanyaye tasanar dashi cewa Momy tace lafiya har yanzu basu fitoba sukad’ai ake jira cemata yayi tace gasunan fitowa yanzu bayan fitar Zarah wani irin kallo Muzaffar yawurgama Rayhana yace

” ki tabbatar lokacin fazamu fita babu wata damuwa saman fuskarki idan kuma naga haka kema kinsan mai zaifaru ”

Cikin bedroom yakoma wasu kayan yad’akko yasa babu dukda haka seda yasake d’aukar lokaci sannan yafito kallo d’aya Rayhana tayimai tayi saurin kauda kai sabida yadda taji gabanta yayi muguwar fad’uwa cikin zuciyarta tace

” Tabarakallahu ahasanul kali’kin ” shiko ko kallonta baiyiba d’aukar Shureem yayi itakuma tad’auki Sudees masha Allaha abin shi’awa dankam sunyi matu’kar dacewa suna fitowa akad’auki busa da kirari dafe kirjinta Arfat tayi murya can ‘kasa tace

” ya Allah tayaya zan’iya cimma burina akan Muzaffar idan har wannan Aljanar yarinyar tana kusadashi ina ganin mugun kyau wajan Nabila toga wadda tafita dukda nasan nima wajan kyau ina sahun gaba amma banason asamu wadda takaini balle tafini hmmmm zansan abinyi ”

Cikin takun shi na’isa yanufi gurin da’aka tanadar musu dan zama itama Rayhana zaman tayi zuciyar cike da damuwa damatu’kar tsoran Muzaffar ga danasanin shigowar ta cikin masarautar HAYAT suna zama akafara gabatar da walimar su Aliyu nashigowa sukayi parking d’in motocin su dagacan baya babu wanda yalura da motocin dukda suna d’auke da tambarin masarautar Sarki Yazeed sabida akwai d’inbin motoci agurin shikam Aliyu bai shiga cikin taronba wata rumfa yasamu daga can nesa mai d’auke da kujerun hutawa 2 an ‘kayata gurin iska mai sanyin dad’i tana hurawa agurin zama yayi yatura abokin shi akan yaje yasan yadda zaiyi yaturomai Zarah

Zuwan Waziri 2 wajan da’aka rufe boka amma yakasa damun hanyar shiga gashi wa’inda ke tsaron gurin masu gaskiya bazasu amshi kudirin shiba wata dabarace tazo mishi cikin sauri yakoma abinci yasa aka had’a yanemi wata baiwa yabata sannan yabata wasu ma’kud’an kud’i akan tana kai abincin tasan yadda zatayi tabar cikin masarautar HAYAT cikin tsoro ta amshi abincin tatafi

Cikin ‘kasada murya Rayhana tace

” kayimin izini zan d’an tashi matsuwa takamani ” yi yayi kamar bai jitaba itako Rayhana kamar tasaki kuka sabida wani irin fitsari dayayi mata mugun kamu ganin tana d’an mutsu mutsu yasa Muzaffar daka ‘kafar shi ‘kasan kujerarta d’aura ‘kafashi yayi saman tata yatake wani irin zafi Rayhana taji har cikin kanta wanda yasata rumtse idanunta ahankali yace

” kinatsu banason wannan juye juyen ” ‘kin d’aga ‘kafar yayi kallon shi Rayhana tayi muryata narawa tasake cewa ” kayi ha’kuri bazan iya ri’ke wannan matsuwar ba dan Allah kayimin izini ‘ tamke fuska yayi sannan yace ” dole sekinbi hanyar dakowa zesan kinyimin magana tayadda za’asan wani uzirin kikajeyi bakuma zakiyi magana kowa yajibane a aykace zakiyi idan kuma bakisan yadda zakiyiba sede kitazama har atashi ”

Ajiyar zuciyar Rayhana tasauke ‘kara take ‘kafarta yayi wanda yasa taji fitsarin yakusa zubowa tunanin yadda zatayi tashigayi dan kam gaftake datayi shi anan zaune nan take wata dabara tafad’o mata juyowa tayi gefanshi tamatso sosai bakinta takai gurin kunnan shi tace ” kayimin izini dan Allah ”

‘Daga mata kai yayi batare daya kalletaba wani irin wahalallan murmushi tasaki tami’ke jin yadda ‘kafarta tayi yasata razana amma tayi saurin dakewa salon tafiya tacanza sabida kar’agane tasamu matsala wajan tafiyar shiko Muzaffar ‘kwafa yayi cikin zuciyar shi yace

” watoma haddayin yanga agaban wa’innan d’inbin jama’an hmmm zakisani bari agama ” cikin sauri Arfat tacema mu’azzam Doctor please bari nad’akko phone d’ina inason d’aukar wannan wa’azin ” wata irin harara yasakar mata hannu yasa cikin aljihun shi yaciro tashi wayar yami’ka mata rai ‘bace ta’amsa dankam ita bahaka tasoba Rayhana tasobi bawai d’akko waya ba

Cikin sauri Rayhana tagama uzirinta tafito ganin wata baiwa tana ‘yan wege wege alamar rashin gaskiya yasata nufar gurinta cikin sand’a seda ta’isa daf da’ita tace

” mai kike shirin aykatawa ? ” cikin razana tayi saurin du’kawa tana gaidata cikin tsoro da furgici tace ” Allah yataimakeki dama narasa yadda zanyi ina neman wanda zai fahimceni yabani agaji wallahi bazan iya kisaba ” jin haka yasa Rayhana kama hannun ta suka nufi part d’in su gayamata komi tayi ta’karashe fad’in maganar da

” nasan idan nayihaka koda nagudu se’an nemoni kamar yadda yake neman larai ayimata hukunci bada ha’kkintaba ” sosai Rayhana ta’kara razana da makircin cikin masarautar nan ajiyar zuciya tasauke tace

” karki damu nasan yadda zanyi amma karki sake kicemakowa kin sanar dani hakan kuma daga yau duk wani abinda kikaga za’ayi nacutarwa kizo kisanar dani ” sosai taji dad’in haka cikin ‘bacin rai Muzaffar yami’ke ganin har yanzu Rayhana batadawoba ga yara sunfara kuka amsar Shureem Samha tayi shiko Sudees kin yarda yayi kai tsaye part d’in shi yanufa yana shiga yadakama wannan baiwar tsawa wadda tayi sanad’in zubar da abincin hannun ta cikin tsawa yace

” maiyakawo wannan cikin part d’in nan ? Wannan abincin fa daga ina ? ”

Cikin matu’kar tsoro tace ” cewa akayi nakaima wannan malamin da’aka kulle shine gimbiya tahana ” saurin kallonta Muzaffar yayi hannu yasa yawanketa damari yace ” ubanwaye yasaki kaimai abinci ” kafin tayi magana Zarah tashigo ganin Zarah yasa Muzaffar cewa maza kikwashe shi ki kuma gyara gurin kibar cikin part d’in nan idan wani yasake baki irin wannan ayken kika amsa hmmmm kicema koma waye nahana ”

‘Dan sakin fuskar shi yayi ganin Zarah da wannan baiwar yace ” tun d’azu mai kikeyi haka ? tashi mutafi ” amma cikin zuciyar shi cewa yayi lalle yarinyar nan sena nuna miki waye Muzaffar sannan zaki seta wannan rawar kan naki ” saurin kama hannun shi Zarah tayi tace

” yaya dama ‘yan Skul d’inmu ne sukazo shine zan saukesu anan ” tamke fuska yayi ” duk masaukan ba’kin dake cikin masarautar nan kirasa inda zaki sauke naki ba’kin senan ? ”

Marairayce fuska tayi tace ” yaya dukfa akwai ba’ki ciki kasan kowa yayi tashi gayyar nanne kwai naga babu kowa ” jinjina kai yayi yajuya yafita tashi Rayhana tayi dad’an sassarfa tabishi suka jera sawa Zarah tayi aka shirya abin tarbar ba’ki batare datasan Aliyu bane sabida ita cemata akayi ‘yan Skul d’in sune kuma mata

Bayan angama shirya komi tafita bada izinin shiga dasu tayi itakuma tanufi part d’in Momy dan canza kaya sabida najikinta duk sun isheta cikin dakewar zuciya Aliyu yanufi part d’in shida abokin shi bayan sun zauna abokin nashi yaci wasu dagacikin abinda aka tarbesu dashi shiko Aliyu komi yakasaci shide burin shi yaga Zarah bakinta d’auke da sallama tashigo cikin parlour cikin mamaki take kallon wa’inda ke zaune cikin parlour

kasancewar bayansu kawai tagani yasata ‘karasawa dan ganin suwaye tana isa Aliyu yami’ke cikin mamaki tanunashi had’a fuskarta tayi sosai tace ” maiya kawoka cikin gidan mu ? saurin jawota yayi kafin tasake cewa komi tashi abokin shi yayi yafita yana fad’in ina wajan damukayi parking idan kagama rungume ta Aliyu yayi sosai d’aura hannun shi yayi saman cikin ta yafara shafashi bakin shi yakawo gurin kunnanta yace

” nazo gaisawa da baby nane amma ke kinsan bakida matsayin dazanzo danke ” afusace Zarah tayun’kura zata tashi yayi saurin saka bakinshi cikin nata wani irin mahaukacin kissing yashiga yimata hannun shi yad’aura saman breast d’inta yafara matsar su cikin sauri sauri dagani yana cikin matsananciyar bu’katar ta ”

Wani irin ba’kin ciki Zarah takeji cikin zuciyar ta shiko Aliyu izuwa yanzu yafara sakin layi hannuwan shi yatura cikin rigarta yacafko Breast d’in ta sosai wani irin ajiyar zuciya yasauke da’karfi Zarah tature shi tami’ke tana dafe cikin ta mi’kewa Aliyu yayi saurin dakatar dashi Zarah tayi tace

” dagata Aliyu bakada ikon yin magana dani balle ta’ba jikina koka manta kasakeni kuma bakada ala’ka da wannan baby kamar yadda kace tun daga wannan ranar shima babyn yamanta dakai kamar yadda namanta dakai har abada wallahi idan bakiyi gaggawar fita daga cikin masarautar muba senasa anyimaka mugun duka kuma Allah ya’isa ta’banin dakayi ”

Juyawa tayi cikin sauri zatabar gurin yayi saurin jawo hannun ta cikin murya mai taushi wadda Zarah batayi tsammaniba yace

” Zahra har yanzu matsayin matata kike a ranar dana sakeki ranar namayar dake sannan ni nasan wannan babyn nawane nayi hakane sabida wani dalili Zahra ina matu’kar kewar ki kidawo mukoma gida ki haifarmin babyna cikin gidan mahaifin shi ”

Wani irin kallo Zarah tayimai tace ” kayi kuskure Aliyu wato dawannan kazo tobari kaji ba’a wula’kanta zuri’ar masarautar HAYAT abanza kari’ke dalilinka bana bu’katar ji sannan kasani bazan iya cigaba dazama dakaiba sabida kasan banasonka tun farko kaka ita tayi jagorar komi yanzu kuma komi yawarware sannan kasani wannan babyn tun ranar dakace shid’in banakabane yatashi daga naka katabbatar bazaiyi rashin uba ba ammafa bakai bane uban shi ayanzu ”

Fizge hannun ta tayi cikin sauri Aliyu yace ” koda zan sanar dake wani sirri bazaki fahimceniba ? ”

Cigaba datafiyarta Zahra tayi tabar cikin part d’in dafe kanshi Aliyu yayi yasaki wata irin ajiyar zuciya fita shima yayi rai ‘bace kai tsaye wajan motocin su yanufa yana shiga aka tada mota sukafita aguje itako Zarah part d’in kaka tanufa cikin bedroom tashiga kwanciya tayi kan bed tafashe da kuka

Su Muzaffar suna isa wajan taron yanufi wajan maimartaba magana yayi mishi yadawo yazauna babu jimawa maimartaba yayima ba’kin da malaman godiya had’ida sallama babu jimawa kowa yatashi wajan walimar se ‘yan cikin masarautar HAYAT mi’kewa Muzaffar yayi yace

” duk wanda naji yasake aykawa da abinci akaima wancan tsinannan mutumin to wallahi idan har nayi bincike nagane waye to wallahi har dashi zan had’a wajan hukuncin wanda yafasa ”

Juyawa yayi afusace yabar gurin itama Rayhana barin gurin tayi cikin sanyin jiki Samha tami’ke wata irin juwa takwashe ta tafad’i agigice Muzalbil yayi kanta

‘Daukarta yayi yanufi part d’in su yana fad’in Aunty Sumayya taimaka min kidubata bin bayan shi tayi akan cushion d’in parlour ya kwantar da’ita cikin sauri mu’azzam yashigo mi’kama Aunty Sumayya kayan aykin yayi tafara dubata tsayin lokaci sannan tadubi muzalbil tace

” mai kefaruwane ? wace irin ‘kwayace samba takesha haka lalle kam zata illata rayuwar ta dan gaftake data gur’bata jinin ta kuma tanada damuwa sosai cikin zuciyar ta yanzu za’ayi mata wannan allurar zuwa anjima zan tambaye ta mai yazamata shan irin wannan ‘kwayar ”

Cikin tashin hankali Muzalbil yake kallon fuskar Samha cikin ranshi yana addu’ar Allah yasa karta furta matun cikin nan Muzaffar yana shiga cikin part d’in shi kai tsaye yanufi cikin bedroom ‘kwalama Rayhana kira yayi cikin tsorata da fargaba tashiga cikin bedroom d’in azafafe yafizgota tafad’a kan jikin shi cikin matu’kar tsorata ta ‘kan’kameshi tana bashi ha’kuri

Wani irin takaici Muzaffar yakeji jiyayi jikin shi yamutu tsayin lokaci suna ahaka sannan yace ” bakida niyyar d’aganine sena tureki kinfad’a ” ahankali tasake shi tatsuguna agaban shi hannu yasa yakama kunnanta yamurd’e da’karfi har seda tasaki yar ‘kara adede lokacin Arfat tashigo har cikin bedroom d’in cikin sauri Muzaffar yarungumo Rayhana juyar da’ita yayi saman bed yafara yimata cakulkuli tana dariya cikin harzu’ka Arfat tace

” Muzaffar gurinka nazo ” ko d’agowa baiyiba sema sake rungume Rayhana dayayi bakinshi yasaka cikin nata yafara kissing d’inta ”

Daga Al’kalamin…🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shire please

Love u all sisters 😘🌹🤝?🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 27 & 28

Cikin zafin rai da mugun ‘bacin rai Arfar tajuya afusace tabar cikin bedroom d’in jiki a sanyaye Muzaffar yatashi zaune itako Rayhana rawa kawai jikinta keyi sabida jin ‘ba’kon yanayi cikin jikin ta sakkowa tayi tanufi hanyar fita jitayi yace

” ina yaran ? ” murya a sanyaye tace ” suna gurin momy ” idasa fita tayi komawa yayi yakwanta ahankali yake furta

” Senayi maganin waccan yarinyar tajamin yima yarinya ‘karama abinda bai kamataba salan tajamin raini Allah sarki Nabila kinbarni gashi rashinki yana neman illata rayuwata ”

Mi’kewa yayi yanufi toilet ranshi a’bace cikin zuciyar shi yace ” yarinya ‘karama tajamin yin wanka lalle Arfat sena baki mamaki sabida duk ke kika jamin ” itako Arfat tana fita tasaki kuka sosai tana shafa cikinta d’ayan bedroom d’in Rayhana tashiga toilet tanufa dan watsa ruwa sabida jikinta rawa kawai yakeyi bayan tafito tagoge jikin ta bakin mirror tanufa tashafa maya mayan dake gurin hadda turaruka bakin wardrobe ta’isa sosai tarazana daganin irin kayan dake ciki masu kyau da tsada komawa bakin bed tayi tazauna

Magana taji wannan aljanar tafarayimata ” barkanki dashigowa cikin masarautar HAYAT Raihan ayau naga irin wula’kancin da Muzaffar yayi miki banji dad’in hakanba amma karki damu komi zai wuce kitashi ki d’auki wasu daga cikin kayan nan kisa su zasu zamar miki kariya daga mugun wula’kancin Muzaffar dukda bazai bar wula’kan takiba sabida yatsani mace ayanzu amma zakisamu sassauci sosai sannan sekinyi taka tsantsan dakowa cikin masarautar nan kinga wadda tashigo yanzu wato Arfat tanada yun’kurin cutar dake dan haka ki kiyaye da duk wani motsinta

Bazan iya hana ‘kaddarar Allah yin ayki akankiba amma zanyi iya ‘ko’karina wajan kareki kid’auki wannan box d’in amma kicire ring d’in dake ciki ki aje agurinki kikai box d’in cikin wancan part d’in nagefan hakunki idan kin fita cikin bedroom na ‘karshe ki’aje saman bed kifito karki bari kowa yaganki mahaifiyar ki tana lafiya sannan mahaifin ki sunanan suna neman ki sunason gano inda kike da’alamu kuma zasuyi nasara anan gaba ‘kadan amma kafin lokacin zamusan abinyi nabarki lafiya ”

‘Dan jim Rayhana tayi kallon hotunan dake jikin bangon d’akin tashigayi cikin sanyin murya tace ” tabbas nanne bedroom d’in Nabila gaskiya nayarda babu wacce Muzaffar zaiso kamar Nabila duba da irin yadda sukayi hotuna ko wanne yanayi kamar zai had’iyeta ji wancan yadda yasumbaci kuncinta ko kunya ” cikin sauri takoma bakin wardrobe d’in wata Arabia gowt taciro mai masifar kyau tasaka simple makeup tayi tafesa turaruka kama kashinta tayi zuwa baya tayi rolin d’in d’ankwalin woow ni kaina nayaba Raihan 😊👍🏻 fita tayi jiki asanyaye

Cikin sauri Muzaffar yayi saukin waigowa sabida jin kamshin turaran Nabila saurin tashi yayi dayaga Rayhana ce ganin kayan jikinta yasa shi wani irin jan numfashi ‘karasowa yayi gurin ta rai ‘bace yace

” wayabaki izinin shiga cikin bedroom d’in Nabila har kisa kayan ta dama turaran ta ? ” hannu yasa zai jawota muryar Momy tasa yayi saurin sauke hannun shi

” haba Muzaffar ay hakan shine dede nasan kai kanka zakasamu sau’kin kewarta Raihan da nasa ayimiki Oder kaya sabida naga bakizo danakiba amma yanzu zansa abarshi senan dawani lokaci kiyi amfani dana yar uwarki kinji Nabila batada matsala kema naga kamar hakane Raihan zanso kizama kamar ita ke wane mataki kike akaratu sabida nasande ke baki ‘karasaba dubada yarintarki bakikai shekarun Nabila ba ”

Murmushi mai ciwo Rayhana tayi murya asanyaye tace ” Momy matakin Secondary kawai gareni nafarayin tagaba da Secondary amma ko 100 level ban ‘karasaba akasamu matsala ”

Jin jina kai Momy tayi tace ” karki damu zakicigaba anan in sha Allah ” mi’kamata yaro tayi tace ” amshi wannan rigimamman shikama yafi d’an uwanshi rigima ya’ki zama gashi nakasa gane waye Sudees ne ko Shureem ? ”

Murmushi Rayhana tayi tace ” Shureem ne shi’ay ‘kiwa gareshi shima Sudees idan yaga ba Shureem d’in kuka zaiyi ” d’an ri’ke kunnanshi Momy tayi tace ” ayko sekaitayin ‘kiwarka kanagani zantayin auran da Sudees amma banda kai barima kaga nakoma wajan Sudees karyatashi yayi kuka ” murmushi suka saki suduka hadda Muzaffar fita Momy tayi

Sake tamke fuska muzaffar yayi tamkar bashine yayi murmushi yanzuba zama Rayhana tayi tanayima Shureem wasa ta’ki yarda suhad’a ido da Muzaffar farinciki takeji cikin zuciyar ta na albishir d’in da Momy tayimata akan karatu sabida tana masifar son tayi karatu du’kowa Muzaffar yayi ya amshi Shureem sosai kamshin turaran yasake bugar hancin shi wanda yasa har seda yalumshe idanun shi saurin zama yayi kan cushion d’in gefan Rayhana yanajin wani irin yanayi

Kwantar da Shureem yayi saman ‘kirjinshi ya kwantar da kanshi saman hannun cushion d’in tsayin lokaci yad’ago kanshi fuska a tamke yace

” ke jeki had’amin Lipton ki matsa lemon tsami aciki guda 4 ” tashi Rayhana tayi cikin zuciyar ta tace ” har guda 4 to wane dad’i zaiji ahaka bin bayanta yayi da kallo ganin yayi takoma mai tamkar Nabila

Samha tana farkawa muzalbil yayi saurin zama kusada ita hannuwanta yakamo duka 2 yace ” yaya jikin ” Aunty Sumayya zatayi miki wasu tambayoyi akan kwayoyin dakike sha karki sanar da ita komi idan tasan maganar cikin nan asirinmu yatonu kinji ”

A matu’kar mamaki take kallon shi cikin ‘karfin zuciyar tace ” gaskiya Yarima nagaji kar’in hallaka kaina gara kowa yasani se’a nemarmin mafita kaji tsoran Allah kasanar dani wanna cikin kanada ala’ka dashi ko a’a idan nakane semusan abinyi idan bakason shine idan kuma banaka bane se anemi mafita mai yasa kake zuwamin bayan kabani abinda zai gusar da hankalina ? haba Yarima duk rashin son dakake yiminne yajawo haka ? dan …….. ”

shigowar Aunty Sumayya yasata yin shiru sosai takeyimata fad’a kuka Samha takeyi amma takasacewa komi har Aunty Sumayya tagama fad’anta tabar part d’in mi’kewa Samha tayi wani irin kallo tayima muzalbil tashiga cikin bedroom d’in ta zama yayi yadafe kanshi yana nazarin yadda akayi Samha tasan yana zuwamata

Hankali tashe kawu Yusuf yake kai komo cikin parlour shi yamarasa yadda zaiyi dan duk wani tunanin shi yatsaya matar shi tashiga tambayar shi lafiya amma yayi mata banza ta’be baki tayi tabar mai parlour

Jin kukan Zarah yasa kaka shiga cikin bedroom d’in zuciyar ta cike damatu’kar fargaba zama tayi tajawota jikinta lallashin ta tashigayi dankam ayanzu mugun tausayin Zarah takeji sabida tasan duk itace silar shigarta cikin wannan damuwar

Sedataga tayi shiru sannan tashiga tambayar ta abinda yasata kuka amma Zarah ta’ki sanar da ita dole kaka taha’kura mu’azzam zaune kan cushion duk tunanin duniya yagama isarshi dede lokacin Arfat tashigo hanyar bedroom d’in ta tanufa kiranta yayi yatsina fuska tayi sannan taje kusadashi tazauna seda yayi d’an jim sannan yace

” Arfat gaskiya zan ‘kara aure sabida bazan iya rayuwa babu mace ba har yanzu zuciya ta takasa natsuwa nakasa yarda cewa Muzaffar zai aykata hakan wannan cikin najikinki yana tada hankalina amma banta’ba jin cewa shid’in na Muzaffar bane Arfat ke kike da amsar duk wata tambaya tawa amma kinkasa cireni adamuwa to zan barki kiyi duk yadda kikeso tabbas aure zanyi babu fashi ke kuma idan kin haihu seayi gwajin jini na babyn dana Muzaffar anan ne zangane gaskiyar komi ”

Yana kaiwa nan yami’ke afusace yabar part d’in duka dafe ‘kirjinta Arfat tayi tace ” nashiga uku kadafa nayi bawan bawan narasa mu’azzam kuma bansamu Muzaffar ba yaya zanyi kenan idan nafad’i gaskiya wata matsalar ce idan kuma na’ki fad’i shima matsalar ce yaya zanyi kenan ? ”

bayan Muzaffar yagama shan Lipton d’in yakoma cikin bedroom d’in shi kasa zama yayi afili yace ” haba Momy tayaya zakibama wannan yarinyar damar amfani dakayan my Nabila hakan cikin wani hali zaisani ina ganin tamkar Nabila ce sha’kar kamshin turaran ta kawai yasanaji matsananciyar bu’kata gaskiya bazai yiyuba ” sallamar Rayhana tasa Muzaffar saurin zama kan bed tsugunnawa tayi kusadashi cikin sanyin murya tace

” kayimin izini zanje part d’in Momy ? ” d’aga mata kai yayi alamar taje dan gaf yake dayakasa jurar wannan kamshin turaran itako kanta yana ‘kasa bataga alamar dayayi mataba wata irin tsawa yadaka mata ” nace kije ko dallah tashi kifita daga cikin bedroom d’in nan ” cikin sauri Rayhana tami’ke tabar bedroom d’in tashi yayi tsaye yakaima d’ayan hannun shi naushi yanufi toilet

Kuyi ha’kuri da wannan babu yawa nayau 👏🏻

Daga Al’kalamin….🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shire please

Love u all sisters 🥰🤝🏻?🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 29 & 30

Rayhana tana fitowa daga cikin bedroom d’inshi tasaki wani irin kuka mai tsuma zuciya sosai takeyin nadamar shigowarta cikin wannan masarautar jin kukan Shureem yasata saurin share hawayen idanunta d’aukarshi tayi tasake komawa cikin bedroom Muzaffar tana shiga tausake ajiyar zuciya sabida jin ‘karar ruwa cikin toilet dasauri tadu’ka ‘kasan bed d’in wannan box d’in tad’akko saurin d’aukar Shureem tayi dede lokacin Muzaffar yafito daga toilet tamke fuska yayi sosai yace

” mai kika du’kayi a ‘kasan bed d’ina ? ” wata irin faduwar gaba Rayhana taji cikin d’an in’ina tace ” abin wasan Shureem ne yafad’a tun d’azu gashi yanzu se kuka yakeyi shine nazo d’aukar mishi ”

Nuna mata hanyar waje yayi batare daya ce komiba cikin sauri tafita tana sauke ajiyar Zuciya cikin bedroom d’in Nabila tashiga ‘boye wannan box d’in tayi sannan tafito part d’in Momy tanufa tana shiga Zahra tayi saurin mi’kewa fuskarta d’auke da Murmushi tami’ka hannu zata amshi Shureem saurin kwantar da kanshi yayi saman ‘kirjin Rayhana alamar bazaizoba

Tsawa Aunty Sumayya tadakama Zarah ” ke Zarah maiye haka kika wani mi’ke cikin zumud’i sekace kinga ‘kanwar uwarki wannan dakike gani mai kamada aljanar muguwar munafukace kina gani zata rabaki da d’an uwanki amma kike wani shige mata shasha kawai k…… ”

” ke Sumayya maiye haka? ” cewar Momy data fito yanzu daga cikin bedroom maiyasa ke har abada bazakiji magana ba to wallahi idan bakifita hanyar iyalin Muzaffar ba senayi mugun sa’ba miki haka kika addabi Nabila gashima tabar miki duniyar amma kinkasa saduda shine zakikoma kan Raihan ko to gaskiya ina zaton baki ‘kaunar Muzaffar duk cikin ‘yan uwanki shi kika sama ido h….. ”

” Haba Momy tayaya zan’kin d’an uwana nibana’kin Muzaffar sede ina mugun jin haushin irin za’banshi yarasa matan dazai dinga kwasowa se mararsa aji Momy kalli wannan yarinyar fa? Yar ficiciya da ita wai itace matar Muzaffar tur abin kun…… ”

” !!!!!!! Sumayya tashi kifita daga cikin part d’in nan ko ranki ya’baci ”

Rai ‘bace Aunty Sumayya tafita kamo hannun Rayhana Momy tayi kan cushion tazaunar da ita itama tazauna lallashin ta tashigayi sosai hankalin Rayhana ya kwanta ko babu komi Momy tanuna mata soyayyya

A’bangaran Aliyu kuwa suna isa gida ko gamayin parking ba’ayiba yabud’e marfin motar yafito afusace kai tsaye party d’in Ummi yanufa zaune yasameta hannnunta ri’ke da Cup tanashan madara ganin yanayin shi yasata aje cup din tafuskanceshi sosai tace ” lafiyar ka kuwa Aliyu waye yata’bamin kai haba gadanga tell me your problem my big Son ” shiru Aliyu yayi babu alamar ma zaiyi magana tashi Ummi tayi daga kan cushion d’in datake takoma kusada Aliyu fuskar ta d’auke da damuwa hannuwan shi takamo cikin muryar lallashi tasake cewa

” haba Aliyu sokake katadamin hankali ? Kasan bazan ta’ba samun batsuwaba idan har ina kallon fuskar ka cikin damuwa ” sake tamke fuskar shi Aliyu yayi rai ‘bace yace

” Ummi kune musabbabin matslata musamman ke kun rabani da Zarah alokacin daya dace nazauna da ita dukda babu sonta cikin raina amma zamanta taredani babbar kariyace agareni dan babu macan dazata iya d’aukar lalurata batare da nuna gajiyawa ko damuwa ba Ummi kudawomin da Zarah idan kuma kuka ‘ki to duk halin da Rayuwata tashiga kune silar komi ”

Mi’kewa Ummi tayi rai ‘bace tace ” Aliyu kalleni da kyau duk da irin son danikeyi maka to wallahi zan iya mugun ‘bata maka rai akan maganar Zarah kayi gaggwar mantawa da ita koda kaji muna neman tadawo dan d’an dake cikin tane bawai dan itaba nalura sonta kafarayi shiyasa to bari gaji najanye maganar dawowarta sede idan ta haihu kaje kai dakanka ka amso min yaron kaji nagayamaka shashancin banza kawai Salimat batafi Zarah komiba dahar zakace wannan yarinyar itace zata iya d’aukar lalurarka to wallahi tun wuri idanma sonta kafarayi kayi gaggawar cireshi cikin ranka Salimat yakamata kaso so mai tsanani ”

Mi’kewa Aliyu yayi cikin raunin murya yace ” kiyi ha’kuri Ummi bazan kuma zuwa mikida maganar Zarah ba amma ayanzu duk duniya babu wacce natsana kamar Salimat tabbas nafara yarda dacewa son Zarah ne yafara kamani amma zannemi mafita ”

Aliyu yana ‘karashe fad’ar haka yafita daga part d’in gaba d’aya yana fita Ummi takoma tazauna dafe kanta tayi afili tafurta ” tabbas akwai matsala tayaya nabari Aliyu yafara son Zahra ? ” tunanin mafita tafarayi shiko Aliyu yana fita kai tsaye cikin part d’inshi yanufa cikin bedroom d’in Zahra yashiga kwanciya yayi saman bed d’in yana tuna irin abubuwan dasuka wakana abaya tashi yayi yaune yafesar da iska mai zafi daga bakinshi yace

” tabbas nasan bazaki dawo gareniba Zahra nacutar dake iya cuta tayaya zanyi tunanin zaki soni amma nikam bazan ta’ba iya sake sakin kiba sede rayuwar auranmu ta’kare ahaka ” wayar shi yaciro yashiga turamata text kamar haka

” _Assalama alaikum Momyn baby na yaya kike ya babyna ina fatan duk lafiya dan Allah kikulamin da babyna inaji ajikina tamkar shi kad’ai zan haifa a aduniya Zarah nasan zakiyi mamakin ganin wannan text d’in to kidena mamaki ina tsananin son ina matu’kar son ina kewar ina burin kasancewa da shi wato Baby na idan yakasance kin haihu bana kusa please idan namijine kisamai sunan mahaifina wato Yazeed idan kuma macace sunan mahaifiyarki Kilishi wato Sadiya ina ‘kara jaddada miki kikulamin da babyna ina matu’kar sonnnn nabarki lafiya daga Yarima Aliyu mijinki nahar abada_ ”

Yana turawa yadafe kanshi afili yace ” maiyasa bansanar da ita cewa ina sontaba kai zuciyata bazata iya zubarmin da ‘kimataba akan mace Zarah dole kisoni so mai tsanani ”

mi’kewa Aliyu yayi wata yar madedeciyar bag yad’akko kayanshi yashiga zubawa aciki duk wani abinda zai bu’kata yad’auka pen da paper yad’auka yayi gajeran rubutu guda 2 bedroom d’in Salimat yanufa ya aje mata d’ayar Paper part d’in mahaifin shi yanufa sabida yasan adede lokacin yana fada ajemai d’ayar paper yayi yafito komawa yayi cikin bedroom d’in Zarah yad’auki bag d’in sannan yanufi cikin bedroom d’inshi yakwashi kud’i masu yawa yad’auki ATM d’in shi guda 3 na bank daban daban yafita ta’kofar baya bayi se zubewa sukeyi suna kwasar gaisuwa amma ko kallonsu baiyiba yafita abinshi

jin ‘karar shigowar text cikin wayarta yasa tad’auki wayar cikin mamaki tabud’e ganin number ce babu suna sabida batama da Number shi karanta text d’in tayi tana gamawa tasaki tsaki afili tace

” watoma shi ta babyn shi yakeyi Allah yasauwa’ke nasama d’ana sunan mugun Sarkin mahaifin ka kuma wallahi baka isa kabarni da igiyar aurankaba dan kam nida zama dakai har abada nasan maganinka da yaya Muzaffar zan had’aka wallahi zama duk kusan halinsu d’aya se shegen nuna isa su akullum sune gaba ” tsaki tasake ja

Murmushin takaici Rayhana tayi tace

” toya zakayi Zarah Allah yabasu mulki da jagoranci akan mace sune sama damu kinga kuwa babu yadda zamuyi dole muyi biyayya idan har munason ganin dede karki manta aljannar mu tana ‘kar’kashin kafarsu kinga kuwa idan munaso dole muyi biyayya Zarah idan kikayi ha’kuri watarana zai zama labari ”

Tashi Zarah tayi tadawo kusada Rayhana murmushi tayi tace ” hakane Aunty Raihan gaskiya zuciyar ki mai kyauce tabbas maganar ki haka take kuma nayi kudirin yima mijina biyayya wanda zan aura nan gaba ” cikin mamaki Rayhana tace

” kamarya mijinki fa ba zaman jego kikazoyiba? ” dan danan hawaye suka wanke fuskar Zarah labarin duk abinda yafaru tasanar da Rayhana tun daga auranta har zamanta cikin masarautar Yazeed raunin Zuciya irinna Rayhana seda tayi kuka tanamai tausayama Zarah cikin zuciyar ta tace ” kowa da irin tashi ‘kaddarar hmmm Zarah dakinsan wacece Rayhana dakin tausayamin nima ” haka suka cigaba da hirarsu

Shiryawa Muzaffar yayi yafito cikin shigar manyan kaya idan ka kalleshi seka sake kallon shi masha Allah hanyar fada yanufa kasancewa antara baki ko ina Muzaffar yayi binshi da kallo akayi hakan ba’karamin haushi yabashiba cikin sauri tawa hadima daga cikin hadiman Arfat wadda ta aminta da ita taruga cikin part d’in Su Arfat tana shiga tazibe takai gaisuwa tace ” Allah ya’kara miki lafiya ga Yarima Muzaffar can yafito cikin shiga ta alfarma da alamu fada yanufa ”

Cikin sauri Arfat tami’ke abayarta tazura mai matu’kar kyau a saman riga da wandan jikinta dasuka kamata tsam hular rigar taja saman kanta tafita cikin sauri take tafiya tawani corridor tabi wanda zai iya sadaka da hanyar shiga fada cikin sa’a suka kusayin kicibis da Muzaffar shiko yabiyo hanyarne sabida yawan jama’ar daketa damunshi saurin shan gaban shi tayi cikin sauri Mu’azzam yala’bai dawowar shi kenan yahangi Arfat d’in tanufi hanyar cikin sauri shine yabiyo dan yaga mai zatajeyi cikin raunin murya Arfat tace

” Dan Allah Muzaffar katsaya ka saurareni wallahi son danikeyi maka yasa na aykata haka haba conal Muzaffar nakasa bama d’an uwanka kulawa sabida kai tun farko kai nikeso tun kafin nasan maiye so dan Allah kaceci rayuwata nasan bakada ala’ka da wannan cikin amma ko Doctor yana d’aukarshi amatsayin naka da Momy please help me Conal I begging u ka amsamin cewa kana sona zan warware wannan kullin da kaina I promise u Conal Muzaffar ”

wani irin zazzafan mari yasauke mata rai ‘bace yanunata yace

” ke Arfat kiyi gaggawar shiga hankalinki wallahi koda Mu’azzam mutuwa yayi bazan iya aurankiba dan bakidaga cikin tsarina har abada bazan ta’ba sonkiba nalura ke kam dabbace kar Allah yasa ki warware komi banida matsala da hakan kisani ina raga mikine sabida Mu’azzam dan shi nayarda nashanye bulala 100 sabida naga tsantsar soyayyyar ki cikin idanun shi badan hakaba da senayimiki abinda sekin gammaci mutuwa akan rayuwarki idan kuma kika sake tarata da irin wannan maganar senasa Mu’azzam yarubuta miki saki 3 dukda son dayake miki bazai’ki aykata hakanba idan nabu’kata dabida tsananin soyayyyar dake tsakaninmu ”

Turata yayi saura kad’an tafad’i tabaya wucewar shi yayi cikin sanyin jiki Arfat tajuyo idanunta sunciga tab da hawaye ganin Mu’azzam agabanta yasata zaro ido Murmushin takaici Mu’azzam yayi yace

Alhamdulillah dama Zuciyata takasa amincewa d’an uwana zai aykatamin haka yau gashi naji aynahin gaskiya da kunnuwana tabbas Muzaffar baiyi ‘karyaba Arfat ina tsananin sonki amma ayanzu natsaneki bazanyi saurin sakinkiba yanzu sena d’an d’ana miki irin ba’kin ciki da damuwar dakika sani kikasa d’an uwana aciki sannan kiyi gaggawar sanar dani wannan cikin najikinki nawaye Arfat tabbas kin cutar dani nami’ka miki daukkan soyayyya ta ke kuma kinci amanata cin amanarma hadda cikin shege dukdan kulla makirci to wallahi bazan ta’ba yarda da wannan cikinba sanin kan kine kinsan ban ta’ba kusantarkiba na yarda dashine sabida ina zaton na d’an uwanane to yau naji tabbacin bashida ala’ka dashi kamar yadda banida shi ”

Ya’karashe maganar cikin rawar murya yajuya saurin ri’ke rigarshi Arfat tayi tace

” Doctor wallahi wannan cikin nakane bashida wani uba se kai ka saura r……… ”

Juyowa yayi afusace yasauke mata mari idanunta cike da hawaye tad’ago ta kalleshi ganin hawaye saman fuskarshi gawani irin red da idanunshi sukayi sabida tsananin ‘bacin rai saurin rumtse idanunta tayi afili tace

” Doctor yau kaine nike ganin hawaye saman fuskar ka ? Nashiga uku ni Arfat ”

Barin gurin Mu’azzam yayi cikin sauri itako dur ‘kushewa tayi saman gyuwoyinta Muzaffar yana shiga cikin fada maimartaba yafad’a Murmushin shi su wajiri kuwa wata irin fad’uwar gaba sukaji kasancewar kayu Yusuf baya gurin yasa waimbai jin kamar yasaki fitsari gaisuwa Muzaffar yakai gurun mahaifin shi sannan yazauna gaisheshi aka shigayi saurin dakatar dasu yayi fuskantar mahaifin shi yayi yace

” Allah ya’karamaka lafiya mahaifina nazomaka da wata magana amma batana nufin shiga cikin hukuncin kabane inaso kabani damar tuhumar wancan azzalumin mutumin dasuke kirada malami dan nalura akwai lauje cikin nad’in akan zuwanshi wajan yima magani ”

Jin jina kai maimartaba yayi yasauke ajiyar Zuciya yace

” karka damu Yarima Muzaffar zanbaka damar haka amma kabari zuwa gobe idan munyi magana da hajiya kaji ”

Jin jina kai Muzaffar yayi yami’ke sallama yayima mai martaba yafito daga fada dafe setin zuciyar shi waziri yayi dan ji yake kamar zata fito sabida tsananin bugawa datakeyi Part d’in Momy Muzaffar yanufa

Cikin sanyin jiki Muzanbil yashiga cikin parlour zaune yasamu Samha tanashan fruit sallamar shi kawai ta amsa tacigaba dashan fruit d’inta kallonta yayi yai saurin kauda kanshi sabida irin shigar datake jikinta ji yayi tsigar jikinshi tatashi cikin bedroom d’in shi yanufa cikin zuciyar shi yace

” lallema yarinyar nan wato yau ko bag d’in bazata amsaba wanka yayi yashirya yafito dining yanufa zama yayi yanajiran tazo tazubamai amma shiru shikuma girman kai yahana yayi mata magana ‘kwafa yayi yazuba abincin Spoon d’aya yayi yai saurin furzar da abincin yami’ke afusace yanufi gurinta cikin fad’a yace

” waine irin abincine wannan ? Sekace za’abama dabba ” mi’kewa Samha tayi tace ” daga cikin gida yake wanda hadimai sukayine dama bani yadace nadingayin abinciba kaima Kasan haka inayimakane sabida kyautatawa to nalura baka bu’katar haka shine nabari idan katashi bu’katar haka sekayimin magana idan naga zan iya ” tana ‘karashe fad’ar haka tanufi hanyar fita daga parlour cikin mamaki Muzanbil yabita dakallo dan yakasacewa komi

Fuska tamke Muzaffar yazauna saman cushion d’in dake kusada Momy gaidata yayi ko kallon inda Aunty Sumayya take baiyiba itama shigowarta kenan yanzu tashi Rayhana tayi tanufi freezer lemon ta d’akko had’ida yanka nau’ikan fruit acikin fulet tanufo gurin Muzaffar ganin haka yasa Momy tashi barin part d’in tayi tanufi part d’in kaka dede lokacin islam tashigo gurin Aunty Sumayya tanufa

Zama Rayhana tayi kusada Muzaffar d’aukar yankan watermelon tayi tanufi bakinshi dashi tagefan idanunshi ya kalli Aunty Sumayya ganin shi take kallo yasa shi bud’e bakin tasame cikin wata irin murya Rayhana tace

” woow Sojana kayi kyau sosai dole nasiya wannan wankan ” wata irin fad’uwar gaba Muzaffar yaji cikin zuciyar shi yace kajimin yar duniyar yarinya tayaya tasan wannan kalmar hmmmm senaci uban Zarah nasan itace zata sanar mata ” saurin ‘ka’kalo Murmushi yayi tunawa dayayi su Aunty Sumayya suna gurin yace

” haba wane biya zakiyi bacin danke nayi kemafa kinyin kyau sosai shiyasa nasake biyoki nan dan nasake ganinki ” Murmushi Rayhana tayi tasake samai fruit abaki abin watermelon d’in yazubar mai ajiki tayi saurin yun ‘kurawa zata goge mishi akayi rashin sa’a tafad’a saman jikin shi saurin rungumoshi tayi sabida jidatayi zata fad’i d’ankwalin dake kanta yazame kamshin irin mayamayan gyaran kan Nabila yadaki hancinshi ga kamshin turaranta wani irin tashin hankali Muzaffar yaji saurin cije lip’s d’inshi yayi cikin zuciyar shi yace

” wannan yarinyarfa idan nayi wasa kasheni zatayi amma senayi mugun sata tashiga cikin hankalinta tuni idanunshi suka canza launi itako sake ‘kan’kameshi tayi tsakaninta da Allah ita tsoro yasatayin hakan badawani daliliba afusace Islam tami’ke tafita daga part d’in itako Aunty Sumayya zuciya tagama kasheta

Kuyi ha’kura najina shiru jiya batare dana sanar mukuba wani uziri yatsareni ina yinku fans ana mugun tare ina godiya da irin ‘kaunar dakuke nunamin Allah yabar zumunci 👌🏻😘

Daga Al’kalamin….🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and share please

Love u all sisters 🥰🌸👍🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

Jinjina da d’inbin godiya gareku fans tabbas naji ‘korafinku akan na’kara yawan typing to kunason typing amma bakwason yin comment iyakar ku thanks eh ha’kika inason godiyar dakuma addu’ar ku amma yin Comment yana sahun gaba wajan zummar yin typing sabida tananne zansan mai kuka d’auki sa’kon nawa to idan kunason na’kara yawan typing nadinga ganin ruwan Comment da muhawara akan Novel d’in 👌🏻

Sannan dan Allah masu bina ta pc akan natura musu daga farko dan Allah kudinga tambaya a group sabida abin yanayimin yawa please 👏🏻 Ana tare all sisters 🤝🏻😘

🅿 31 & 32

Mi’kewa tayi rai ‘bace tace

” gaskiya Muzaffar kabani kunya wannan yar ‘karamar yarinyar kakeyima irin wannan hmmm ”

Fita tayi afusace tana fita Muzaffar yasauke wata irin ajiyar Zuciya rai ‘bace yace ” se yaushe zaki saukamin daga jiki ? ” fuskar shi tanuna ‘bacin rai amma muryarshi takasa fita da karfi kamar yadda Rayhana tazata jiki a sanyaye tami’ke saurin fita daga part d’in tayi sabida tsoran abinda zai biyo baya kai tsaye part d’insu tanufa su Sudees suna gurin Momy a can wajan kaka

Kwanciya Muzaffar yayi kan cushion d’in jikin shi duk babu ‘karfi wani irin takaici yakeji cikin zuciyar shi yace
” wato ni wannan yarinyar zata nunawa futsara kodayake tasan waye namiji tundaga shedanan Sudees da Shureem tun tana yar ficiciyarta toni bazan d’auki wannan fitsararba zanyi maganinta ”

Itako Rayhana tana shiga tayi saurin d’aukar wannan box d’in cire zoban ciki tayi ta’adanashi sannan tad’auki wata abaya tasaka tafita tanayi tana waige cikin tsoro da fargaba tashiga cikin part d’in saurin sauke ajiyar Zuciya tayi ganin babu kowa cikin parlour rumtse idanunta tayi tanufi cikin bedroom d’in dake kallon hanyar waje wani irin bugawa zuciyarta keyi tana shiga tabud’e idanunta jin ‘karar saukar ruwa cikin toilet yasata dafe ‘kirji saurin aje box d’in tayi kan bed tajuya tafita cikin sauri

Part d’insu takoma tana shiga tanufi freezer robar ruwa tad’akko ko tsayawa neman cup batayiba tabud’e takafa kai seda tasha yakai rabi sannan ta’aje tashiga cikin bedroom kullewa tayi sannan tazauna kan bed tana sauke ajiyar Zuciya duk tagama furgicewa tsayin lokaci sannan tami’ke tanufi toilet

Ummi nafitowa daga toilet idanunta suka sauka kan wannan box d’in cikin tashin hankali ta’karasa wajan bud’e box d’in tayi zaro ido tayi ganin kud’in amma babu zoban saurin rufewa tayi tami’ke fita parlour tayi hadimai tashiga ‘kwalama kira cikin tsoro suka shigo zubewa sukayi suna kwasar gaisuwa tsawa tadaka musu tace

” waye yashigo cikin part d’in nan kuma har cikin bedroom d’ina ? ” cikin tsoro suke sanar da ita babu kowa mari tawatsama takusa da ita tasake cewa ” kamarya bakuga kowaba shashanci kenan lalle idan kuwa hakane bakuda amfani kuma wallahi kuyi gaggawar nemomin wanda yashigo yanzu ko nayi muku hukunci mafi girma ”

Juyawa tayi takoma cikin bedroom ko Shiryawa takasayi sabida tashin hankali afusace tami’ke tasa kaya cikin tashin hankali take fad’in

” tabbas akwai wanda yasan komi akan ‘batan Twins d’in Muzaffar gashi ni za’a farasawa cikin matsala bayan bani ‘kad’ai na aykata hakan ba ana ganin wannan box d’in agurina za’a zata har kisan Nabila inadasa hannu aciki dana shiga uku dole nasan abinyi kuma dole nanemi wadda yakawo wannan box d’in ”

Cikin sanyin jiki Muzaffar yafito daga part d’in Momy cikin mamaki yake hangen harabar ajiye motoci yadda manyan motoci keshigowa cikin sauri aka bud’e Motar dake tsakiya fuska naga Muzaffar yasaki had’ida yin Murmushi yanufi gurin dogarawa suka shiga kirari Muzaffar yana isa yarungume shi yana fad’in

” oyoyo yaya Ibrahim se yanzu kake dawowa agaskiya nayi fushi ” Murmushi Yaya Ibrahim yayi had’ida kama kunnanshi yace ” ayi ha’kuri aboki ” bata rai Muzaffar yayi yace ” haba yaya Ibrahim nacefa kadena cemin aboki koda baka auri Aunty Sumayya ba aykai babban yayane ” sakeyin Murmushi yaya Ibrahim yace ” ammafa lokacin dakake yaro konace yaya sekace a’a aboki dan haka wannan kalmar bazata mutu ba ”

” kayi maza kasanar da ‘kanwata Nabila nadawo kaga wannan bag d’in duk tsarabar tace hadda wani saban turare kasan aduk lokacin dana dawo take canja saban turare gakuma tsarabar Twins gaskiya naso nazo wajan hidimar sunan su ayki yatsareni Allah yasa ‘kanwata batayi fushi daniba ? ” ganin yadda fuskar Muzaffar tacanza yasa yaya Ibrahim yin shiru amma cikin zuciyar shi cewa yayi Allah yasade lafiya cewa yayi sunufi part d’in maimartaba dan shi yakeson fara gani kafin kowa

Suna isa maimartaba yafad’ad’a Murmushi shi rungume yaya Ibrahim yayi yace ” masha Allah yau ga d’ana yadawo zama yaya Ibrahim yayi sukad’an ta’ba hira sannan suka mi’ke zuwa part d’in Momy

A ta’kaice Yaya Ibrahim d’ane ga yayan maimartaba uwa d’aya uba d’aya mahaifin shi yabar gida tun kafin rasuwar mahaifin su se bayan wasu shekaru matarshi takawo yaya Ibrahim cikin masarautar nan tun yana d’an 5 yr acewarta mahaifin shi yarasu sosai yaya Ibrahim yasamu gata tun dagaranar mahaifiyar Yaya Ibrahim batasake dawowaba ayanzu kam sunyi zaton bata raye Momy tari’keshi tamkar d’anta sa’an yaya Ahmad ne yaya Ibrahim baisan ba Momy bace ta haifeshi se lokacin da za’a aura mishin Aunty Sumayya sosai yayi mamaki sabida yatashi babu banbanci

Yasha’ku sosai da Muzaffar tun yana jariri wannan sha’kuwar tasa Yakecema Muzaffar aboki yana matu’kar son duk wani abinda Muzaffar yakeso shiyasa yake son Nabila a cewarshi Muzaffar yayi dacen mata shidin jami’i ne na CBI bayanan Nabila ta haihu amma ansanar dashi haihuwar amma har yanzu baisan an kashe Nabila da ‘batan yarantaba wannan kenan

Sosai momy tayi murnar dawowar yaya Ibrahim cikin zumud’i wata hadima tashiga part d’in Aunty Sumayya zaune take itada Islam gaisheta tayi sannan tace

” Allah yabaki nasara dadyn su Amfal yadawo ” cikin sauri Aunty Sumayya tami’ke tasake maimata kalmar ” yadawo ? lalle wato babu ko sanarwa balle ashirya mishi tarba ” cikin sauri tanufi cikin bedroom kai tsaye toilet tashiga

Bayan sun gama gaisawa yaya Ibrahim yasake cewa ” haba aboki tashi kakiramin ‘kanwata mana akawomin Twins nasan su basuyi fushi daniba mi’kewa Muzaffar yayi cikin wani irin yanayi yafita bayan fitar Muzaffar Momy tasanar da Yaya Ibrahim batun rasuwar Nabila da ‘batan Twins sannan tasanar dashi labarin d’ayar matar shi dasu Shureem sosai yaya Ibrahim yakad’u dajin wannan mugun labarin amma yaji sassauci dajin maganar d’ayar matar wato Rayhana

Muzaffar yana shiga yanufi cikin bedroom ganin batanan yasa yafito yanufi cikin bedroom d’in Nabila zaune yasameta tayi shiru alamar tashiga cikin zurfin tunani tamke fuska yayi yace ” ke ina yara ? kitashi muje ga yayana yadawo kugaisa ” cikin sanyin jiki Rayhana tami’ke murya asanyaye tace ” suna gurin kaka ” had’a rai yayi yace banace kidena barin gurin dasukeba to wallahi idan kika rasa yaranki babu ruwana kijirani a parlor bari nad’akkosu ”

Fita yayi tabi bayanshi da kallo tace ” kai babu wani sassauci atare da kai koda yaushe cikin masifa Allah kabaiyana makasan Nabila nabar cikin masarautar nan nahuta ” shigowa yayi rungume dasu saurin amsar d’aya tayi tagefan idanun shi ya kalleta cikin zuciyar shi yace ” wani wankan tasake yar ‘karamar yarinya da ita se jan hankali tsiya kisani Muzaffar yafi ‘karfin kula ‘karamar yarinya ”

Fita sukayi suka nufi part d’in Momy suna shiga yaya Ibrahim yami’ke ya amshi yaran cikin girmamawa tagaida yaya Ibrahim ‘ko’karin sakin fuskarshi yayi suka gaisa dan duk tausayin Muzaffar yakamashi ta’a ziyya yaya Ibrahim yayi mai cikin dakewar Zuciya yaya Ibrahim yami’kama Rayhana bag yace

” gashi Raihan wannan tsarabar kice d’ayar bag d’in yami’ka mata yace wannan kuma ta Twins ” godiya sosai Rayhana tayime mi’kewa yayi yamusu sallama yafita shima Muzaffar fita yayi zuciyar shi cunkushe da damuwa sawa Momy tayi aka kaima Rayhana kayan part d’insu fuskantar Rayhana tayi sosai tace

” Raihan nalura Muzaffar yafison Nabila yakamata kimantar dashi Nabila nasan bazai manta da itaba amma ina nufin kisa idanunshi yadena hangenta bata raye kece agabanshi yanzu ke yakamata yakalla farincikin da Nabila tabashi kema kin bashi amma kinasake da damarki akanshi Raihan ke macace kinada abubuwan dazakija hankalin mijinki kicire kunya kibama mijinki kulawa karki bari ciwo yakamashi kinsan damuwa babu abinda bata sawa ki d’auka tamkar mahaifiyarki ce take yimiki wannan nasihar ba mahaifiyar mijin kiba kinga yau tabon rashi Nabila yafamu cikin zuciyar shi kiyi ‘ko’karin samarmai da farinciki kisa yadena ganin yarintarki yazama yana kallonki fiyeda Nabila hakan zaisa yasamu kwanciyar hankali kema haka tashi kije Allah yayi miki albarka ”

Mi’kewa Rayhana tayi idanunta suncika taf da hawaye cikin zuciyar ta tace ” kiyi ha’kuri Momy aurena da Muzaffar yarjejeniyace bawai nagaske bane bazan iya bashi kulawa irinta mata da miji ba shima bazai saurareniba amma zanyi iya ‘ko’karina wajan sashi farinciki amma bazan iyaba wanda bayasona kainaba ”

Tana isa parlour tabud’e tsarabar yaya Ibrahim kayane masu kyau daturaruka masu kamshi da tsada da mayamaye kala kala haka bag d’in su Shureem suma kayane masu tsada kwasarsu tayi tanufi cikin bedroom misalin 09:00 pm Muzanbil yashiga cikin bedroom d’in Samha hannun shi ri’keda Cup da magani fuska tamke yami’ka mata babu musu ta amsa yitayi kamar tasha tami’ka mishi Cup d’in amsa yayi yafita bin bayanshi tayi da kallo cikin zuciyar ta tace yau zanga zahiri kwanciya tayi kamar tayi bacci babu jimawa yashigo kiran sunanta yashigayi yaji shiru cire jallabiyar shi yayi dagashi se singlet da shotnika hawa yayi saman bed d’in yashiga ‘ko’karin rabata da kayan jikinta duk tanajin shi harya sabule mata riga yashiga romantic d’inta

Sosai Samha takejin sa’kon cikin jikinta amma tadaure seda yagama fita hayyacin shi duk babu kaya jikin su yaja musu blanket yafara ‘ko’karin shigarta matse kafafunta tayi had’ida bud’e idanun ta tace

” Sannu Yarima gaskiya salon takunka yaburgeni sosaifa amma inamai tayaka takaici yau bazaka samu wannan biyan bu’katar ba ” dukda razanar da Muzanbil yayi amma seyadake yace ” ke kinayin haukane keba matata bace? Karkiyi kuskuran yin haka zanyi mugun ‘bata miki rai ” cigaba yayi da ‘ko’karin shigarta amma tahana ganin tana ‘ko’karin zamai matsala yace ” haba my wife Allah fa zaiyi fushi dake mijin kinefa ? ”

Murmushin takaici Samha tayi sannan tace ” zanbaka kaina amma kasanar dani gaskiyar wannan cikin? ” sosai Muzanbil yaji fad’uwar gaba amma bashida za’bi dan kam yariga yazo hannu cikin wata irin murya yace ” nawane banshirya haihuwa yanzu bane shiyasa nace banawa bane ni shedane akan budurcin ki Samha nakumasan babu wani namiji daya ta’ba yimiki haka seni ”

Cikin wata irin murya Samha tace ” shikenan yarda amma kayimin ha’kuri nashiga toilet yanzu zanfito inajin fitsarine ” d’agata yayi yana fad’in karki dad’e ” Murmushi tayi tashiga toilet sedata kulle ‘kofar tace

” tabbas Yarima kacutar dani kasa narasa ganin wannan daran dako wace ‘ya mace take burin gani kabugar dani alokacin kasa naganshi tamkar cikin baccina amma dukda haka sedanayi jinya kasa kaina cikin rud’ani wanda se yau wannan kunlin ya warware daga Zuciyata kasani bazaka ‘kara samun kainaba kuma wallahi wannan babyn seyazo duniya in sha Allah ”

Cikin kidima da matsananciyar bu’kata Muzanbil yafara ro’konta amma taki rai ‘bace yamaida kayanshi yafita yana fad’in yau nine nike ro’kon mace hmmm kiri’ke kayanki Samha bazan sakebi takankiba ”

Abangaran Rayhana kuwa shirin bacci tayi cikin riga da wando masu taushi turarukan da yaya Ibrahim yakawomata tafesa sakin sumar kanta tayi tanufi cikin bedroom d’in Muzaffar kwance tasameshi yarufe jikin shi duka yana rawar sanyi alamun zazza’bi cikin sauri tahau saman bed d’in tunawa tayi damaganar Momy gyaramasu Shureem kwanciya tayi dagacan wajan bango ta kwanta kusada Muzaffar seseta zuciyar ta tayi cikin wata irin murya tace

” damuwa bata kamacekaba sojana karka bari ba’kin ciki da damuwa susamu muhalli cikin zuciyar tsayayyan namiji soja na ka rumtse idanun ka kasa cikin zuciyarka matarka zata baka maganin wannan sanyi ” ahankali tabud’e blanket d’in tashiga ciki kamshin turaran jikinta yasake dakar hancinshi lumshe idanunshi yayi hannunta tazura ta rungumo shi wata irin ajiyar Zuciya yasauke had’ida jan numfashi mai ‘karfi wani irin bugun bugu zuciyar Muzaffar tashigayi

Tofa lalle Rayhana anya kuwa 🥰😜 👌🏻

Daga Al’kalamin….🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comment and share please

love u all sisters 😘🌸🏻🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana and my Takwara 👌🏻

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 33 & 34

Cusa kanta tayi cikin ‘Kirjinshi Muzaffar jiyayi kamar zai shid’e wani irin dumi yaji yana shigar shi hannu yasa yazuge zip d’in rigar shi sake jawota yayi cikin jikin shi yana sha’kar kamshin jikinta jiyayi gaba d’aya yana neman rasa natsuwar shi cikin sanyin murya Rayhana tace

” my Noor kasancewar ka atare dani yasanaji kaina amatsayin wata mai daraja kuma mai sa’a a cikin duniyar ka my Noor please kayarda kabani dama nayima al’kawarin shafe duk wata damuwarka kabani dama kafin zuwan wannan lokacin Rayhana takafa tarihi cikin zuciyar ka kabani wani ‘bangare cikin zuciyar ka inda babu wacce tazauna acikin shi bana nufin had’a matsayi da Nabilar ka domin nima ina tayaka sonta karka manta watarana zanbarka kamar yadda Nabila tabarka zanyi nesa da duniyarka amma bazan iya yin nesa da zuciyar kaba my Noor damuwa batadace da kai ba Murmushi yafi yimaka kyau tamkar sanyin iskar ‘korama nakeji idan naga Murmushin ka my Noor kabani farincikin tunda kahad’ani cikin wannan kyakkyawan ahalin naka kasa momy tazama uwa agareni tabbas ni Rayhana nacika mai sa’a cikin masarautar HAYAT ”

Sake rungumo shi tayi shiko Muzaffar yakasa tantance cikin bacci yake ko afarke mamakin yadda kamar Rayhana ta iya irin wa’innan kalaman masu tsada yakeyi tabbas bai ta’bajin irin suba ji yayi bayason tabari ahankali yace

” Raihan ” karo nafarko da Rayhana taji ya ambaci sunanta cikin wata siga murya a sanyaye tace ” na am my Noor ” lumshe idanun shi Muzaffar yayi sabida jin sunan yakeyi har cikin kanshi sedayanisa sannan yace

” karki manta da yarjeje niyar mu bana sa’ba alkawari karki karkatar da Zuciyata dataki tawani ‘bangare banason kiyi nasarar shiga Zuciyata kema kihana taki zuciyar shigar datawa cikin ta Thank u for help me ”

Janye jikinta Rayhana tafara ‘kokarin yi daga nashi sake jawota yayi yace ” hakan bazai yiwuba niyyarki kibani agaji amma kina niyyar barina bayan kin ‘bata komi to baki isaba nasan kina kewar namiji tunda kin ta’ba tarayya dashi dan haka zanbaki yar ‘karamar dama awannan daran tukuycin taimakona amma ba yadda kike zatoba Raihan sabida kinyimin ‘kan’kanta kumani inada masifar kishi bazan iya shiga inda wani yashigaba zan had’a jikina danakine sabida girman kalamanki tabbas najisu daban Raihan ”

Shafar sumar kanta yashigayi itako Rayhana cikin zuciyar ta wani irin zafi taji tayi kudirin daga yau Muzaffar bazai sake ta’ba koda yatsan hannuntaba jin hannun shi cikin rigarta yasata saurin ja baya yun ‘kurawa yayi yahaye samanta jin breast d’inta ba yadda yazataba yasashi saurin sake cafkarsu cikin mamaki yake shafarsu tamkar maison gano wani abu rigarta yashiga ‘kokarin cirewa dan yaga zahiri cikin sauri Rayhana tari’ke hannun shi ganin haka yasashi du’kowa yahad’e bakinshi danata yafara sakar mata shi’umin kiss tuni wani irin tsoro yakama Rayhana

Jin yadda lips d’inta suka farayin zafi yasata sa hannuwanta ta tallabo kanshi tafara ‘ko’karin raba bakinta danashi cikin azama Muzaffar yad’ago had’ida saurin d’age rigarta baisan lokacin daya furta ” Woow ” kasancewar akwai hasken wuta a cikin bedroom d’in basu kasheba hannuwanshi har rawa sukeyi wajan cafkarsu rumtse idanunta Rayhana tayi sabida wata irin kunya data kamata

Sosai Muzaffar yake matsarsu bakinshi yakai yafara tsotsarsu cikin salo da ‘kwarewa itako Rayhana kuka tafara saki sabida zafi jin kukanta yasa Muzaffar cire bakinshi daga breast d’in tureshi Rayhana tashigayi tana kuka rumtse idanunshi yayi yasauka daga kanta cikin sauri tasauka daga bed d’in fita tayi daga bedroom d’in baki d’aya cikin bedroom d’in Nabila takoma tana sauke ajiyar Zuciya had’ida share hawayenta rufe door d’in tayi tahau saman bed ta kwanta tanajin wani irin ba’kin ciki cikin zuciyar ta naganin ‘kirjinta da Muzaffar yayi

Shiko tashi zaune yayi yadafe kanshi yarumtse idanunshi yanasake hango yadda breast d’in Rayhana suke atsaye gasu a cike dam’ke hannunshi yayi yana tuna irin laushin su sauka yayi daga bed d’in le’ka parlour yayi konan tazauna amma batanan zuciyar shi ta tabbatar mishi tana cikin bedroom d’in Nabila komawa ciki yayi amma yakasa kwanciya domin kuwa yana neman agaji haka yadinga sintiri daga bedroom zuwa parlour ganin hakan ba zai fissheshiba yasa yanufi kitchen Lipton yadafa yasa lemon tsami maiyawa yasha sannan yakoma ganin Sudees yamotsa yasa yakoma kusa dasu ya kwanta adaran wannan ranar Muzaffar bai iya rintsawaba

A ‘bangaran gadanga wato Aliyu jirgin dare yanufa zuwa Cameroon a hotel yasauka se zuwa safe yanemi taxi zuwa inda zashi nunama mai taxi d’in address d’in inda zashi yayi cikin sa’a kuwa yasan gurin sosai sukayi tafiya wata ‘kayatacciyar unguwa yakaishi bayan Aliyu yasauka yashiga tambayar gidan Alhaji Jamilu amma kowa seyace bai saniba tsaye yayi cikin takaici yana tunanin yadda zai gano gidan wata dalleliyar mota Aliyu yaga tayi parking agaban shi tsaki yaja yamatsa bud’e gilas din motar akayi cikin mamaki tace ” wanike gani kamar haidar d’ina ? ” cikin sauri yajuyo sukayi ido 4 da ita tsalle Aliyu yayi cikin sauri yabud’e motar yashi rungumeta yayi yace

” Mama yau ga d’anki har gida ” cikin mamaki ni Npeedy nasake kallon matar mahaifiyar Rayhana nagani 😳 ko meye ala’karta da Aliyu ? To baride muji

Suna isa aka wangale musu ‘katon get d’in suka shiga itada kanta tad’aukar mai bag d’in shi suka shiga ciki abinci tagabatar mai kala kala bayan yagamaci suka shiga hira fuskantar ta sosai Aliyu yayi yace

” Mama lokaci fa yayi dayakamata kikoma gida Allah kaka yana matu’kar kewarki kowa yana d’auka kin dad’e da rasuwa amma shi yakasa yarda dahakan Mama ni ‘kad’ene nasan kina raye nima sanadin karatun danayi anan Allah ya had’amu dan Allah mama ”

Dakatar dashi Mama tayi dafad’in ” bazai yiwuba haidar idan har nakoma gida yanzu zanfama wani ta’bo dake cikin Zuciyata sabida nasan mahaifinmu bazai yarda narayu da farinciki naba kasancewata anesa yafimin farinciki dukda cewa nayi muguwar nadamar aykata wannan kuskuran Aliyu yaya bayanin wanda nasaka aykin bincike akan shi ? ”

zama Aliyu yagyara yace
” nayi kuma nagane yana nan lafiya amma ayanzu baya cikin ‘kasar BIHAR yatafi wani ayki yau kimanin wata 11 kenan amma inada tabbacin yana lafiya amma Mama meyasa kike bin duk wani matsin shi ? ”

Murmushin takaici Mama tayi tace
” shid’in d’anane wanda ko mahaifin shi baisan yana rayeba Ibrahim shine yarona na 3 kafunshi nahaifi biyu duk sun mutu tun kafin ayi suna shikuma na haifeshi a saudiyya ganin shi yarayu yasa nazauna dashi acan dukda damuwar da mahaifin shi yayi akan nadawo amma naki yaje kusan sau babu adadi amma na’ki yarda muhad’u sabida wani dalili ganin Ibrahim yaciga 5 yrs yasa nahau girgi daga saudiyya zuwa BIHAR nakaima dangin mahaifin shi shi akan cewa mahaifin nashi baya raye nikuma nakomo Cameroon cikin nuna alhinin mutuwar Ibrahim sosai muka samu matsala da Jamil wanda yake amsa sunan Alhaji Tanimu ayanzu ina matu’kar kewar Ibrahim inakuma son kasancewa tare dashi amma hakan bazai yiwuba Haidar sabida wani dalili amma dan Allah karka tambayeni wane daliline yanzu yaran shi nawa ? ”

Jin jina kai Aliyu yayi yace ” 4 1 mace 3 maza amma Mama bayanshi bakisake haihuwa bane ? ”

Hawayen saman fuskarta tashare tace ” na’kara dayawama kuwa sun kai 6 amma ayanzu babu ko 1 atare dani ” cikin nuna mamaki yace ” har wannan yarinyar taki wadda natafi nabari Mama ina Raihan har ina hango girmanta ayanzu Mama hardafa tsaraba nayi mata ”

Cikin takaici Mama tace ” Aliyu Rayhana tana raye amma ayanzu bansan inda takeba amma inayimata kyakkyawan zato haidar banaso kowa yasan wannan maganar harda shi kanshi mai gidan canza maganar tayi dafad’in nikam Haidar har yanzu bakayi aure bane ? ”

Canzawa fuskar Aliyu tayi cikin damuwa yace

Anyimin auran fansa da d’aya daga cikin ahalin masarautar HAYAT kaka ne yatilasta hakan dan ramuwa akan d’aukeki da Abba Jamilu yayi kuka gudu kukayi aure shine aka auramin Zarah ‘yaga Sarauniya Kilishi sosai akasani na azaftar da ita Mama Ummi nama haka dady ma haka tabbas Zarah tafuskanci wula’kanci da tozarci cikin masarautar mu amma ayanzu tana gidan su da tsohon ciki bisa sanadin saki 1 danayi mata kuma mukace ba cikina bane amma har yanzu matsayin matata take dan namayar da ita amma ayanzu Zarah ta tsaneni tace bazata dawo gareniba hakama Ummi tace nida Zarah har abada shiyasa nabar musu BIHAR ”

Tashi Mama tayi tsaye tace ” maiyasa kukayi hakan gaskiya kunyi zalinci dole Allah ya tambayeku Haidar mahaifiyar Zarah tari’ke d’an uwanka batare da cutarwaba amma shine kuka sakamata da mafi zalinci a rayuwa to iname baka umarnin kasan duk hanyar dazakabi wajan goge lefinka wannan umarninane ”

Cikin damuwa Aliyu yace yace ” amma Mama ay bamusan cewa Ibrahim d’a yake agarekiba seni yanzu danasani kuma kinsan ke da Abba kune kuka hassasa wannan muguwar gabar wadda har yanzu akeyin ta ” rai ‘bace Mama tace ” oho ku babu alkairi agareku ko dan Allah kudenayi tamkar bakusan darajar d’an adam ba ay muyakamata lefin ya’kare kammu ba wa’inda bama sanan lokacin da aka aykata lefin maiyasa basa ganin lefina tunda ay seda yardata Jamilu ya aureni kuma ay sune suka nuna rashin yarda har hakan tasa mukabar BIHAR wannan ma da yardata hai…….. ”

Shigowar Alhaji Tanimu yasa Mama yin shiru gaidashi Aliyu yayi ya amsa babu yabo babu fallasa yashiga cikin bedroom d’in shi kai Aliyu masauki Mama tayi sannan tanufi bedroom d’in

BIHAR
Bayan Rayhana ta idar da sallar asuba tanufi bedroom d’in Muzaffar zaune tasameshi kan abin sallah da alama baisamu zuwa masallaciba kawar da kanta tayi daga gefanshi tanufi gurin yara cikin mamaki yake kallonta cikin dakakkiyar murya yace

” karki sake kitashesu kibari har sesun tashi ” d’an turo baki tayi tace ” suna bu’katar jin dumin mahaifiyarsu ayanzu zamu koma cikin wancan bedroom d’in mu kwanta ” ‘daukar Sudees tayi tanufi hanyar fita tashi Muzaffar yayi yasha gabanta yace

” lalle wato harkin samu damar mayarmin da magana ko to sede ki kwanta anan ko kifasa tafiya da yaran kitafi ke kad’ai ki kwanta ” mi’ka mishi yaron tayi amsar shi yayi yazubama ‘kirjinta ido tamke fuska yayi yace ” kinaso nasake matsarsune kike sake turosu suna tsokanata ? ” rai ‘bace tace ” bazan ta’ba bu’katar hakan ba cikin mamaki yasa hannu yajawota yace ” idan kuma ni nabu’kaci hakan fa? ” kokin manta acikin yarjejeniyar mu akwai biyayya ? ” cikin dakewar Zuciya tace ” amma kene kace babu rayuwa irinta aure sannan nifa ‘karamar yarinyace ? maizan iya yima wannan se Nabila ” cikin sauri tafizge hannunta tafita

Tsaye Muzaffar yayi yana mamakin yadda ta’iya maiyarmai da magana ‘kwafa yayi yace ” zanyi maganinki bazai yiwu ki renaniba ” kwantar da Sudees yayi shima ya kwanta yana tuna irin laushin jikinta da yadda breast d’inta suke rai ‘bace yace ” bazai yiwuba tayaya zandinga tuna wani abun daga jikin wannan yar yarinyar ay seta rainani hmmmm ” da ‘kyar yasamu bacci yayi gaba dashi

cikin muguwar damuwa Arfat tatsuguna gaban Mu’azzam tace

” Doctor dan Allah kasaurareni narantse da Allah wannan cikin nakane Doctor kaceci rayuwata wallahi nashirya baka kulawa naha’kura da Muzaffar kai dashi duk abu d’ayane k…….. ”
” dakata 👉🏻 Arfat niba shasha sha bane dazaki rainamin hankali bazan ta’ba yarda da wannan cikin ba sede idan gwaji nayi natabbatar da jininane sannan nayarda sannan har yanzu Zuciyata tana tsananin tsanarki Arfat banako son ganin wannan fuskar taki kisani maganar aure babu fashi 3 yrs nakwashe inada aure amma kamar bani dashi dan haka lokaci yayi dazan nemo wacce zatabani kulawa irinta aure ”

Mi’kewa Mu’azzam yayi cikin sauri Arfat tami’ke shan gaban shi tayi tarungume shi sosoi cikin jikinta wani irin yanayi Mu’azzam yaji amma yayi saurin tureta cikin karfin hali yabar parly

Cikin dabara Ummi tad’auki wannan box d’in tanufi part d’in mamy wato mahaifiyar Samha takoyi sa’a tana cikin bedroom saurin aje box d’in tayi a tsakanin cushion sannan tace ” ashe kina ciki nufar cikin bedroom d’in tayi zama tayi kan sofa tace

” yaya kike dama cewa zanyi yaushe zakibama Nura dama yadawo ? ”
Damuwa ta bayyana saman fuskarta tace ” agaskiya ba yanzuba sabida har yanzu cikin bincike sukeyi sun’ki barin maganar ga wannan uban binciken yadawo Ibrahim ”

Ajiyar Zuciya tasauke tace ” to Allah ya kyauta amma Nura yayi kuskure yajefaki cikin masifa ” ta’be baki mamy tayi tace ” yajefani koya jefamu idan asiri yatonu ga dukkammu yatonu bamu kad’aiba ” mi’kewa Ummi tayi tace Allah yasake rufamana shi ” tafita

Jin kukan su Shureem yasa Rayhana saurin shiga cikin bedroom d’in jin ‘karar saukar ruwa yasa tasan Muzaffar yana cikin toilet daukarsu tayi tanufi bedroom d’in ta ayanzu wanka tayi musu tashiryasu itama kwankan tayi d’aya daga cikin kayan da yaya Ibrahim yakawo maga tasa wata had’add’iyar Arabian gown golden colour tasa simple makeup tayi ta gyara gashinta zuwa baya batare data kamashiba wani irin kamshi Rayhana takeyi mai sanyaya zuciya d’aukar yaran tayi suka fito parlour madarar su tahad’a musu tana basu

Dede lokacin Yaya Ibrahim yashigo hannun shi ri’ke da yaronshi Murmushi Rayhana tayi ta amsa sallamar tashi tayi takamo hannun yaron shiko ‘karasowa yayi yadauki Sudees ya d’agashi sama yana juyawa kuka Shureem yasaki yana mi’ka hannu dede lokacin Muzaffar yafito cikin shigar ‘kananan kaya se zuba ‘kamshi yakeyi kallo d’aya Rayhana tayimai ta kaudakai

‘daukar Shureem yayi shima yashiga d’agashi yana sakin dariya nufar gurin Rayhana yayi yace ” kiyi maza ki rufe wannan sumar komawa yayi yazauna kusada yaya Ibrahim suka gaisa tagefan ido yake kallon Rayhana ‘kirjinta yadawo yazubama ido ta’bashi yaya Ibrahim yayi yace

Yade kamata karage tunani maido hankalin shi yayi kan yaya Ibrahim ajiyar zuciya yaya Ibrahim yasauke yace ” Aboki kadaure kayimin bayanin yadda kisan Nabila yakasance da batan Twins ”

Iskar Muzaffar yafesar daga bakin shi yace ” kayi ha’kuri yaya amma bazan iyaba katambayi Mu’azzam ko Muzanbil zasu sanar da kai k……..

” My Noor ni zanyimai bayanin komi amma kafin nan ga break can akan dining kufarayi tukun ” cewar Rayhana shiko yaya Ibrahim sake kallon ta yayi yanajin tamkar itadin watace a rayuwar shi shiko Muzaffar baisan maiyasa yakejin dad’in wannan saban sunan da Rayhana tasa mishi

Daga Al’kalamin…..🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comment and share please

love u all sisters 🤝🏻🌹🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 35 & 36

Tashi sukayi suna nufi dining cikin mamaki yaya Ibrahim yake yin break d’in dan beyi tunanin Rayhana zata iya abinci mai dadi irin wannan ba amma dukda haka kallon Muzaffar yayi yace

” aboki amma ba Raihan tahad’a wannan abincin ba ? ”

Murmushin Muzaffar yayi yace ” yayana kenan ay dukda Raihan takasance yarinya amma wajan girki tafi wata babbar macan iyawa ”
Jinjina kai yaya Ibrahim yayi yace ” ah lalle kace daga yau wajan ‘kanwata zandingayin break kai harma da lunch ” saurin kallon shi Muzaffar yayi yace ” a a yaya karka jamana masifar Aunty Sumayya kasanfa batada sau’ki wajan kishi ”

Murmushin yaya Ibrahim yayi har suka gama tashi Muzaffar yayi yace” to nide zanje gaida maimartaba idan tagamayima bayanin ina parlour Momy ” daga haka Muzaffar yanufi hanyar fita cikin sauri Rayhana tami’ke rungume shi tayi tabaya tace

” My Noor please karka dad’e kadawo kaji bangaji da kallon wannan kyakkyawar fuskar takaba ina burin naita kallonta akoda yaushe kaji Dadyn Faruq da haidar ” cikin sauri Muzaffar yajuyo har suna iya jiyo numfashin juna idanunshi yasa cikin nata amma yakasa furta komi sabida kalmar tadaki zuciyar shi razana Rayhana tayi da irin kallon dayake yimata tayi saurin juyawa komawa tayi tazauna kan cushion kallon yasake binta dashi sannan yadu’ka yad’auki Shureem da Sudees yace

” tabbas Faruq da haidar sune wa’innan babu banbanci har cikin zuciya ta kema kisa haka cikin zuciyar ki ” fita yayi dasu ajiyar zuciya Rayhana tasauke dan batayi tunanin hakan zeceba cikin zuciyar ta tace ” gaskiya sune amma bakasan hakaba tabbas zakiyi farinciki aduk ranar dakaji cewa sune musamman yadda kari’kesu tamkar kasan haka da cutar dasu kakeyi ko nuna musu kyara dakayi nadama anan gaba kad’an ”

Maganar yaya Ibrahim tasa Rayhana aje tunanin ta sanar dashi komi tayi kamar yadda wannan aljanar tasanar mata ajiyar zuciya yaya Ibrahim yasaki yace

” tabbas akwai wa’inda kedasa hannu cikin masarautar nan dan haka zamuyi wani ayki ni dake banaso kowa yasani zanbaki wata na’urar d’aukar sauti zansata jikin agogo ki d’aura agogon a hannun ki sannan zamuyi rubutu ajikin paper da kalamai kamar haka ”

” _hhhhh yanzu lokacina zaifara tabbas zan d’auki rayukan wa’inda suka had’u wajan d’aukar nawa ran sannan suka raba Faruq da haidar da mahaifinsu bazan barkuba azzalumai nabaku damar kuroki gafarar kowa nanda sati 1 kacan zaku bakunci lahira daga Nabila hhhhhh_ ”

Idan muka rubuta haka ke zaki kai su kuma zakijene alokacin da suke parlour kitsaya ta window kijefa paper seki la’be duk maganar dasuyi wannan na’urar zata d’auka kuma nima zandingajin komi zakikai part d’in Ummi dana Mamy dana Umma dana kaka danamu babu bu’katar kaiwa part d’in Momy sabida ko kusa bazatayi hakan ba kisha fafar doguwar jallabiya mai hula idan wani yaganki kiyi saurin dakewa kinuna tamkar fatawar Nabila ce Raihan zaki iya kuwa ? ”

Jin jina kai Rayhana tayi tace ” zan iya yaya dukda akwai furgici da fargaba a cikin lamarin nasan Allah zaibamu nasara tunda yasan ‘kudirinmu ”

Sosai yaya Ibrahim yaji dad’in furucin Rayhana cikin zuciyar shi yace ” tabbas Allah yamusanyama Muzaffar mata wadda tafi Nabila ” magamar Rayhana tadawo da yaya Ibrahim daga tunanin dayakeyi ” to amma yaya mai yasa kace hadda part d’in ku ? ”

Murmushin yaya Ibrahim yayi yace ” sabida akwai muguwar ‘kiyayya tsakanin Sumayya da Nabila dole itama abin zargice ” Jinjina kai Rayhana tayi Murmushi yaya Ibrahim yayi yami’ke yace ” ‘kanwata zan shiga fada wajan maimartaba zuwa anjima zan kawo miki papers d’in da agogon ”

Amsawa Rayhana tayi da to yaya

MASARAUTAR YAZEED

cikin nishad’in Salimat tafito daga cikin bedroom tana waya tana Murmushi zama tayi kan ‘kayatacciyar cushion d’in parlour tad’aura ‘kafa daya kan d’aya wata hadima tashigo cikin girmamawa tadu’ka tace

” Allah yabaki nasara kinada bu’katar wani abune ” yatsina fuska Salimat tayi tace ” ehmm kawomin kaza mai d’umi kihadomin da madara mai sanyi ” mi’kewa hadimar tayi tana fad’in angama ranki yad’ad’e ”

Babu jimawa takawo mata tafita faraci Salimat tayi tanaci tana kur’bar madarar hankalinta kwance zuwacan idanunta suka hango mata wannan paper da Aliyu ya’aje mi’kewa tayi tad’auka cikin mamaki tabud’e ga abin dake ciki kamar haka

_Salimat kisani ayanzu bakicikin sahun matar dazan iya zama da’ita kinsan ban kasance mazinaciba dan haka bazan iya zama da mazinaciya ba ayadda nasameki yatabbatar min ked’in mazinaciyace dan haka ni Yarima Aliyu Yazeed mai mulkin gobe nasakeki Salimat saki 1 2 3 🤟🏻 kar nadawo daga wannan doguwar tafiyar danayi nasameki dafatan zaki taimaki kanki ki ‘kara gaba ni Aliyu na zahra ne ita kad’e_

cikin tashin hankali Salimat tami’ke ‘kafa tasa tayi wurgi da Cup d’in madarar cikin razana da kidima takira wayar Jabir wato kawun Aliyu yana d’agawa tafashe da kuka taje maja yazo babu jimawa yashigo ta ‘kofar baya hankali tashe mi’ka mishi paper tayi wata irin zuface taketo mishi zama yayi yana nazarin lamarin cikin kuka tace ” Jabir dole kasan abinyi gashi inada ciki kuma ni da kai munsan bana Aliyu bane shima yasan haka ”

Murmushi Jabir yayi yace ” kwantar da hankalinki Salimat baby dole Aliyu ya amshi wannan cikin kinga wannan paper ‘konata zamuyi kiyi kamar baki gantaba kiyi zamanki babu inda zaki idan yadawo yace yasakeki kitafi kice babu inda zaki da cikin shi nizan tsaya akan bai isaba yace bacikin shi bane dole ya amsa tunda kin masa sunan matarshi idanma kika haihu yace kitafi kice sekin yaye nasan iyayen shi zasu goyi bayanki sabida suna matu’kar son ganin yaron Aliyu sabida shine babba kuma d’ah mafi soyiwa agaresu ”

Murmushin jin dad’i Salimat tayi tarungume Jabir cikin murya mai d’auke da salan jan hankali tace ” muje ciki nawan nabaka tukuycin wannan shawarar taka kaga dama babyn ka yanason jinka ”

Murmushin jin dad’i Jabir yayi yakama hannnunta suka shiga cikin bedroom cikin tashin hankali Sarki Yazeed yake karanta wasi’kar Aliyu

_Kayi ha’kuri Abba natafi bada sanin kuba agaskiya bazan iya zama cikin ‘kasar BIHAR batare da Zarah ba dan haka natafi kuma banajin zandawo anan kusa please kumanta da kunada wani d’ah Aliyu nabarku lafiya daga Yarima Aliyu Yazeed_

Jibewa Sarki Yazeed yayi kan cushion itako Ummi dafe setin zuciyarta tayi wani shi’umin Murmushin mom tasaki wato kishiyarta

Cameroon

Shiga cikin bedroom mama tayi zama tayi kan bed tadubi Alhaji Tanimu tace ” Alhaji baka gane Haidar bane ? yaron wah nane fa wanda yayi karatu anan ” tashi Alhaji Tanimu yayi yace ” to maiye damuwata dashi ? kibarni najida abinda yadameni ”

Tashi mama tayi tafita tana jin babu dad’i cikin zuciyar ta wanka Aliyu yayi yafita harabar gidan zama yayi cikin wata rufa tahutawa yana shan iskar gurin cikin girmamawa wani security yazo inda yake sallama yayi mai yace ” dan Allah idan babu damuwa inason muyi wata magana naso muyita tun wancan lokacin to senaga katafi batare dana saniba ” bismillah Aliyu yace mai zama yayi seda yawaiga sosai yaga babu kowa sannan yace

” dan Allah wannan maganar tazama sirri banason kowa yaji dan wallahi idan kaji kasheni zasuyi tun tuni nike jiran zuwan wani jinin ahalin gidannan dana sanar dashi wani sirri amma shiru se yau wato Alhaji Jamilu yakasance mutumin girki tunda yazo wannan ‘kasar kuma tun lokacin nikemai ayki har zuwa yanzu amma yanzu anzamar dashi mugu na’karshe ga mummunar harka wato mafiya k…….. ”

Cikin razana Aliyu yami’ke saurin kamo hannun shi Security d’in yayi yazauna yace ” kwantar da hankalinka kaji komi dole karazana kuma kayi mamaki amma tausayi yakamata kayi kuna ganin Alhaji Jamilu amatsayin shine to hakane azahiri shie amma abad’ini bashi bane wannan sunan shi Alhaji Tanimu shikuma wancan Alhaji Jamilu kai bawan Allah karfa kasa ‘kwa’kwalwata tajuye kasanar dani abinda hankalina zai d’auka tayaya ga mutun nagani amma kace bashi bane ? ”

Murmushin takaici Security yayi yace ” idan kayi ha’kuri zakaji komi wata rana muna tafiya cikin motar Alhaji dan kam tunda yazo cikin arzikin shi muka ganshi sosai driver yake gudu cikin tsutsayi wata dabba ta gifta mana mukayi accident duk cikin motar nine kad’e ban sumaba haka aka kwashemu se hospital shikam Alhaji bai san inda kanshi yakeba har zuwa washe gari bazan manta lokacin ba wajan 06:00am wani mutumi yashigo kallon fuskar Alhaji Jamilu yayi sosai sanna ya kece da dariya

Idanuna abude amma nayi kamar arufe jinayi wannan mutunin yace tabbas jinin shi zaiyi dede kuma zaisa mu’kara shahara wajan dukiya doctor kabashi kulawa sosai yatashi muna sani mukasa dabbar tsafi tagifta musu dan musamu wannan biyan bu’katar daga haka suka fita sosai wa’innan furucin suka d’aure kaina had’ida tsoro kulawa suka shiga bama Alhaji suda kansu suka d’akko mai Hajiya lokacin Hajiya tanada tsohon jikin fari sosai suke bashi kulawa har aka sallame shi muka koma gida sosai wannan mutumin yasamu shiga cikin zuciyar Alhaji

Har suka kulla abota mai ‘karfi bayan wani lokaci alokacin Hajiya ta haihu duk wannan mutumin yadauki nauyin komi kamar dagaske bayan sati 2 da haihuwar Hajiya wannan mutumin yazoma Alhaji dawata tayin kwangila amma yace zasuje wajan gonshi shine zaibashi ammafa idan yaje dole ya amsa babu musu anan take Alhaji yace ya amince ni kuwa hankalina yatashi daran ranar kasa ko rintsawa nayi wajan sallar asuba wata dabara tafad’o min na’urar d’aukar magana nasamu nasa cikin kayan Alhaji tare dani mukaje amma aka hanani shiga bayan sun shiga

Sosai naji Alhaji yana mamakin gurin yadda akai shiga cikin lungu bayan sun isa inda ogan yake cikin wata irin murya ogan yace Alhaji kayarda zaka amshi wannan kwangilar ko ? amsawa Alhaji yayi da eh wasu makud’an kud’i suka bashi sannan yace wannan kad’anne daga cikin kudin wannan aykin to wannan kwangilar itace zaka bamu jinin d’anka wato wannan jaririn jinin shi kungiya takeso kuma baka isa kace zaka hanaba sabida mu duk wanda yaji sirrinmu dole yakasace tare damu munason jinin yaranka guda 7 duk d’an daga haifa zamu amshi jinin shi mubama ‘kungiya daganan semu barka k…….. tashi Alhaji yayi afusace yawatsa musu kud’in su yace

Allah yayi min tsari dasayar da jinin d’ana banason wannan kwangilar Allah yatona asirinku makiya Allah mi’kewa Allah yayi yafito rainshi a’bace ni kuwa saura ‘kad’an nasaki fitsari dabida razana yana shiga yaja motar ajuje ji nayi inajin maganar dasukeyi ashe wannan na’urar tafad’i acan magana sukayi kamar haka

Kubarshi shi bai isa yasa ‘kungiyarmu ta d’urkushe ba kai Alhaji Tanimu kaine naga kayi dede da tsayin Alhaji Jamilu dan haka zamusa ayai fuska tamkar ta Alhaji Jamilu zamu sace Alhaji Jamilu zasuma ayimai wata allura wadda zai zama duk abinda mukace shi zaiyi amma iyakarta 3 hours kai Alhaji Tanimu kaine zaka koma gidan Alhaji Jamilu dazama amatsayin kai ne shi shi kuma zamu tsareshi anan amma duk dare zamu kaishi gidan shi yasadu da matar shi ahaka zataita haihuwar mana jinin shi muna amfani dashi har zuwa yara 7 duk idan aka kai shi kafin awanni 3 adawo dashi dan gudun dawowar shi cikin hayyacin shi kai Alhaji Tanimu kakiyaye akan zamanka cikin gidan karka bari matar tagane bakai bane mijinta sannan doka karka sake ka kusanceta wannan baya cikin tsarin aykin mu kaga idan kasadu da ita zata iyayin ciki kaga kenan ka’bata mana ayki tunda ba jininka ‘kungiya kesoba ”

Cikin matu’kar razana tayi parking juyowa nayi dan nasanar da Alhaji amma abin mamaki Alhaji Allah yayi bacci bacci kuma mai nauyi dan har ruwa nawatsama Alhaji amma shiru kai har zama nayi nadinga marin Alhaji amma sede yasosa ya’ki tashi anan na tabbatar akwai abinda suka bashi ko suka huramai wata yar’karamar abin d’aukar sauti da nuna inda mutun yake taciro dukda tsabar tausayin danikeji hakanan natsaga jikin Alhaji tacusa wannan abin sannan muka nufi gida

Sosa hankalin Hajiya yatashi zuwa dare Alhaji Tanimu yazo azuwan dubashi sawa yayi tashiga ciki wai doctor ze dubashi ganin yadda suka sha’ku da shi yasa batakawo komi cikin rantaba nikuma suka koreni waje bayan sunsa munbar gurin Alhaji Tanimu yasa fuskar suka cire kayan jikin Alhaji yasa yazauna Aliyu ina gani sukafita da Alhaji Jamilu 😭😭😭😭 dole na’boye babu yadda zanyi nayi kuka kamar zan mutu nayi ‘ko’karin sanar da hukuma amma senaga a she suna bayansu dole nabar komi gurin Allah ayanzu sun sha jinin yaran Alhaji Jamilu 6 saura 1 itace suka kasasamu ananne Hajiya tagane cewa mijinta shine wanda yake kashe mata ‘yaya

Amma har yanzu batasan ba Alhaji Jamilu take tare dashi ba datayimai magana akan yaya yakeson ajinga kiranshi da Tanimu bayan gasunan shi cewa yayi yayi hakanne dan kar ‘yan uwanshi sugane shi koda sunzo neman shi Aliyu tun daga nan Alhaji Jamilu bai sake shigowa cikin gidan nan cikin hankalin shiba kasa ido cikin hikima zakaga lokacin da ake shigowa dashi sannan kayi ahankali da duk wani security na cikin gidan nan dan nasune badan guwar Rayhana ba dayanzu sun rabuda Alhaji dan itace cikon ta 7 har yanzu inajin duk wani bayani nasu ashirye nine dana taimaka maka wajan tona asirinsu ammafa kayi zurfin tunani akan haka karka jamana mutuwa abanza h…….. ”

tsawar dawani security yadaka mishi yasashi mi’kewa cikin fad’a yakecemai ” uban kakeyi anan Aminu karkayi wasa da rayuwar ka dan Wallahi zakamutu abanza dama nalura kamar awai abinda kake boyewa ”

mi’kewa Aliyu yayi yace ” kayimai ha’kuri tambayar shi nakeyi yaushe Rayhana ta’bata kuma mai yajawo haka amma yacemin shima bayanan yaje garinsu se bayan yadawo yaji shine yake tayani alhinin rashin ta ” 😭😭😭😭😭 duk jarumtar Aliyu amma yasaka tare hawayen shi barinsu yayi agurin yashiga gida bayan tafiyar Aliyu wannan security d’in ya kalli Aminu yace

” Allah ya taimakeka dan haka kakiyaye idan basokake muwular dakai ba ” jinjina kai Aliyu yayi cikin tsoro bayan tafiyar security Aminu yasauke ajiyar Zuciya yace nagodema Allah da Aliyu yasamu wannan dabarar dana shiga 3 ”

Tofa Allah Sarki Alhaji Jamilu 😭😭😭 Allah yaku’butar dakai Ameen 🤲🏻

BIHAR

Cikin sauri kaka tafito daga part d’inta tana ‘kwalama Aunty Sumayya kira har cikin part dinta afurgice Aunty Sumayya tafito cikin tashin hankali tace ” maza muje Zarha ce take na’kuda ” ajiyar zuciya Aunty Sumayya tasauke tace

‘ amma gaskiya kaka kinshiga ha’kkina wallahi dan kinyi masifar razanani ” duka kaka take mata tace ” razano wuce muje ja’irar banza ay damake raguwace ta’karshe haihuwa 4 amma bakidena kukan wankan jegoba se segen iyayi da yara kidinga cuno baki kina wane taho dan momy sekace ke kad’ai keda yaron zakiwuce ko kuwa ? ”

Cikin matu’kar hassala da maganar kaka Aunty Sumayya tace ” amma de ay kyabarni nad’akko kayan ayki ko? ay da ina hospital dasenaga wanda zakira har ahad’amai da masifa ”

Juyawa tayi tokoma ciki kayan ayki tad’akko suka nufi part d’in kaka cikin hukuncin Allah Zarha batawani dad’e tana na’kudiba tahaihu tahaifi d’anta namiji kyakkyawa sak Aliyu sosai akashiga yin murna amma ita Zarha kukan ba’kin ciki takeyi sosai itako Momy kukan zuci ne musamman idan tatuna furucin Aliyu da iyayen shi kuma sun nuna dan babu wanda yata’ba kiran waya akan yaji yaya take ko ya abindake cikinta yake tabbas sun sheganta yaron Zarha kuma sun wula’kanta Zahra amma zasuyi nadama sewar kaka ”

bayan an gyara yaro da uwar shi aka shiga yin barka kowa yaga d’an seyace masha Allah dan Allah yayi mai kyau sabida Aliyu gabane wajan kyau ga d’an tamkar an tsaga kara ganin yadda Zarha tashiga damuwa yasa kaka korar kowa dan kar agane halinda ake ciki

Rayhana tana shiga cikin part d’in su wanka tashiga bayan tafito tashafa mayamayan ta da turaruka wasu riga da wando tad’akko tasa wa’inda suka bayyana surar jikinta kama gashinta tayi zuwa baya Ball d’in wasan su Shureem ta d’akko tafito parlour kiran hadima tayi tace takawo mata yara babu jimawa takawosu zaunar dasu Rayhana tayi tashiga gara musu ball d’in suna wasa dariya yaran sukeyi sosai itako sefaman gudu takeyi cikin parlour tagara nan sutafi cikin rarrafe dasuri kafin su isa taruga da d’auka

Wurgata tayi tayi hanyar ‘kofar parlour sukabi taruga ajuje dede lokacin Muzaffar yashigo fad’awa tayi cikin ‘kirjinshi kamar daga sama yajita jikin shi

kamshin jikinta yadoki hancin shi har cikin zuciyar shi laushin jikin ta yaziyarci jikin shi tuni ‘kafafun shi sukafarayin sanyi alamar gaf suke dasu gagari d’aukar shi hannu yasa yadam’ko gashinta yajuyar da ita zuwa jikin bango matseta yayi yanajin wata irin matsananciyar bu’kata tana taso mishi sosai gaban Rayhana yashiga bugun 9 9 suko yara Sudees yad’auki Ball d’in ganin bata amsa tabugaba yasasu sakin ihu jin ihunsu yasa Muzaffar saurin tattaro natsuwar shi tamke fuska yayi yabud’e baki zaiyi magana amma yakasa iska yafesar daga cikin bakin shi yajuya yabar cikin parlour cikin matu’kar kasala cikin bedroom d’in shi yashiga yana shiga yakwanta saman bed pillow yajawo yarungume yana rumtse idanun shi

a parlour kuwa amsar ball d’in tayi tad’aukesu zuwa cikin tsakiyar Parlour zama tayi tad’aurasu kan cushion tana nazarin halin dataga Muzaffar aciki kuka yara suka saki Wurgi Sudees yayi da ball alamar taje tabuga ganin bata tashiba sukasake sakin ihu tashi tayi tashiga buga musu tuni suka shiga yin dariya ahankali Muzaffar yami’ke sabida wata irin ‘kullewa da marar shi tayi le’kowa parlour yayi ganin cigaba tayi da yima yaran wasa yasa Muzaffar yin ‘kwafa kayan jikinta yashiga kallo daurin rumtse idanun shi yayi cikin wata irin murya yace

” yarinya ce amma surar jikin manya lalle dole nasan abinyi idan bahakaba zata rainani sannan tacigaba dasani cikin matsala nikam koda zan mutu bazan iya neman yarinyar nan ba gata ‘karama sannan kuma wadda tata’ba aure hadda yara 2 bazan iya shiga gonar dabanine na nomataba ”

Cikin ‘karfin hali yace ” ke Raihan zonan kira masu renonsu tad’aukesu kizo ” cikin sanyin jiki tayi abinda yasata sannan tanufi cikin bedroom d’in tsaye tasameshi yajuya baya jin sallamar ta yasashi saurin Juyowa jawota yayi jikinshi cikin hassala yace

” waye yace kiyi irin shigarnan wato dan kizubarmin da ‘kima wajan hadima kisa naji kunya idan wani yashigo ko ? tobari nakoya miki hankali tayadda gobe bazaki ‘karaba ” saurin kallonshi Rayhana tayi cikin razana takauda idanta sabida yadda taga fararan Idanun shi sun koma red

surarta yayi yajefa saman bed yahaye yawota yayi yarungume yafara romantic d’inta cikin zafin nama kamar mayunwacin zaki bayako saurarawa cikin izza yacire mata rigar jikinta matsar breast d’inta yashigayi batare da tausayi ko saurarawa ba bakinshi yasa saman nipples d’inta yashiga tsotsarsu cikin izza wani irin zafi Rayhana takeji tuni tasa kuka

Shiko sake rungumar tayakeyi kamar zai sata cikin jikin shi hannun shi yad’aura saman mararta yana shafawa sautin kukan Rayhana ‘karuwa yayi jin haka yasa Muzaffar had’e bakinshi danata sannan yarufa mata baya bubbuga bayanshi Rayhana tashigayi dan jitake kamar zai ‘ballata afusace Muzaffar yad’aga kanshi yace

” idan bakidena yimin wannan kukan munafurcin ba wallahi sena baki mamaki maiye bakisaniba kuma ay naga hakan kikeso dan Alamunki sun nuna haka yar ‘karamar yarinya dake se jarabar tsiya sauka yayi daga jikinta yace dagayau idan kika sakeyin irin wannan shigar abinda zanyi miki seyafi wannan maza kiyim tausa har nayi bacci sannan kibarmi cikin bedroom sauka Rayhana tayi daga kan bed d’in cikin wahalalliyar murya tace

” Duk wannan baya cikin tsarin aykinmu dan haka kayi ha’kuri bazan samu damar yinshiba shiga kuma naji zan kiyaye amma ina baka shawara idanunka sudena kallon surar jikin yarinya tayadda naka jikin zai d’inga kwad’ayin shi kaji Muzaffar ” 😳

Rigarta tad’auka tasa tafita cikin mamaki Muzaffar yatashi zaune maimata kalamanta yashigayi yasake maimata sunan Muzaffar ” lalle yau ko surki babu wato Muzaffar hmmm dole nad’auki mataki akan yarinyar nan dan naga tafara rainani harta samu ‘karfin gyuwar maiyer min damagana tayaya tasan surar jikinta na fusgata hmmm lalle dole kisan asalin color na Raihan ”

Mi’kewa yayi yashiga toilet itako Rayhana tana fita tadafe ‘kirjinta dan kam batayi zaton zata iya gayama Muzaffar magana irin hakaba amma to yaya zatayi yazama dole tanuna mishi duk mace tanada daraja kuma komi ‘kan’kantar ta tanada irin baiwar da Allah yayi mata Muzaffar nasha alwashin seka ro’ki yarinya wata bu’kata anan gaba kaname sauke wannan miskilancin naka da isa nikuma alokacin zanbarka da’kunar Zuciya ”

Tofa

Yau kimanin kwanaki 7 kenan da haihuwar Zarha zaune takama suna Muzaffar shiyayi mayaro huduba dasunan mahaifin Aliyu sabida nuna musu iyakarsu itakam Zarha bataji dad’in sakama yaron ta sunan Yazeed ba to amma babu yadda zatayi dan batasan dalilin dayasa yaya Muzaffar yin hakan ba

Cikin damuwa maimartaba yace ” towai maiyasa wancan malamin baya iyayin magana yakamata musamu wasu bayane daga bakin shi amma abin ya gagara yazama tamkar mai ciwon hauka ”

Kallon shi kawu Yusuf yayi yace ” nikam yaya inaganin bashida wani amfani musakeshi tun kafin yamutu mana anan babu inda zamu barshi yatafi idan takama anemar mai magani daga nan har ‘karshen dunuya to zani dan yasamu lafiya yasanar damu munafukan cikin masarautar HAYAT ” cewar Muzaffar daya iso yanzu

Wani irin kallo Kawu Yusuf yayi mai yace ” shikenan Allah yabada sa’a uban ‘yan gaddamar tsiya ” barin gurin yayi shawara Muzaffar yashiga bama maimartaba akan ayimai magani idan yawarke se atuhumai shi maimartaba yayi na’am dashawarar Muzaffar

Cikin tashin hankali kawu Yusuf yatara mabiyan shi yasanar dasu cewa Muzaffar yanason lalata musu komi amma shikam ayanzu ya yanke shawarar kashe Muzaffar tahanyar ciyar dashi guba dan yana kawo musu matsala cikin tafiyar su saurin dafe ‘kirjinta Rayhana tayi tajuya cikin sauri dankam duk taji komi had’uwa sukayi da yaya Ibrahim cikin lambu yajata dan shima yaji komi sabida tasa wannan agogon daya bata

Cikin tashin hankali yaya Ibrahim yace ” kwantar da hankalinki Raihan ay munji komi kuma bazamu bar hakan tafaruba lalle ma kawu Yusuf abi mamaki hmmmm mutun mugune bashida kama kinaji Raihan wani saban aykin yasamemu dan haka kikula da duk wani abinda Muzaffar zaici yazama kece kika dafashi kuma kika tsare batare dazuwa ko inaba nikuma zan kula dashi bayan yabar gurinki kinji kuma yau zamu fara aywatar da wannan aykin tunda angama hidimar sunan zarha ”

Jinjina kai Rayhana tayi sukabar gurin part d’insu tanufa Safa da marwa kawai Mu’azzam yakeyi ciki bedroom yakasa zama cikin zuciyar shi yace

” wai wane irin so nikeyima Arfat danakasa cireta cikin raina dukda irin mugun lefin datayimin amma tana cikin zuciyata kodan ni nakasance mai raunin Zuciya bakamar Muzaffar da Muzanbil ba amma dole nadaure nayimata hukunci mai tsanani kuma………. ”

Dede lokacin Arfat tashigo cikin bedroom d’in saurin isa gareshi tayi ta rungumo shi ciki wata irin murya tace

” Doctor afuwa da tausayi sune halinka karka kasayin afuwa akan matar datake sonka ayanzu tamkar ranta doctor karka azaftar da zuciyar ka sabida lefin danayima wallahi nagyara halina kuma nad’auri aniyar kula da kai kare maka mutuncin ka damuwa faranta maka doctor dan Allah kodan babyn nan namu ”

Fuska tamke Mu’azzam yarabata da jikin shi yafita yabar mata bedroom d’in batare dayace mata komiba

tagefan ido Muzanbil yake kallon samha dake zaune kan d’ayar cushion d’in parlour cikin shiga ta alfarma tayi masifar yin kyau jiyake tamkar yaje yarungume ta amma miskilanci yahanashi yin hakan tashi Samha tayi tanufi bedroom d’in ta babu jumawa tafito hannunta ri’ke da ambulan wata takarda taciro nufar gurin Muzanbil tayi ta’aje agaban shi tace wannan itace takarda sedar samun aykina agidan TV A.I.T babban gidan TV a fad’in babban birnin BIHAR sa hannunka kawai yarage ”

cikin masifa Muzanbil yami’ke dan dama juran ‘kadan yakeyi nunata yayi yace

” to bazakiyi ba tundah bana hanaba? lokacin dama kike yimin biyayya balle yanzu daban isheki koda kalloba bazan yarda da barin mamata tayi ayki irin nakiba duk duniya tadinga kallonta toni ba shasha sha bane ”

Murmushi Samha tayi tace ” kwantar da hankalinka barrister Muzanbil ay ayanzu yarda tazama dole agareka sabida kaga wannan takardar daga hannun maimartaba take shine ya amince kuma yasa aka amsota kuma da goyan bayan Momy 💯 maimartaba shine yace nabaka kasa hannu idan kace bazakasaba sena mayar mai nasanar dashi sannan kasani dazaran nahad’u damai sona da gaskiya dole murabu da kai tunda babu soyayyata cikin zuciyar ka ”

mi’ka mishi pen tayi tajuya tabar gurin cikin ‘kunar zuciya yake kallonta harta shiga cikin bedroom maida dubanshi yayi kan parpar yakuma kalli pen d’in hannun shi

zaune Rayhana tasamu Muzaffar a parlour yana kwance saman doguwar cushion cikin dakewar Zuciya ta’isa gareshi kwanciya tayi saman jikin shi tarungume shi sosai tayarda koda yatureta bazata fad’iba cikin sanyin murya tace ” my Noor yau mai kake so nadafa maka wajan dinner ? ”

banza Muzaffar yayi da ita sabida yayi mugun fushi da ita tundaga waccan ranar itama tadawo gareshine dan takara samun kusanci dashi tayarda zatasamu sau’ki wajan kare Rayuwar shi jin yayi shiru yasa tacuta hannunta cikin sumar shi tana yamutsawa rumtse idanun shi yayi yajawo natsuwa cikin jikin shi cikin shagwa’ba tace

” haba my Noor kayi ha’kuri mana nasan nayi lefi amma kayi ha’kuri ka hukuntani takowace hanya zan iya jurewa amma banda fushin ka please Noorul Ayn pleaseeeeeeeehhhhhhh mana ”

cikin wata irin murya Muzaffar yace

” naji ammafa senayi miki hukunci abinci kala 5 zakiyi 3 suzama duk na gargajiya sauran 2 ra’ayin ki to d’agani ”

Murmushi Rayhana tayi tasumbaci mumatunshin tace ” godiya nikeyi My Noor ” tami’ke bin bayanta yayi da kallo yace ” nikam banta’ba ganin mayya irin wannan yarinyar ba duk yadda nayi wajan guje mata amma setajamin masifa kwatakwata yanzu tazama fitsararra kodayake dama can haka take yanzune take nunawa sabida tasamu guri amma in sha Allah lokaci yakusa dazata tafi nahuta dashan lemon tsami ”

‘mi’kewa yayi yanufi hanyar kitchen d’in tsayawa yayi yana kallon bayanta jin kamar ana kallonta yasata juyowa saurin tamke fuska Muzaffar
yayi yace

” had’amin Lipton ki kawomin cikin bedroom ” ok am asa lemon ne 😊 ? afusace yajuyo yace ” bansaniba ” yajuya yabar gurin Murmushi Rayhana tayi tace Allah yakareka dadyn Sudees da Shureem nikuma Allah yabani ikon zurema halinka ”

misalin 09:30pm Rayhana ta’isa part d’in kaka wurga parpar tayi akan idan kaka da Zarah cikin mamaki kaka tami’ke tafara masifa

” wane shiryayyen yaron ne yake yomana jifa da takarda ? ” daukar takardar Zarha tayi tabud’e tafara karantawa cikin mama kake takeyin wannan bayanin cikin fusata tace iyye wato ma niza’a jolaya bari nafita naga uban waye ”

kaka tana fita Rayhana tayo kanta cikin shigar farar jallabiya da hula ga sanda tace

” yauwa kakah keh nanh kece farkon tafiya cine Nabila kakah sabida kiyayyar dakika yimin yasa kikasa aka kasheni koki fad’in gaskiya kona kashekiiiiiiii kaka kuma kunemomin yarana kakaiiiii ”

wani irin ihu kaka tasaki tafad’i asumai cikin sauri Rayhana tagudu dede lokacin zarha dasu Momy suka fito sukayi kan kaka shiko yaya Ibrahim yanacan yana dariya sabida yadda Rayhana tayima kaka yasan dole seta rud’e fitowa shima yayi yanufi part d’in kaka ahankali kaka take bud’e idanun ta wani ihun tasake saki hadida kiran sunan Nabila tasake sumewa

ahaka seda kaka tayi suma yakai 4 sannan amma takasa sauraran kowa kira takeyi kana ina Abdurrahaman kakiramin malamai suyi addu’a fatawar Nabila tana yawo Allah yasani banida masaniya akan kisanki da sace yaranki dan Allah kugaya mata wallahi tasakezuwa kasheni zatayi koma bata kasheniba to tabbas mutuwa zanyi kuna gani ayanzuma saura ‘kad’an namutu ke Kilishi kamani kikeni bayi kashi nikeji ko wallahi nayishi anan kuma dole ku wanke ” 🤣🤣🤣 waiyo kaka anga mutuwa

cikin kunshe dariya yaya Ibrahim yace

” haba kaka wai tsoran mutuwa kikeyi ? dube kifa kinci ace ki kauce tun tuni wannan tsohon yake jiranki a barzahu amma kin’ki tafiya h…… ”

” uban kane yake jirana ja’irin yaro to bazanjeba idan kuma natafi to tare zamu ” lah kaka ji ruwa yana gangarowa daga inda kike zaune cewar Mu’azzam

” fitsarine dan ubanka kuma kai ne zaka wanke kayan ” 😂😂🤣🤣

kamata Momy da Ummi sukayi suka shiga da ita cikin bedroom dariya sosai Aunty Sumayya tasaki tace

” lah kunga dagaske kaka fa fitsarin tayi ? 🤣😂 tab lalle kaka kin daukko gangara wai makwa rari k…. ”

wata irin tsawa maimartaba yadakama Aunty Sumayya ” kinci gidanku ja’irar banza kawai idan mahaifiyarki kice zakiyi dariya ? to kar in sakeji kowa yawatse ”

barin part d’in sukayi kowa yana kunshe dariya banda mom da mamy suda suka fara furgita tunda sunga box

cikin tashin hankali waziri yace

” wambai wallahi nifa nafara tsokana da wannan lamari karfa asirinmu yatonu mushiga uku? ”

ajiyar Zuciya wambai yasauke yace

” hmmmm ayko idan bamuyi dagaske ba to wallahi gamucan cikin kurkuku dalla idan kurkuku ne ay dasu’ki idan ba’afille kanmuba ”

saurin shfa kanshi wambai yayi

” to yanzu waziri maiye abunyi ? abinyi d’aya muzauna munemo mafita kawai ”
Shigowa muzau Muzaffar yayi cikin parlour kaka yace

” ina kakar ? kice yau my Nabila takawo miki ziyara ? to yaushe zatadawo kutafi ? ”

wani irin kallo maimartaba yayi mai yai shiru tashi zaune kaka tayi tace

” idan tadwo da kai zata tafi dama kai ne masoyin ta Murmushi Muzaffar yayi yace ashe har yanzu baki ‘kaunar my Nabila to Nabila idan kina kusa kinji bayanin kaka ”

” wayace kara jamin masifa wallahi ina matu’kar son ki mai Nabila haka sunan yakeko mugun soja ? to my Nabila kinji kaka tana zagar miki miji yaushe zakizo kutafi ” saurin tashi zaune kaka tayi tashiga ro’kon Muzaffar 😂🤣

afusace maimartaba yami’ke yakora Muzaffar waje

cikin tashin hankali Ummi takalli mamy tace

” gaskiya fa akwai matsala idan har dagaske fatawar Mama tagani to babu shakka mun shiga uku gara musan abinyi tun wuri kingafa har cikin bedroom aka kaimin wannan ba’kin box d’in dankam ni ba’kine agurina tunda zejamin masifar ”

ajiyar zuciya mamy tayi tace ” tabbas muna cikin matsala gagaruma ”

Cameroon

Aliyu kwance akan bed amma yakasayin bacci tunanin yadda zai billoma wannan al’amarin yakeyi amma yakasa duk tunanin shi yatsaya cak har gari yawaye amma yakasa runtsawa sannan yakasa iya dena kuka

cikin mamaki mama tashiga cikin bedroom d’in da Aliyu yake zama tayi tace

” haidar lafiya har yanzu baka fito kayi breakfast ba ? ”

Murmushin ‘karfin hali Aliyu yayi yace

” yanzu zan fito mama kwance nine ina tunanin Zarha ta ” Murmushi mama tayi tace ” to kade fito kayi breakfast sekacigaba dayi ”

to gashinan fans nafanshe najiya dana shekaran jiya 👌🏻😊🤝🏻

daga Al’kalamin….🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments And shine please

love u all sisters 🥰🌹🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

Assalama alaikum all fans ykk ina godiya agareku sosai Allah yabar zumunci kuyi hakuri naji sa’konnin ku kuma wasu dayawanku sun kirani akan rashin yin typing nagode amma ba’a son raina na’kiyiba har yanzu wutar bata zaunaba idan har kukaga banyi typing ba to akan dole ne nagode da nuna kulawar ku gareni ana mugun tare 🤝🏻😘

🅿 37 & 38

Cikin rashin kuzari Aliyu yafito zama yayi yafarayin break d’in badan yanajin dad’in abincin ba sedan kar mama tayi tunanin yanada wata damuwa

Babu jimawa dazaman shi Alhaji Tanimu yafito kallon inda Aliyu yake yayi yace

” ya gajiyar tafiya ? ” Murmushin ‘karfin hali Aliyu yayi yace ” babu gajiya ” jinjina kai yayi yasakai yafita cikin ba’kin ciki Aliyu yami’ke komawa cikin bedroom yayi wanka yashiga daniyyar fita cikin garin

BIHAR
komawa Muzaffar yayi part d’in su shiga cikin bedroom d’in shi yayi wata irin ajiyar Zuciya yasauke ganin Rayhana kwance itada yara ga duk kan alamu tad’ad’e dayin bacci wasu irin kayan bacci ne jikinta duk sun bayyana surar jikinta idanu yazubamata yana kallon surar jikinta ahankali yad’aga lab’ban shi yace

” komi nata yayi surar jikinta abin jan hankali tamkar ba ‘karamar yarinya ba tabbas dabaki kasance yarinya ‘karamaba dana……. ”

Saurin rufe bakin shi yayi yanufi toilet wanka yayi yafito yayi shirin bacci kwanciya yayi raya suna tsa’kiyar su idanunshi yazuba mata yana kallon fuskar ta jin iskar tasowar hadari yasa Muzaffar tashi sauke labulayen yashigayi wata irin wal’kiya akayi dede lokacin Rayhana tabud’e idanunta saurin rumtse su tayi sabida ganin wannan wal’kiyar sosai ruwa yatsuge tamkar da bakin ‘kwarya gyarama yara kwanciya yayi yaja musu blanket har ita Rayhana baisan idanunta biyu ba hannu yasa ya gyara mata gashin daya sakkon saman fuskarta tsayawa yayi yana ‘karemata kallo jiyayi kamar karya d’auke idanunshi akanta

Komawa yayi ya kwanta amma idanunshi na kanta yana kallon kyakkyawar fuskar ta dede lokacin akayi wata irin tsawa afurgice Rayhana tatashi zaune ‘kan’kame jikinta tayi shiko Muzaffar lumshe idanunshi yayi kamar mai bacci amma yana kallon ta

Wata tsawar akasakeyi tuni jikinta yad’auki rawa ware idanunshi Muzaffar yayi yana kallon yadda ‘kirjinta yakeyi sama yana ‘kasa tashi yayi zaune yace

” meyene? ” ajiyar zuciya tasauke tace ” tsoro nikeji ” d’an tamke fuska yayi yace ” wane irin tsoro? bayan gani ” wata tsawar aka sake saki afurgice Rayhana tajuya tama’kalema banga kallon bayanta yayi cikin dakewar murya yace ” taso kidawo nan ” tamkar dama jira tajeyi sauka tayi daga bed d’in gyarama yara kwanciya yayi ganin anyi wata wal’kiyar yasata saurin hayewa saman bed d’in cusa kanta tayi cikin ‘kirjin shi ta rungumoshi sosai

Sake rungumota yayi sosai yanaji wani irin yanayi yana shigar shi bacci yayi gabada Rayhana amma shikam Muzaffar yakasa runtsawa ahaka har aka kira salla ahankali Rayhana take bud’e idanunta saurin rufe idanun shi Muzaffar yayi zame jikinta tayi tatashi tazauna ahankali takai bakinta dede kunnanshi tahuramai iska ahankali wani irin yaeerr Muzaffar yaji hannu yasa yajawota jikin shi tafad’o kallon ta yayi yatamke fuska yace

” wai yaushe nazama abokin wasanki ? ” saurin girgiza kai tayi saka idan shi yayi cikin nata saurin rumtse idanunta tayi sabida yadda taga idanunshi sunyi ‘ko’karin janye jikinta tayi daga nashi sake matseta yayi cikin ‘kirjin shi kukan Shureem yasashi sakinta

Komawa tayi ta kwanta kusada Shureem tana ririgashi amma ya’kiyin shiru rigarta tad’aga tana shirin bashi nono saurin tashi Muzaffar tayi yace

” mai zakibashi ? ” amsa tabashi da nono mana ” tamke fuska yayi yace ” wai dama kina nufin akwai ruwan nono anan gurin ? shiru Rayhana tayi tami’kama Shureem nono ganin yadda yaro yayi shiru yana shan nonon yashashi jinjina kai sauka yayi daga bed amma cikin mamaki yaji mararshi tayi wani irin ‘kullewa sosai yayi ‘ko’karin mi’kewa amma yakasa cikin dabara yake tafiya dan kar Rayhana talura shiga cikin toilet yayi cikin tashin hankali Muzaffar yace

” ya Allah ” rumtse idan shi yayi sabida yadda yakeyin fitsari cikin wahala ga mugun d’aurewar da marar shi tayi ga ciwo tsayin lokaci sannan yafito adu’ke ganin babu Rayhana da yara yasashi sauke ajiyar zuciya yace ” gara dakika bar bedroom d’in nan ”

A daddafe yayi salla ganin ciwon gaba yakeyi yasashi kiran wayar Mu’azzam babu jimawa Mu’azzam yashigo kwance yasameshi saman bed dukya takure jikin shi dubashi yashigayi cikin mamaki Mu’azzam yace

” mai kenan Muzaffar ? kanada mata fa amma kazauna ka kashe kanka akan bu’katar ka gaskiya hakan beyiba ayadda nalura babu wata matsala a tsakanin kada Raihan to amma yaya haka ”

tamke fuska Muzaffar yayi yace

” eh babu matsalar komi amma bakaganin ‘kananan yaran dake tare da ita ay bai kamata natakurataba ko ? ”

Girgiza kai Mu’azzam yayi yace ” wannan ba hujja bace Muzaffar yaro baya hana miji kusantar matar shi koda ciki ne sede idan cikin yazoda matsala dan haka ka’aje wannan tunanin naka kayi abinda yadace ”

Tamke fuskar Muzaffar yayi sosai yace ” kai malam karubutamin magani idan zaka iya idan kuma baka iyawa to zanje wani waje ”

Jinjina kai Mu’azzam yayi yace ” ok zan rubuta maka amma fa bawani dad’ewa zaiyi yanayima aykiba idan har ba abinda yadace kayiba to akwai lokacin dako kasha bazaiyi aykiba ”

Rubuta mai Mu’azzam yayi yabashi sannan yace bari yakawo mai wani yasha yasamu sau’ki cikin mamaki Rayhana takalli agogon parlour har 11:20 amma Muzaffar bai fitoba shiga cikin bedroom d’in tayi tsaye taganshi alamar yanzu yagama shiryawa rungume shi tayi tabaya tace

” My Noor lafiya har yanzu bakafito kayi break ba ? ” hannun shi yasa yacire hannuwanta daga rungumar datayimai hanyar fita yanufa batare dayace mata komiba kan dining d’in yaje yazauna cikin sauri Rayhana taje ‘ko’karin zubamai abincin tayi fuska babu walwala yace

” barshi zansa dakaina d’auki yara kuje part d’in kaka nizan fita sena dawo ” yanayin maganar ne batare daya kalletaba ganin yanayin shi yasa Rayhana barin gurin cikin sanyin jiki ahankali yajuya yana kallon bayanta cikin sauri yakawar da idan shi kamar wanda yatuna wani abu

Baki d’auke da sallama Rayhana tashiga part d’in kaka cikin sauri kaka tace ” maraba da Rayhana kawomin yaran nan mi’ka matasu tayi sannan ta gaidata fuska sake ta’amsa hadda samata albarka mamaki sosai Rayhana tayi cikin ‘kasada murya Zarha tace

” lalle kaka anga mutuwa andena nunamakowa ‘kiyayya ” nufar inda zahra take tayi tazauna suka gaisa amsar yaron tayi tace

” to wani suna zamukira shi dashi Zarha ? ” ta’be baki Zarha tayi tace ” Yazeed mana ay babu mutuncin dake tsakanina dame sunan balle na’boye ” girgiza kai Rayhana tayi tace

a’a Zarha hakan bai kamataba karki duba abinda sukayi miki martabar masarautar ku zakijawo idan kika sakaya sunan duk ranar dasukaji zasusan lalle akwai tarbiyya da karamci cikin masarautar HAYAT sabida sunsan sunyi miki abinda yakai ki ambaci maisunan dawani muguwar kalmar amma sabida tarbiyya bakiyi hakanba kuma kinga kodan shi yaron bai san komiba kuma duk kanku babu wanda zai’ki ke ko mahaifin shi danginki ko dangin shi dan haka kiyi ha’kuri ki sakaya wannan sunan amma koni banbaki damar ki sassauta ma Aliyu anan kusaba kisa yasan darajarki kafin ku dedeta ”

ajiyar zuciya Zarha tayi tace ” tabbas hakane Aunty Raihan kuma nad’auki sawarar amma bana tunanin zan iya komawa gidan Aliyu ” Murmushi Rayhana tayi tace ” Zarha kisani har yanzu akwai igiyar auran Aliyu akanki tunda yamayer dake tun tuni ”

shuru Zarha tayi tace ” hakane amma fa bazan komaba dole seya sakeni nabaki damar kiza’bama yaron nan sunan daza’ayimai alkunya dashi ” Murmushi Rayhana tayi tace ” nagode da wannan matsayin dana samu to Sayyid daga yau shine nickname d’in shi ”

Juyowa kaka tayi tace ” gaskiya Rayhana kinada hankali wannan shawarar tayi tayi dede kuma hakan yakamata ayi ” dede lokacin yaya Ibrahim yashigo cikin parlour kaka d’ukar Shureem yayi sannan ya kalli kaka yace

” to kaka yaya badai tasake dawowaba ko ? ” hararar shi Kaka tayi tace in sha Allah idan tatashi dawowa wajanka zata dawo tunda kuna ganin kamar rud’in tsufane yake damuna hmmm zasusan gaskiya ”

Murmushi yaya Ibrahim yasakeyi takardar hannunshi yami’kama Rayhana yace ” congratulations sister Raihan wannan admition d’inkine inji Momy ”

Cikin matu’kar mamaki Raihan take kallon shi batasan lokacin data fashe da kuka ba rungumeta Zahra tayi tana tayata murna sosai Rayhana tayi godiya mi’kewa tayi cikin farin ciki tace bari naje part d’in Momy

Bin bayanta yaya Ibrahim yayi ganin haka yasa Rayhana tsayawa agurguje yace

” yau part d’in Ummi zaki dan Allah ki kiyaye kiyi kamar yadda kikayima kaka ayanzu kam kaka tafita daga zargi na tabbatar batada sa hannu cikin kisan da ‘batan yaran ‘kiyayyar ce kawai ayanzuma gashi takau Allah yabamu sa’a ”

Amin Rayhana tace tasakeyin godiya tanufi part d’in Momy

Cikin shirin fita ayki Samha tafito zune tasamu Muzanbil yana shan tea shima cikin shirin fita kusadashi taje tace

” barrister nizan tafi gurin ayki kai ma naga tafiya zakayi ko ? to Allah yabada sa’a sena dawo kai ma haka ”

wani irin takaici Muzanbil yaji cikin nuna isa yace kibari mufita tare nakaiki Murmushi Samha tayi tajuyo tace a’a ka manta sabuwar mota maimartaba yabani sabida zuwa gurin ayki ”

mi’kewa Muzanbil yayi yace ” to kuwa sede kiyi driving da kanki dan ban yarda wani ‘kato yajaki a motaba ”

Murmushi Samha tasakeyi tace ” amma ay kasan bansabayin driving da kai naba ko kai ma ay naga janka akeyi hadda security seni kace a a dan kawai nasha wahala gaskiya kayi ha’kuri ” juyawa tayi tafita komawa Muzanbil yayi yazauna yace ” gaskiya akwai matsala yanzukam Samha bata ganin girmana maiye matsalar ? ”

Daga Al’kalamin…..🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters 🌹👌?🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

Wayarzukuhu min haysu layahatasube waman yatawakkalu Alallahi fahuwahaszbun innallaha baligu amri qadja’alallahu likulli she’in qadara 🤲🏻

🅿 39 & 40

‘kwafa Muzanbil yayi yafita afusace cikin matsanancin tashin hankali Arfat take safa da marwa cikin parlour ta tarasa abinda yakeyimata dad’i dede lokacin mu’azzam yafi cikin shirin fita hospital cikin sauri tasha gabanshi fuskarta d’auke da matu’kar nadama cikin muryar lallashi tace

” haba doctor kaifa mai afuwane kuma zuciyar ka mai tausayice katausayamin wallahi zuciyata gaf take data tarwatse dan Allah Doctor kayimin afuwa wallahi ayanzu duk duniya babu wanda zuciyata takeso kamar kai karka horani da fushin ka a gareni bazan iya jurar hakan ba dan Allah kayafemin nayi al’kawari bazan sake aykata kwatankwacin hakan ba kaji my everlasting darling ”

Sosai yaji shigar kalamanta cikin zuciyar shi amma yayi saurin dannesu tsaki yaja yakauce daga gefanta yayi ficewar shi bin bayanshi tayi da kallo tanajin wani irin ba’kin ciki cikin zuciyar ta fad’awa tayi saman cushion tasaki kuka mai tsuma zuciya

Rayhana tana isa cikin parlour Momy ta iske Muzaffar zaune cikin sauri ta dur’kusa gaban Momy tace

” barka da hutawa uwar kirki ha’ki’ka samunki amatsayin uwa babban rabone ina sauran iyaye kuyi koyi da halin Momy na ina matu’kar godiya gareki tabbas ada nacire burin cigaba da karatuna amma segashi Momy kin cikamin mafarkina Allah yasakamiki da mafificiyar aljannah ”

Juyawa tayi kan Muzaffar tace

” dadyn Farooq kagani Momy tasa burina zai cika katayani yimata godiya ”

Mi’kewa Muzaffar yayi yazura hannun shi cikin aljihun wandan shi yace ” tayaya keda mahaifiyarki harse wani yatayaki yimata godiya nakima kad’e ya’isa ” maida duban shi yayi kan momy yace ” to amma Momy yaran fa ina ganin tabari seta yayesu kamar zaifi ko ? ”

Murmushi Momy tayi takamo Rayhana tazaunar da ita kusada ita tace

” yara bazasu hana Raihan karatuba sekace babu hadimai kuma naga ay ana had’amusu da madara ko ? ” jinjina kai Muzaffar yayi yasake cewa ” hakane amma sede tad’inga saka babban hijab da ni’kaf da safa idan bazatayi hakanba sede tafasa ”

Daga haka yasake yafita fuskar shi a tamke cikin damuwa Rayhana ta kalli Momy tace ” amma momy senike ganin kamar baya bu’katar wannan karatun nawa idan har bayaso zan ha’kura Murmushi Momy tayi tad’an bubbuga bayanta tace ” bahakabane Raihan shi Muzaffar haka halinshi yake baka gane mishi alokaci d’aya amma bawai bayason karatun ki bane kishi ne kawai ”

Saurin kallon Momy tayi sekuma ta du’kar da kanta sake bubbuga bayanta tayi tace ” kinayin mamakine ? to kibari tunda yashigo maganar mukeyi amma yanata kawomin wasu dalile wanda suke nuna kishin ki afili kuma ayanzuma kinji idan baya kishin ki bazai damu dan wasu sun kalli surar jikinki da fuskarki ba dan haka karki damu ke dai kizama mai kiyayewa skul d’in su Zarha ne nasan zakifi sakewa idankuna tare yayan ku Ibrahim shi yacike miki komi acewar shi yasan ra’ayin shi zaizo d’aya danaki se kiduba kigani ”

Sosai Rayhana tayi farinciki amma cikin zuciyar ta tanata nanata wannan kalmar ” kishi ni Muzaffar yake kishi to bana ‘karyata Momy ba amma dakamar wuya dan kawai Momy batasan auran yarjejeniya mukayiba shiyasa nasan yayi hakanne dan takurani badan kishi ba amma ace ‘katon hijab da ni’kaf ga safa lalle zafima kad’ai ya’isa yatakura rayuwata amma hakanan jan jure Allah yabani iko ” sallama tayima Momy tafito part d’in kaka tanufa shiko Muzaffar yana fita cikin lambu yanufa zama yayi yanasake nanata ” Skul Raihan hmmmm yazama dole nasamata mugun tsaro danna lura tanada matu’kar rawar kai ”

Cikin fari’a Mubarak yaron kawu Yusuf yanufi cikin lambun inda Muzaffar yake hannun shi ri’keda Apple yanaci daga gefan shi wata hadima ce ri’keda tiran kayan lambu da lemon da Cup guda 2 sallama yayima Muzaffar yaja kujera d’aya yazauna cikin girmamawa yace ” yaya barka da hutawa ” d’aga mishi kai kawai Muzaffar yayi yaciro wayar shi yashiga latsawa tsiyaya lemon Mubarak yayi yami’kama Muzaffar amsa Muzaffar yayi ya aje janshida hira Mubarak yashigayi amma ko sauraran shi Muzaffar bayayi su kawu Yusuf kuwa suna daga nesa suna hangen komi sun ‘kosa suga Muzaffar yasha cikin mamaki Rayhana tahangosu suna le’ke ahankali tanufi gurin dan ganin mai sukeyima le’ke zaro ido Rayhana tayi cikin sauri tanufi gurin

dede lokacin Muzaffar yad’auki Cup d’in lemon harya nufi bakinshi dashi sekuma yajanye yana sake maida hankalin shi kan wayar shi amma Cup d’in yana hannun shi sauri sosai Rayhana takeyi zuciyar ta tana wani irin bugu tana isa daf dashi yakai Cup d’in bakin shi cikin sassarfa ta’isa wata irin runguma takaimai wanda tayi sanad’in fad’uwar cup d’in hannun nashi ‘kasa yatarwatse afusace yami’ke saurin sake rungumoshi tayi cikin ‘kasada murya tace

” kayi ha’kuri amma katuna bamu kad’ai bane kabri idan muka koma part d’inmu se kayimin hukunci bada sanina lemon ka yazube ba muje nahad’ama wani ” cikin mugunta yarungumota fuskarta yakamo bakin shi yazura cikin nata yashiga yimata wani irin kiss namugunta ganin haka yasa Mubarak barin gurin bayan Mubarak yabar gurin Muzaffar yasaketa yana sauke numfashi ahassale yace

” idan kika sakeyimin irin wannan to kisani senayi miki abinda baki ta’ba zataba ” barin gurin yayi rai ‘bace itama barin gurin tayi tana ta’ba lip’s d’inta dake zafi cikin ‘bacin rai kawu Yusuf yari’ko Mubarak mari yawatsa mai sannan yace

” tur da’irin wannan abin wallahi da Nura ne datuni yasashi yasha amma kai kana zaune kana shashanci har waccan ‘yar figigiyar yarinyar tazo talalata komi ” rai ‘bace Mubarak yace ” gaskiya Abba nikam se yanzuma nike addu’ar gara dabai shaba sabida nace kusanar dani lemon nameye amma kun’ki sannan ance ni karnasha to tabbas akwai wani abu dan haka ni gaskiya kar akuma sani cikin irin wannan abun idan kuma naga wani abu yasami yaya Muzaffar tofa Abba sede kayi ha’kuri zanfad’i abinda nasani sabida Allah baice nayimaka biyayya ba wajan aykata fasadi ”

daga haka Mubarak yabar gurin cikin mamaki kawu Yusuf yabishi da kallo ajiyar zuciya waziri yasauke yace ” dama kasan bazai bada had’in kai ba amma kasashi to ay yanzu gawata matsalar nan munsake shiga tunda yace idan wani abu yasamu Muzaffar seya sanar mune hmmm abubuwa de se ‘kwa’bewa sukeyi yaya zamuyi ” dafashi kawu Yusuf yayi yace ” karka damu dazancen Mubarak nasan yadda zanyi dashi kusa ad’auke wancan lemon karwani yasha asirinmu yatonu ” daga haka kawu Yusuf yabar gurin harara waziri yabishi dashi yace ” banza kawai sefama samu abuyakeyi amma har yanzu babu wata nasara se fad’uwa hmmm zanyi maganin ka idan abin ya’isheni wallahi ”

Misalin 11:40pm Rayhana tanufi part d’in Ummi zaune take tana kallon TV babu kowa cikin parlour se ita’kad’e yara duk suna cikin bedroom wasu sunyi bacci wasu sunata chanting cikin waya Rayhana tale’ko ganin ita ‘kad’ece yasata sauke ajiyar Zuciya nannad’e paper tayi tawurgo mata cikin sauri Ummi tami’e waigawa tayi amma babu alamar kowa cikin sauri da rawar jiki tabud’e parpar tun kafin ta’karasa karantawa zufa taji’keta shakaf dukda sanyin A.C dake cikin parlour duk Rayhana tana kallon ta cikin karfin hali Rayhana tashiga cikin parlour ganin mutun cikin fararan kaya yasa Ummi bud’e baki zatayi ihu cikin sauri Rayhana tajawota rufe mata baki tayi sannan tasha’ke mata wuya tashiga furgitata sabida tsananin tsoro yasa ummi sumewa cikin sauri Rayhana tasaketa tafita part d’in mami tanufa adede lokacin suna zaune su biyu itada umma suna tattauna yadda zasu billoma wannan al’amarin dankam suna cikin tsoro wurga paper tayi cikin mamaki
Mami tace ” wannan kuma daga ina? kode iskace takawota ” arazane umma tami’ke tace ” ina garinda babu hadari taya iska kuma ” d’aukar papar tayi tabud’e tare suke karantawa saurin ri’ke cikinta mami tayi sabida wani murd’awa dayayi cikin shihada Rayhana tashigo parlour sandar hannunta tad’aga tace

” duk wanda yayi ihu to tabbas yau zamutafi tare dashi dan haka kusanar dani yadda kuka shirya kasheni idan kukayi haka zanbarku natafi amma idan kuka’ki to babu shakka tare zamu tafi kunga de irin halinda kaka tashiga to nata mai sau’kine tunda babu hannunta cikin kisan sede ‘kiyayyar datake yimin ina yarana ? Cikin razana Mami tace ” Wallahi babu hannuna cikin sace yaranki Ummi ce da umma suka shirya haka kuma suka aywatar haka kisanki banibace d’anane Nura yayi yayi kibashi had’in kai kin’kin shine yayi miki fayd’e ganin idan yabarki zaki tonamai asiri yasa yakasheki amma ni babu ruwana sede nasashi yagudu ” cikin raunin murya Rayhana tace yana ina ? yana cikin India kefa Umma ina yarana ? murya sha’ke tace ” Allah bamu kashesuba amma munyi nesa dasu mun kaisu cikin wani daji dayake cikin ‘kasar Cameroon amma Allah duk Hamdiyya ce tashirya hakan jin ‘kamar motsin tafiya yasa Rayhana saurin cewa

” kuyi gaggawar sanarda maimartaba komi da Mijina Muzaffar idan bahakaba to zandawo kuma idan nadawo kasheku zanyi cikin tsoro ” Rayhana tad’ago agogon hannunta tayi magana ‘kasa ‘kasa yaya Ibrahim akwai matsalafa ana shirin shigowa gashi zanfita saurin tashi yayi yafita dede lokacin da Jafar yashigo cikin parlour lokacin mami tasaki ihu kuma dede lokacin wutar cikin masarautar tad’auke duka aguje Rayhana tafita tana isa cikin part d’insu tashiga bedroom d’in Nabila toilet tashiga tana sauke ajiyar Zuciya sedata numfasa sannan tafito dede lokacin Muzaffar yashigo tamke fuska yayi yace

Tun d’azu nike shigowa cikin bedroom d’in nan amma sede najiki cikin toilet ko mai kikeyi cikin shi har yanzu ? seda kikaga wuta tad’auke sannan kika fito ajiyar Zuciya tasauke dajin bai san bata cikin part d’in ba cikin ‘karfin hali tace

” ina ruwanka da zamana cikin toilet ? naga babu wani amfani danike dashi agareka tun safiyar yau kake wani shareni toya kakeso nayi nalura bakason ina shiga cikin hurumin ka dan haka daga yau nadena shiga kuma kuma kasani nakusa barma masarautar ku sabida aykin daya had’amu yakusa rabamu ayanzu mungano wa’inda suka kashe Nabila da ‘batar da yaranka dan haka kashirya sakina daga yau natashi daga ‘kar’kashin ikonka bakada hurumin takurani kuma auran yarjejeniya ya’kare daga yau ”

Gefan shi tabi tabar bedroom d’in parlour takoma tazauna tana kuka mai tsuma zuciya dede lokacin wutar gidan tadawo cikin mamaki yaya Ibrahim yake maimaita ” auran yarjejeniya kuma Muzaffar da Raihan to su Shureem kumafa kay a’a ” part d’in yanufa kai tsaye

A’bangaran ummi kuwa fitowar yarta daga bedroom yayi dede da farkawarta cikin ihu tana ambaton Nabila kiyi ha’kuri dan Allah karki kasheni nayi Al’kawari zandawo miki da yaranki dandanan sauran ‘yayan suka furfito idanunta arufe amma se bama Nabila ha’kuri takeyi tana fad’in yadda tasa aka sace Farooq da haidar dan danan parlour yacika a’bangaran su mami ma haka abin yake cikin tashin hankali maimartaba yami’ke dajin wannan labari sawa yayi aka tattarasu cikin parlour kaka yaransu da manyansu ganin babu Muzaffar yasa maimartaba ayka mu’azzam kiran su jin kiran yasa yaya Ibrahim barin maganar dake cikin shi har zuwa bayan amsa kiran maimartaba cikin bedroom Rayhana tashiga wannan zoban ta d’akko had’ida kayan sanyin dake jikin su Haidar lokacin data tsincesu jin maganar wannan aljanar tayi

” Rayhana lokacin barinki cikin masarautar nan beyiba domin akwa wani kullin nadaban bayan wannan sannan yin karatunki yanada matu’kar amfani dan haka karki sake kibari kibar gidan yanzu kisan abinda zaki fad’a idan kinje cikin taron sannan karki sake kice auran yarjejeniya kukayi keda Muzaffar ki kiyaye shiko Muzaffar fita yayi shida yaya Ibrahim yana jinjina karfin halin da Rayhana tasamu da ‘kwarin gyuwar fad’amai magana sedata dakko yaran tagoya daya ta d’auki d’aya sannan tafita nishi kawai takeyi sabida duk sunyi bacci nauyinsu ya’karu

tana shiga Momy tayi saurin tashi ta amshi Sudees tana fad’in ” mai makon kibarsu cikin bedroom tunda bacci sukeyi “Murmushin ‘karfin hali Rayhana tayi tace ” ina gudin karsutashi suyi kuka ” jinjina kai Momy tayi tana sakin Murmushi gyran murya maimartaba yayi yayi addu’a sannan yafara dacewa

” wani tashin hankali yashigo cikin masarautar nan naganin fatarwar Nabila jiya mama tagani yau kuma su Hamdiyya har su 3 hakan yana nufin cewa Nabila tanason ayimata adalci to amma Allah yana ganin yadda muketa faman yin bincike akan gano wanda yayi kisan amma har yanzu shiru yaranma har yanzu ko gawarsu bamu samu damar ganiba to amma abin mamaki yadda wa’innan suketa wasu maganganu kamar sunada hannu wajan wannan lamarin ko gaskiya ne ko furgicine oho ” cikin sauri Ummi tace

” furgicine kawai maimartaba fatalwa fa ? ” cikin sauri suma su mami sukace haka Murmushi yaya Ibrahim yayi yami’ke yace

” Allah ya’karamaka lafiya inada magana sannan inaso kowa ya kalleni a matsayin jami’i na musamman ba Ibrahim ba sannan inaso kowa yasaurari wannan d’aukar ” kunnawa yayi tuni maganganun su suka fito ras cikin tashin hankali Ummi tami’ke zata ‘karyata Rayhana tami’ke tace

” Allah yataimakeka nima inaso abani dama nayi magana ” jinjina kai maimartaba yayi kunna wani recorder tayi cikin wayarta lokacin da ummi da umma suke magana akan wannan box d’in sannan tace kowa ya kalli wannan zoban ” cikin sauri Muzaffar yami’ke ya amsa yace ” wannan ay zoban Nabila ne ” Murmushi Rayhana tayi takwance ledar hannunta taciro kayan sanyin Farooq da haidar tace ” ko akwai wanda zai iya gane wannan kayan mi’kewa momy da Aunty Sumayya sukayi sukace ” tabbas wa’innan kayan Farooq da haidar ne nice nasamusu su aranar ”

Jinjina kai Rayhana tayi tace ” to inaso kowa yasani Sudees da Shureem sune Farooq da haidar idan har kuna tantama kuduba tabon dake jikinsu nice natsince su cikin wani daji dake ‘kasar Cameroon kud’in da akasa cikin box d’in sune sukasa nasan ‘kasarda yaran suke ciki hakan yasa nasha alwashin had’asu da iyayensu se Allah yabani sa’a nahad’u da Mahaifin su a Pakistan nakuma gane hakanne sabida tsananin kamarsu dakuma irin zoban dake hannun shi naga iri d’ayane dana cikin wannan box d’in tabbas ni ‘ban ta’bayin aureba balle har nahaihu amma su Farooq sukasa nazama tamkar matar aure wadda ta haihu nabi hanyoyin dazansa ruwan jikina yakawo danna shayar dasu sabida Allah ya d’auramin ‘kaunar Farooq da haidar nakuma samu nasarar haka dukda ina had’a musu da madara amma ina shayar dasu har yanzu nashigo cikin masarautar nan amatsayin ‘kanwar Muzaffar amma nidashi kawai mukasan haka dan mugano wa’inda suka kashe Nabila amma babu ala’kar aure a tsakanina da yaya Muzaffar to Alhamdulilh tunda angane gaskiya zankoma ‘kasarmu dukda banida kowa nacigaba da ri’ke marecina tabbas zanyi kewar yarana Farooq da haidar ”

Kuka Rayhana tasaki cikin mamaki Muzaffar yake kallon Rayhana amma yakasa furta komi tashi Momy tayi tarungumo Rayhana tace ” babu inda zaki Raihan kinadani dan haka bakida marayci kuma bazaki rasa su Farooq ba zan ri’ke’ki tamkar Zarha nizan aurar dake ga mijin dakika za’ba da kanki zanbaki rayuwa ingantacciya dan Allah Raihan ina ro’konki daki zauna gurin Momy ki dan Allah ”

Ri’ke hannunta Rayhana tayi tace ” kibar kukan Momy na ha’ki’ka ked’in uwace kuma nayi al’kawarin cigaba dazama dake amatsayin ‘ya kuma mai biyayya agareki nagode da wannan kyautar yaya Muzaffar ina matu’kar godiya agareka sanadin ka nasamu uwa da uba harma da yayye musamman big brother na yaya Ibrahim ”

Cikin farin ciki maimartaba yace

” tabbas kincika ‘ya Raihan Allah yayi miki albarka mungode ma Allah daya nunamana munafukan cikin masarautar HAYAT kuma za’ayima kowa hukunci dede da lefinshi Ibrahim Muzaffar Mu’azzam da kai Muzanbil inaso a kawomin Nura duk inda yake asafiya gobe sukuma su Hamdiyya akaisu cikin kurkuku a ajesu kafin karbar hukuncin su dole naji cikakken bayani daga Nura naji mahaifiyar shice tasashi ko ra’ayin kan shine ”

Kuka sosai sukeyi cikin kuka Hamdiyya tace ” kayimin afuwa maimartaba tunda gasu Farooq d’innan babu abinda yasamesu ” wani irin kallo maimartaba yayi mata ita kuwa Mami ri’ke ‘kafar mijinta tayi wato Yusuf tace

” kana gani za’a kaini kurkuku wannan ay abin kunyane abban Nura ” cikin fushi ya kalli kaka yace ” haba mama kiyimai magana mana ” murtuke fuska kaka tayi tace ” lallema Yusuf wato nagoyi bayan zalunci ko kunaganin yadda aka furgitani wajan bincike to sune baza’a hukuntaba sabida sunfi kowa nikam ama fitarmin dasu daga parlour ”

barin gurin kaka tayi shiko kawu idris cewa yayi ‘” tur da irin wannan halin kowa ya aykata to shima a aykata mai dan haka nima babu ruwana sosai samha da Arfat suke kuka ganin iyayen su cikin wannan halin itako arfat sake shiga tetayinta tayi d’aukar Sudees Momy tayi itakuma Rayhana tad’au’ki Shureem suka nufi part d’in Momyn tashi kowa yayi yabar parlour masu farinciki sunayi masu ba’kinciki sunayi har kowa yabar parlour amma shi Muzaffar yakasa tashi yarasa wane irin tunani zeyi

Ganin yarasa mafita yasa yami’ke yanufi part d’in Momy cikin mamaki Momy tace

” lafiya Muzaffar ? kaje ka kwanta kayi ha’kuri addu’a zakayi ma Nabila kuma kagodema Allah daya bayyana gaskiya Allah yadawo maka da Farooq da haidar cikin ‘koshin lafiya gaskiya kayima Raihan godiya akan wannan jahadin datayi maka zanbama Raihan kulawa tamkar nice na haifeta Allah yanunamin auran ta zanyi mata gata wadda ko Zarha banyi mawaba ”

zama Muzaffar yayi dankam shi yayi matu’kar mamakin furucin Rayhana na nuna babu aure a tsakanin su tuna lokacin datake bama Shureem nono yayi cikin zuciyar shi yace ” dukda ba itace mahaifiyar suba amma ta’iya shayer dasu ashe bata ta’bayin aure ba ? amma ta’iya jure munanan kalamaina akan haka yaya zanyi kenan ? ”

Mi’kewa yayi yace ” Momy tana ina zamuje mu kwanta ne ” cikin mamaki Momy tace hakan bazai yiyuba Muzaffar kwana cikin bedroom d’aya ya haramta kai da Raihan tunda ba matar kabace wanda yafaru abaya dan banida msaniyar hakan ne shiyasa daga yau Raihan tana nan tare dani itada yaran ka ”

Cikin takaici Muzaffar yace ” Momy duk abinda Raihan tafad’a gaskiya ne amma banda abu d’aya Raihan matata ce bawai ‘kanwaba kamar yadda tafad’a tun damuka shigo cikin masarautar mu akwai aurena akanta sannan nima se yau nasan Farooq da haidar sune Shureem da Sudees Momy kitasota muje mu kwanta dare yanayi kumani bazan iya kwanciya babu su Farooq ba ”

Jinjina kai Momy tayi tace ” lalle ma Muzaffar idan son Raihan kakeyi to kasanar dani amma bazan yarda da wannan maganar takaba inada tabbacin Raihan bazatayimin ‘karyaba maiyasa bakafad’i hakanba cikin taron jama’a kowa yaji se yanzu kasanar dani sonta kakeyi senaji ra’ayinta idan ta amince da kai shikenan amma seka jira ta kammala karatu ”
girgiza kai Muzaffar yayi yace ” har yanzu banajin son Raihan amma ina bu’katar zama tareda ita sabida su Farooq nine yadace tazauna dani Momy bawaniba kodan yarana sabida ayanzu ita suke kallo matsayin uwa kuma banaso susan ba itad’in bace dan karsu d’andani zafin maraici nine yadace Momy Allah Raihan matatace ”

Wani irin kallo Momy tayi mai tace ” kafita idona Muzaffar banyarda da zancan kaba se idan Raihan ce tasanar dani haka koda hakane to babu shakka senaji nakuma yarda cewa tana sonka kuma kaima kana sonta bazan bayar da Raihan ga wanda bayason taba ko ita bata son shiba dan haka kar in sakejin kace Raihan matar kace karka hana masusonta zuwa kaji nagayamaka zaka iya shiga ka gansu dan darajar yaranka suna bedroom d’in Zarah kafin zuwa gobe agyra mata wancan bedroom d’in na Sumayya dukda baiyi komiba amma andad’e babu wanda yashiga yakamata a gyara shi 10 minutes nabaka sabida zan kwanta ”

Daga haka Momy tabar parlour cikin bedroom tashiga cikin takaici Muzaffar yanufi bedroom d’in rai ‘bace yana shiga yasameta zaune tanabama Shureem nono wani irin tsaki yaja yace

” kitashi muje kisanar da Momy cewa akwai aure na akanki muje mu kwanta inajin bacci ” kallon shi Rayhana tayi cikin rashin nuna tsoro tace ” ayni jira nakeyi kabani ta’kardar saki sabida nasan kai baka ‘karya al’kawari kuma dama yarjejeniyar tamu zata ‘karene daga angane gaskiya dan haka bazan iya cigaba dazama da wanda babu kowa cikin zuciyar shi se wadda bata raye zan cigaba da shayar maka da yaranka sabida darajar Momy harsu isa yaye nikuma bayan nagama karatu naza’bi miji dede da ra’ayina kai kuma kanemi babbar mace kabar yarinya ‘karama ”

Cikin matsanancin ‘bacin rai yace ” idan kuma na’ki sakin nakifa zakiyi aure da aurena akankine ? kuma kibar shayar dasu Shureem haka sabida bana bu’katar breast d’inki su canza daga na budurwa ayanzu zasu iya rayuwa da madara sabida sun kusayin shekara ki shirya sanar da Momy gaskiya zuwa gobe dasafe ”

Kwantar da Shureem tayi tace ” ba dai maganar auran muba karabudani cikin sirri kamar yadda muka shirya komi cikin sirri na auri wanda raina yakeso nagode ma Allah dayasa babu abinda yashiga tsakanina da kai balle nazauna da kai dole kum……… ”

Kanta yayi cikin zafin rai yace ” to bari wani abin yashiga senaga dame zakiyi tun’kaho hawa yayi saman bed d’in yajawota jikin shi cikin sauri ya kwantar da ita yarufamata baya yana shirin rabata da kayanta jin maganar Momy yasashi saurin sauka daga bed d’in shigowa Momy tayi wani irin kallo tayimai tace fita zan kulle part d’ina seda safe 10 minutes nace amma gashi har kusan 20 ”

rai ‘bace Muzaffar yafita yana isa cikin part d’in shi ya iske Mu’azzam tasowa Mu’azzam yayi yarungume shi yace

” natayaka murna d’an uwana sannan nazo neman alfarmar ka kasan ance bari yahuce shike kawo raban wani inaso kayimin jagora wajan auran Raihan nasan zatafijin maganar ka sabida kai tafi sani kaji dan……. ”

Turashi Muzaffar yayi cikin zafin rai yanunashi yace ” wallahi idan kasake zuwamin da irin wannan maganar senayima abinda zakace anya kuwa ni d’an uwan kane ? fitamin daga part ”

‘Daga ‘kafad’a Mu’azzam yayi yace ” ok kabarshi zannemi soyayyar ta batare da taimakon kaba ” daga haka yasakai yafita cikin ‘bacin rai Muzaffar yashiga yin watsi dakayan cikin parlour cikin wani irin yanayi yashiga cikin bedroom toilet yanufa ruwa yasakar ma kanshi cikin zuciyar shi yace

” zanyi maganin ki Raihan idan baki fad’i gaskiya ba hmmmmm har kinja anfara kawo miki hari lalle zanyi maganin duk wanda ya ra’beki ”

Daga Al’kalamin…..🖊

NPEEDY A AJI🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters 🥰🌹🤝🏻?🌸🤝🏻🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻
Assalama alaikum kuyi ha’kuri najina shiru kunsan jiki da jini se ahankali jikin babu dad’i ga rashin wutar nefa ina mi’ko sa’kon gaisuwa da jinjinar bangirma agareku ina godiya sosai Allah yabar zumunci tabbas naga masoya masu tarin yawa yawanku yakai yadda bazan iya lissafokuba sede nayi jam’i godiya nike jiki Alhamdulilh yayi sau’ki sosai Allah yabar ‘kauna ana tare all masoya 🤝🏻😘🌹
🥰😊

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 41 & 42

Tsayin lokaci Muzaffar yana cikin toilet sannan yafito d’aure da towel dawani a hannu yana goge kanshi bayan yatsane jikin shi jallabiya kawai yazura yazauna bakin bed juyawa yayi yazurama bed d’in ido dede inda Rayhana take kwanciya da yara tashi yayi tsaye yatana kai komo yakasa kwanciya wayar shi yad’auka dukda yasan bashida number ta amma yashiga dubawa tsaki yaja layin Zarha yakira har kusan sau 3 amma bata d’agaba sakekira yayi seda takusa katsewa sannan tad’aga cikin muryar bacci tace

” Hello yaya lafiya kuwa ? tsawa yadaka mata yace ” itace takawo haka maza kituro min number Raihan ” baijira mai zataceba yakashe wayar bin wayar Zarha tayi da kallo tana mamakin yadda bashida number Raihan kuma yake nemanta cikin daran nan tura mishi tayi takashe wayar sabida gudin masifar shi dan bata bu’katar yasake kiran ta musamman yadda tajishi cikin fad’a

Jin ‘karar shigowar text yasa Muzaffar saurin duba wayar shi ajiyar Zuciya yasauke tamkar Raihan d’in yagani kiran wayar yashigayi amma ba’a d’agawa yakuma kasa ha’kura dakiran cikin mamaki yace

” yau ni Muzaffar niketa kiran number har sau babu adadi amma babu piking ” harya cire rai dazata d’aga babu zato yaji muryar ta cikin bacci ” Assalama alaikum ” shiru Muzaffar yayi sabida yarasa mai zece nemo natsuwar shi yayi yace ” mijin kine Muzaffar ina bu’katar Lipton yanzu ” kallon agogon d’akin tayi 02:26 cikin muryar bacci tace

” haba dadyn Haidar kayi ha’kuri dare yayi sosai kabari zuwa safe kaji ” shiru natsayin lokaci sannan yace ” bazan iyayin hakan ba ajiyar Zuciya Raihan tayi tasake cewa to tayaya zanfito yanzu kasanfa Momy bazata barniba amma in sha Allah zuwa safe dawuri zan had’a maka kaji dadyn Farooq ” a hassale Muzaffar yace banason wannan sunan idan muna magana tsakanina dake kibari se gaban su Momy kifad’i wannan cikin d’an mamaki tace to se wanne ? ajiyar Zuciya Muzaffar yayi yace se wanda kikaga damar sawa kuma kiyi gaggawar fad’ar gaskiya idan kuma kika’ki zakija abubuwa dayawa kinji nagaya miki ” kashe wayar yayi yawurgata saman bed yanasakin huci kamar wanda yayi dambe

Bin wayarta Rayhana tayi da kallo tana mamakin ‘karfin hali irin na Muzaffar shida yace bayasonta kuma bazai iya rayuwar aure da ‘karamar yarinyaba to tayaya yadamu akan seta bayyana makowa shi mijin tane ‘ gaskiya bazan iyaba bazan zauna da wanda bayasona ba ” kashe wayar tayi takoma ta kwanta amma takasa komawa bacci cikin ‘bacin rai Muzaffar yahau saman bed cikin muryar fushi yace ” tayaya kikayimin tsaye cikin zuciya Raihan maiyasa nikeson cigaba dazama dake? ok nagane sabida su Farooq kinacan kina bacci amma ni inanan nakasa hmmm ”

Kwanciya yayi yaja blanket amma kokusa yakasa runtsawa cikin farinciki Mu’azzam yashiga cikin parlour shi zama yayi yana Murmushi cikin mamaki Arfat take kallon shi kasa jurewa tayi tataso tazo kusadashi tazauna cikin d’an sakku tace

” doctor wane abune yasaka cikin farin ciki haka ? rabandanaga Murmushin fuskarka harna manta ” sakeyin Murmushi Mu’azzam yayi yace ” dole nayi Murmushi sabida nasamu wadda nikeso yarinya mai tarbiyya ga hankali da natsuwa ga sirrin kyau kay gaskiya nayi matu’kar sa’a ”

Wani irin ba’kin ciki Arfat taji amma setayi saurin dannewa tace ” natayaka murna sosai Doctor wacece wannan mai matu’kar sa’a haka ? ” Murmushi Mu’azzam yayi sannan yami’ke taku d’aya biyu yayi yace ” Raihan ce tunda babu aure tsakaninta da Muzaffar ay nikam tagyarumin kishirya idan har ta’amince kizauna a d’akinki to babu matsala idan kuma tace bazata zauna da kishiyaba tofa zakiyi waje ”

Yana gama fad’in haka yanufi cikin bedroom wani irin ‘bakin ciki da razana Arfat taji cikin sauri tabi bayan shi amma kafin ta’karasa haryasama ‘kofar key dur’kushewa tayi agurin tana kuka mai tsuma zuciya yanajinta dukda cewa yanajin kukan nata cikin ranshi amma yadake tsayin lokaci yanajin kukan nata har yadenaji

Shiko Muzanbil tausayin Samha ne yayi matu’kar kamashi yadda yaga take kuka mai tsuma zuciya bayan yayi shirin bacci yakoma cikin bedroom d’in hawa saman bed yayi yarungumo ta yashiga lallashin ta

” haba kiyi ha’kuri kibar kukan mana idan aka tambayi Nura akaji batada saka hannu cikin wannan kisan za’a saketa kinji nayi miki al’kawari zantsaya wajan ganin anyi adalci kinji ”

Kuka Samha tasake saki tace ” shikuma yaya Nura kasheshifa za’ayi shiyasa naketa gargad’in mami akan wannan lamarin gashinan abinda son zuciyar su yahaifar ” cigabada lallashin ta Muzanbil yayi har seda yaga tayi shiru cikin muryar jin bacci tace ” barrister yakama kaje ka kwanta nima kwanciya zanyi kaga dare yayi sosai ” cikin mamaki yake kallonta dan beyi tunanin zataso yabar cikin bedroom d’inta ayau ba d’an dakewa yayi yace zaki’iya kwana ke kad’ai gaskiya bazan iya barinki ki kwana ke kad’ai cikin damuwa ba ”

Sake jawota yayi cikin jikin shi kafin tasake cewa komi jin wani yanayi yana fusgarta yasata tashi zaune juyawa tayi had’ida matsawa can gefe tayi kwanciyar ta babu jimawa bacci yayi gaba da’ita shiko Muzanbil tashi yayi yazaune yana tunanin yadda zaishawo kanta

Jin kiran sallar asuba yasa Mu’azzam tashi dan bawani baccin kirki yayi ba alwala yayi yafito daniyyar tafiya masallaci cikin mamaki yake kallon Arfat tade kwance abakin bedroom d’inshi ga dukkan alamu anan tayi bacci har yayi niyyar tsallaketa yawuce sekuma yatsaya d’aukarta yayi yakoma da ita cikin bedroom kwantar da ita yayi saman bed tsurama cikin jikinta ido yayi wanda yafito fili ayanzu saurin juyawa yayi yafita

A’bangaran Muzaffar kuwa ko runtsawa baiyiba jin kiran salla yasashi tashi amma da’kar yami’ke sabida wani’irin ‘kullewa mararshi tayi alwala yayi yanufi masallaci bayan sunfito sallah kai tsaye part d’in Momy yanufa ganin babu kowa cikin parlour yasa yanufi cikin bedroom d’in da Rayhana take zaune yasameta akan abin sallah tana lazumi zama yayi kan bed d’an zuba mata ido yayi kafin yamaida duban shi kan yara bacci sukeyi sosai hawa yayi saman bed d’in sosai ya kwanta lumshe idanunshi yayi yana sha’kar kamshin turaran Rayhana daketashi saman bed d’in tsayin lokaci sannan Rayhana tami’ke daga kan abin sallar tanunke sannan ta’iso bakin bed d’in cikin sanyin murya tace

” barka da asuba dadyn Farooq ” yi yayi kamar baijiba sake fad’a tayi nanma shiru ganin bashida niyyar amsawa yasa tami’ke hanyar waje tanufa cikin sauri yatashi jawota yayi tafad’o jikin shi rungumeta yayi sosai yana sauke ajiyar Zuciya kawo bakinshi yayi kusada kunnanta cikin wata irin murya yace

” banaso idan muna mu 2 ba karki sakecemin dadyn Farooq ko haidar ba gaskiya nalura bakijin magana amma barinasa kid’ingaji ” juyoda fuskarta yayi suka fuskanci juna sosai bakinshi yasaka cikin nata kissing d’inta yashigayi dandanan yashiga cikin wani yanayi juyarda ita yayi yarufamata baya hannun shi yad’aura saman breast d’inta wani irin numfashi yaja yasauke shi da’karfi cikin rawar jiki yashiga romantic d’inta tsananin tsorone yakama Rayhana tafara ‘ko’karin tureshi jin maganar Momy tana knocking yasa Rayhana sake tureshi cikin sauri yasake jawota cikin muryar tsoro tace

” My Noor Momy tana knocking fa ” cikin wani yanayi yasaketa cikin karfin hali yad’akko Sudees yad’aurashi saman ‘kirjinshi yana sauke wani irin wahalallan numfashi jiki asanyaye Rayhana taje tabud’e ‘kofar shigowa Mommy tayi kai tsaye ganin Muzaffar kwance yasatayin mamaki ‘karasowa tayi bakin bed d’in tace

” Mai zangani haka Muzaffar ? yaushe kazama haka ” maza tashi kafita daga yau karkasake zuwa cikin bedroom d’in Rayhana a irin wannan lokacin sabida yaranka yasa har zanbarka kanashiga cikin bedroom d’in nan amma bazan lamunta zuwanka a irin wannan lokacinba yara kotashi basuyiba maza katashi kasan maimartaba yasaku ayki Ibrahim yace dawuri zakutafi India wajan tahowa da Nura Kaje kashirya ”

daga haka Momy tajuya tafita tashi Muzaffar yayi zaune kallon Rayhana yayi rai ‘bace yace

” kingani yanzu duk wannan kike bu’kata adingayimin nida matata ko to barikiji daga yau idan har baki fad’i gaskiya ba nadena shiga harkarki kuma wallahi duk ranar danasamu dama senarabaki da abinda kike ta’kama inga ‘karyar rashin kunya kuma bazan ta’ba sakin kiba sede kitazama da igiyar aurena akanki kuma wallahi nagakin kula wani senayi mugun ‘batamiki rai sannan kijamakowaye wahala sannan dole kidingayimin abinci dan bazan iya cin abincin hadimai ba kiyi maza kihad’amin breakfast da Lipton zamutafi ”

Daga haka yafita afusace cikin wani irin yanayi Rayhana tabishi da kallo cikin zuciyarta tace

” haka kawai bakasona nayarda nacigaba dazama da kai ina salon kaita cutata sede kagaji karabu dani amma bazan iya cigaba dazama da kai ba inda najidad’in zama dakai ne sena’amince amma wahala kawai nasha ”

Juyawa tayi ta kalli yaran baccinsu kawai sukeyi canza kayan baccin jikinta tayi tafita parlour kai tsaye kitchen tanufa

Kuyi ha’kuri da wannan naso yafi haka kasancewar nayi kwanaki banyi typing ba sabida rashin lafiya to amma rashin caji yahana hakan kunsan yanzu wutar nefa tazama abinda tazama ina godiya sosai 💯👍🏻

Daga Al’kalamin……🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters 👌🏻😘🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 43 & 44

Breakfast tashigayi cikin natsuwa takeyin komi amma cikin zuciyar ta tunanin mahaifiyarta taketayi tuni taji hawaye suna neman gangarowa daga idanunta cikin sauri tayi ‘ko’karin maidasu jin kukan yara yasa momy fitowa ganin Raihan cikin kitchen yasata nufar bedroom d’in cikin sauri ta’karasa sabida niyyar fad’owa dayaran keyi

d’akkosu tayi tafito dasu dede lokacin yaya Ibrahim yashigo tareda Aunty Sumayya gaida momy sukayi bayan ta amsa takira Raihan cikin ladabi tazo su Farooq naganinta sukashiga neman sauka daga jikin Momy Murmushi Momy tayi tace

” Raihan mai yakaiki kitchen bayan akwai masuyin komi yakamata kihuta kuma kidena barin yarannan sukad’e cikin bedroom zasu’iyazawo abinda zasuyima kansu lahani kinga ina shiga naga haidar yakusa fad’owa daga kan bed ”

Cikin sanyin murya Rayhana tace

” in sha Allah Momy amma kiyi ha’kuri dadyn su zan had’ama breakfast nasan bazaici wanda hadimai sukayiba ” Murmushi Momy tayi shima yaya Ibrahim haka itako Aunty Sumayya cewa tayi

” hmmm kaji wani cusu tode ke Muzaffar matsayin ‘kanwa yad’aukeki dan nasan bakicikin jerin matan dazai iya aura dan haka kimabar wani iyayi yara kuma dan bakisan ciwonsu bale shiyasa bakibasu kula yadda yakamata kisani Muzaffar na Islam ne kinji n……. ”

Tsawa yaya Ibrahim yadaka mata had’ida mi’kewa yace ” Sumayya yakamata kishiga hankalinki akan dan wallahi ina iyayin abinda zakiyi matu’kar mamaki akanki dan inajin Raihan cikin jinina tamkar wani shashine najikina dan haka ki kiyaye ” ta’be baki Aunty Sumayya tayi tami’ke tace ” tome zakayi ? k……. Tsawa Momy tayi mata tace ” maza kificemin daga parlour mararkunyar banza kawai ”

Afusace tabar part d’in tana huci tashi Raihan tayi tanajin wani irin ba’kinciki cikin zuciyarta jitayi gabad’aya zamanta cikin masarautar yafara isarta kitchen takoma tacigaba da aykinta bayan tashin Raihan yaya Ibrahim yakalli Momy yace

” Momy nifa inadatabbacin Raihan matar Muzaffar ce dan naji sunayin maganar kafin zamanda maimartaba yakira jiya amma ayadda nafahimci abin auran yarjejeniyane akan wannan binciken wanda suka ‘kulla dazaran angane komi bataso musan haka dan karmuga lefin Muzaffar shiyasa tace itad’in ‘kanwar shice ”

Ajiyar Zuciya Momy tayi tace ” nima najihaka Ibrahim naji sunayin maganar lekacin da Muzaffar yashiga cikin bedroom ajiya da daran amma ni abinda nafuskanta Raihan batasamu wani farinciki ba azaman dasukayi na auran yarjejeniya shiyasa bata bu’katar cigaba dazama dashi kasan halin Muzaffar amma kuma yafara sonta ayanzu idan ada bayaso amma yakasa gane hakan sabida haka bazamu matsa mataba akan zamadashi kuma bazamu nuna munsan akwai aure tsakaninsuba mubar Muzaffar yaso Raihan so maitsanani fiyedana Nabila dan kam Raihan ita tafidacewa da Muzaffar zan bari har nanda wani lokaci idan Muzaffar baiso Raihan to zansashi yasaketa dole dan ta auri wanda takeso ”

Jinjina kai yaya Ibrahim yayi yace ” hakan yayi Momy amma nasanar da maimartaba cewa akwai aure tsakaninsu sabida yanada kyau yasan haka shima yace mubar Raihan tayi komi bisa ra’ayinta ”

Cigaba sukayi da tattaunawa har Raihan tagama had’a komi tuni Momy tabayar dasu Haidar wajan wata amintacciyar hadimart tayi musu wanka tashiryasu cikin bedroom Raihan takoma wanka tashiga shima yaya Ibrahim mi’kewa yayi yakoma part d’in su dan ‘karasa shiryawa yana shiga Aunty Sumayya tami’ke tace

” nakasa gane me kake nufi akan furucin d’azu idan tunanin auran Raihan kakeyi to kasani wallahi nafi’karfin yin kishida tsintatciyar mage idan kuma kanason jamata wahala to kashirya hakan amma kasani mud….. ” mari yakaimata cikin zafin rai yanunata yace

” kishiga hankalinki Sumayya tabbas zand’auki matakin wayar dake yadda rayuwar duniya take tafiya ayanzu tayadda zakisan yadda reshe yake juyewa da mujiya amma kisani babu aure tsakaninada Raihan har abada koda kuwa Muzaffar mutuwa yayi zande hukuntaki tawata hanyar dazaki garace ‘kara nabaki saki 3 akan wannan hukuncin kisani naji matu’kar zafi akan furucin dakikayima Raihan sabida itad’in takasance damafi girman daraja dakusanci a cikin zuciyata dan haka wallahi sena rama mata wannan wula’kancin kinyima Nabila abubuwan dasukafi wannan agabana kuma inajin babu dad’i har ina nunamiki ‘bacin raina to amma akan Raihan mugun zafi nikeji adukkan jikina cikin zuciyata kuwa suya takeyi bakuma zan iya hanakaina d’aukar mata matakiba ke bama ke kad’aiba kowaye yayi niyyar takura Raihan idan har nagani senabama komawaye mamaki k….. ”

” Koda Momy ce ” cewar Aunty Sumayya azafafe Yaya Ibrahim yad’aga hannu yasauke mata mari har 2 yanunata yace ” kar rashin hankalin ki yasake saki sako Momy cikin shashancin ki mommy tafi ‘karfin yin kwatance cikin aykata ba dede ba dan haka ki kiyaye ”

Hannu yasa yatureta daga gabanshi yashiga cikin bedroom rai ‘bace jubewa Aunty Sumayya tayi kan cushion cikin tsananin ‘bacin rai tunanin irin mummunan hukuncin dazata d’auka akan Raihan tashigayi fitowa Islam tayi daga cikin d’aya bedroom d’in dake cikin part d’in su da alamar daga bacci tatashi yanzu cikin damuwa tazauna kusada Aunty Sumayya ta lallashinta dan duk taji komi

Fitowa Muzaffar yayi cikin shigar ‘kananun kaya yayi masifar yin kyau sumarnan tashi se she’ki takeyi zama yayi kan cushion wayarshi yaciro yakira layin Momy bugu biyu tad’aga cikin sanyin murya yace

” Momy please kisa Raihan takawomin break d’in nan sabida nafison nayi anan ” saurin kashe wayar yayi dan karma tace bazai yiyuba Murmushi Momy tayi tabi wayar da kallo tashi tayi tanufi bedroom d’in Raihan cikin nishad’i Mommy talunshe Idanunta sabida kamshin daya bugi hancin ta kallon Raihan tayi cikin zuciyar ta tace masha Allah zaune Raihan take hankalinta yatafi duniyar tunani sanye take cikin wasu riga da sikat ‘yan kanti sunyi matu’kar amsar jikinta siririn d’ankwalin kayanne akanta yafashi kawai tayi sumar kanta nabaje saman bayanta dukda simple makeup tayi amma tayi matu’kar kyau sezuba ‘kamshi takeyi har kusada ita Momy tazo dafata tayi tace

” kibar yawan damuwa Raihan damuwa tana haddasa matsaloli dayawa kinji tashi ki kaima Muzaffar breakfast d’inshi can part d’in shi bari nasa Bulki tad’aukar miki wasu kayan ” daga haka Momy tajuya tafita itako Raihan fad’uwar gaba taji had’ida razana amma hakanan tami’ke

Cikin sanyin jiki tanufi hanyar part d’in hadima bilki tanabiye da ita dakayan abincin bakinta d’auke da sallama tashiga cikin parlour wata irin ajiyar Zuciya Muzaffar yasauke tagefan idanun shi yake kallon ta tamkar wayar shi yake kallo cikin zuciyar shi yace

” komi nata jan hankali yakeyi dole sena iya takuna akan yarinyar nan idan bahakaba zatasamu hanyar renani ” dining Raihan tanufa tagama jera mishi break d’in itako bulki tuni tafita dan duk wata hadima mugun shakkar Muzaffar takeyi mi’kewa Muzaffar yayi dede lokacin Rayhana tajuyo daniyyar tafiya idanunsu suka had’u dana juna cikin sauri Rayhana takawar da idanta taku d’aya cikin na biyu Muzaffar yayi ya ‘isa gareta tsayin lokaci baice komiba se kamshin turaranta daya sha’ka yanajin wani yanayi zuwacan yace

” shiga ki gyaramin cikin bedroom ” fad’uwar gaba Rayhana taji sosai amma setayi saurin dakewa tajuya tanufi ciki bedroom d’in kallon ko ina tayi a gyare ga kamshi dake tashi na musamman cikin bedroom d’in ‘karamin tsaki taja tace

” sabida kawai yatakurani amma mai zan gyara anan komi a gyare mai d’akin zaki gyara ba d’akin ba cewar Muzaffar dake tsaye abayanta mugun bugun zuciyar da Rayhana taji yasa har seda tadafe dede zuciyata juyawa Muzaffar yayi yarufe ‘kofar bedroom d’in d’ago key d’in yayi yanuna mata yace

” ayan zan rabaki da abinda kike tunanin shine madogararki akan ‘kin bayyana aure na akan ki kinga idan babu shi dole kisanar dakowa ni mijine ba yayaba ” cikin muguwar razana Rayhana tace ” dan Allah dadyn Farooq karkayi haka karka amshi budurcina bayan baka sona bazanyi alfahari da hakanba ” Murmushin mugunta Muzaffar yayi hannu yasa yajawo wata igiya wasu labulaye suka sakko sukayima kan bed d’in rumfa ciki yakoma abin shi’awa gawasu fulawoyi masu dad’in kamshi dasuka zubo saman bed d’in wani irin kallo yayi mata wanda yake nuna tsananin bu’katar ta

Nufarta yayi d’aukarta yayi cak yanufi bed da ita tana ‘ko’karin kwacewa amma ina d’aurata yayi kan bed d’in yarufamafa baya cikin rawar jiki yarungumota wata irin runguma yakeyimata wadda yasata sakin kuka dan jitake tamkar zai ‘ballata cikin wani irin yanayi yashiga ‘ko’karin rabata da kayan jikinta kuka sosai Rayhana takeyi tana magiya amma ya’ki sauraranta sedaya ciremata komi najikinta se fant kawai yarage shima dagashi se boksa

Sosai yake romantic d’inta yagama fita cikin hayyacin shi hannu yasa yana ‘kokarin cire fant d’in Rayhana tasa hannu tari’ke cikin kuka tace

” dan Allah kayi ha’kuri karka amsar min abu mai daraja agareni batare da soyayyata cikin zuciyar kaba kacemin kanasona nayi al’kawarin baka kaina koda zansha matu’kar wahala zanyi alfahari da hakan ” sake rungumota yayi cikin sexy voice yace ” bazan iya furta miki wannan kalmarba sabida nariga nayi al’kawarin bazan sake furtama wata ‘ya mace itaba pretty karki hanani maganin matsalata dan baki samu wannan kalmar ba k…….”

Cikin kuka Rayhana tace ” pretty kace ? karkasake furtamin wannan kalmar sabida bagaskiya bane a cikin zuciyar ka idan gaskiya ne ni pretty nike cikin zuciyar ka tayaya zankasa samun kalmar so daga ba’kinka hmmm my Noor al’kawari ko tabbas kanunamin darajar yadda kad’auki al’kawarin Nabila kuma kari’ke hakan yanada kyau sosai sabida shidama al’kawari girma gareshi amma kakasa cika al’kawarin wadda tatsaya akan rayuwar yaran ka tayi ha’kuri danata farincikin tamaye da kanta tamkar matar aure wadda ta haihu duk dan sabida ta inganta rayuwar yaranka ta amince da auran yarjejeniya dan kawai tasada Farooq da haidar ga mahaifin su dan kar rayuwarsu ta wula’kanta ta shanye duk wani cin zarafi da wula’kancin mahaifinsu amma nata al’kawarin yakasa ciki Muzaffar idan har kanaso nayi farincikin shigowa cikin family d’inku to dan Allah daga yau karka sake kulani karka sake yin tunanin neman biyan bu’katar ka daga gareni kabarni nayi rayuwa tamkar babu wata ala’ka tsakanina da kai zan jira daga nan har nagama karatuna kamar yadda Momy takeso amma daga wannan lokacin yazama dole kasakeni tunda babu soyayyata cikin zuciyar ka ”

Kuka tasake fashewa dashi cikin mutuwar jiki Muzaffar yasauka daga kanta kwanciya yayi rufda ciki yamarasa mai keyimai dad’i gabad’aya tunanin shi yatsaya cikin mutuwar jiki Rayhana tatashi kallon shi tayi sosai yabata tausayi amma data tuna irin yadda yake nuna fifikon Nabila afili dukda bata rayare yasa tashiga maida kayanta duk yana kallonta amma yakasa dakatar da ita sauka tayi bayan tagama kintsa jikinta key tad’auka daga gefanshi harta juya tadawo tazaune tace

” Allah yabaku nasarar kamo Nura My Noor please karkaga lefina ayanzu dukkan wata dama tana hannunka amma zuwa nangaba idan bakayi amfani da itaba zatadawo hannuna inayimaka fatan alkairi please kakula mana da kanka idan kabari wani abu yasameka bazamuji dad’i ba nida yarana conal Muzaffar Allah yaba sa’a ”

Tashi tayi tafita rumtse idanushi yayi cikin wahalalliyar murya yace al’kawarin mamaci bai kamata akaryashiba nariga nayima Nabila al’kawarin babu wadda zansake furtama wannan kalmar Raihan meyasa kike son dole senafurta miki cewa ina sonki bayan har yanzu banji haka cikin zuciyata ba gakuma al’kawarin Nabila zan zauna ahaka har sekin gaji kinbani kanki batare dakinji kalmar so daga gareniba dan bazan ta’ba iya sakin kiba ”

Cikin mutuwar jiki da kasala yami’ke yashiga toilet cikin shirin tafiya yaya Ibrahim yafito farin suit ne jikinshi
da red d’in takalmi da agogo yayi matu’kar yin kyau hannun shi ri’keda bag zaune Aunty Sumayya take itada Islam harya gotasu yadawo yace

” ina yara ? ” banza Aunty Sumayya tayi sede islam tace suna gurin Momy jinjina kai yayi mi’kama Islam bag d’in hannun shi yayi yace ” kaima Muzaffar kice nace maza yafito mutafi cikin ladabi ta amsa tafita bayan fitarta yamaida duban shi kan Aunty Sumayya yace

” amma kina ganina zanfita kuma tafiya zamuyi amma babu ko addu’a sannan koki amshi bag d’in hannuna nagama babu alamar kishi atare dake danabama Islam bag ko ? ”

Ta’be baki Aunty Sumayya tayi tace ” kishin maizanyi da Islam bayan nan gaba kad’an surukatace kagakuwa babu maganar kishi ‘kanwace agurina ” Murmushi yaya Ibrahim yayi yace ” hakane ‘kanwace kuma zan……. amma barshi kawai nasan bazaki fahimta yanzuba amma anan gaba zansa kigane semun dawo ” daga haka yaya Ibrahim yafita tsaki Aunty Sumayya taja tasake kishin gid’a shiko yana fita part d’in Muzaffar yanufa cikin sauri zaune yasamu Islam cikin mamaki yace

” Baya nanne Muzaffar d’in ” girgiza kai tayi tace ” yana cikin bedroom naji motsin shi shine nike jiran fitowar shi ” zama yaya Ibrahim yayi yafuskanci Islam sosai yace ” Islam kibar jiran Muzaffar dan bana tunanin zaki sameshi amma idan bazaki damuba zanso namaye miki gurbin Muzaffar ina nufin zan aure ki ” cikin sauri tadubeshi jinjina mata kai yayi alamar dagaske yakeyi sannan yace

Karki duba Sumayya dan bazata hanani yin aure ba idanma ban aure kiba tofa wata zan aura kuma kinga ke batayin kishi dake sannan nasan zaki ri’ke yaranta tamkar naki dan haka idan kin amince banason kisanar da ita yanzu kinji ”

Wani irin farincikin Islam taji cikin zuciyar ta tace gaskiya yaya Ibrahim yahad’u idan nabar wannan damar toko nayi asara babba ” cikin jin kunya tace ” na amince yaya ” Murmushi yaya Ibrahim yasakar mata wayarshi yaciro yami’ka mata yace bani number ki babu musu ta amsa tasame mi’kewa tayi tafita cikin jin kunya shiko wani irin Murmushi yayi yace ” ‘kanwako Sumayya tabbas zatazama ‘kanwa

Bayan fitar islam babu jimawa Muzaffar yafito cikin suit shima amma baki yayi matu’kar yin kyau zama yayi kan dining Lipton d’in kawai yasha yami’ke yacema yaya Ibrahim muje ko fuskar nan tashi babu alamar Murmushi sannan jikin shi babu wani kuzari kallon shi yaya Ibrahim yayi yace

” aboki lafiya kuwa kode mubarka gidane ? ” girgiza mishi kai kawai yayi batare dayace komiba shiru yaya Ibrahim yayi cikin zuciyar shi yace yau kuma miskilancin har dani suna isa parlour momy suka iske su Mu’azzam suma duk cikin shirin tafiya su Farooq suna gani Muzaffar suka shiga zullo suna niyyar kuka d’aukarsu yayi yana shafa kansu cikin wani yanayi Rayhana take kallon shi shiko ko inda take bai kallaba sema sake tamke fuska dayayi sallama sukayima momy cikin zolaya Mu’azzam yace

” Raihan ayimin addu’a zamutafi ” Murmushi tayi kafin tace komi yami’kamata wayar shi yace samin number ki sabida jin muryar su haidar amsa tayi wata irin juyowa Muzaffar yayi yasakar mata wata irin harara cikin dakakkiyar murya yace ” barshi zan bashi jiki a sanyaye Rayhana tamayer mai da wayar shi Mu’azzam baiji dad’in hakan ba cikin taushin murya tace Allah yatsare yasakuyi nasara cikin farin ciki yaya Ibrahim yace amin ‘kanwata shiko Muzaffar sake tamke fuska yayi Muzanbil ma amsawa yayi cikin sakin fuska shiko Mu’azzam d’an du’kawa yayi kafin yace wani abu Muzaffar yasa hannu yajawo shi sukayi waje Murmushi Momy tayi tanayimusu fatan dawowa lafiya sallama sukayima maimartaba sannan dogarawa sukayimusu rakiyi da derin motoci har zuwa airport

To semuce adawo lafiya akuma dawo mana da Nura dan ya’amshi hukunci

Daga Al’kalamin….🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

love u all sisters 🌹🥰🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 45 & 46

Zaune suke cikin jirgin sunad’an hira jefijefi amma banda Muzaffar daya kwantar da kan saman kujerar yalumshe ido tamkar mai bacci kallon shi Muzanbil yayi dafashi yayi yace

” sekayi ha’kuri Muzaffar kuma kacire damuwa kayima Allah godiya da akagane gaskiya kashi kuma har zamuje tahowa damai lefin ”

Jinjina kai Muzaffar yayi cikin zuciyar shi yace ” Muzanbil bakasan meyake damuna bane shiyasa amma zansamar makaina mafita bayan sun sauka suka iske masu tarbarsu babu ‘bata lokaci suka shiga cikin motocin wani kyakkyawan gida akanufa dasu suna shiga Muzaffar yanufi cikin wani bedroom suko zama sukayi saman curious dake parlour yana shiga yazauna kan sofa wayar shi yaciro harya danna kiran Rayhana sekuma yayi saurin katsewa zuwacan kuma yashiga tura text

_ke yaya su Farooq suke ? ki kulamin dasu sosai zan kira zuwa anjima sekibasu naji muryarsu su kwai_

Yana turawa yami’ke yashiga toilet Rayhana nazaune kusada Zarha suna hira taji shigowar text bud’ewa tayi taduba Murmushi tasaki mi’kama Zarha wayar tayi tace ” d’an ajemin wayar nan agurinki duk wanda yakira kice ina aykine amma idan yaya Ibrahim ne ko yaya Mu’azzam kisa akirani jankoma part d’in Momy akwai abinda zanyi ” Murmushi Zarha tayi tace ” toshi yaya Muzaffar fa? ” girgiza kai Rayhana tayi tace ” nasan bazaikiraba kuma koda yakira kinsan halinshi fad’ane kawai zaiyi dan shi abin fad’a bashida wuya agurin shi kinga kuwa ni yau ina cikin farinciki banason damuwa ” dariya Zarha tayi tace gaskiyar ki nima idan naga shine bazan d’agaba kar a saukemin fad’an ”

Murmushi Zarha tayi tami’ke fita tayi cikin zuciyarta tace hmmm ” wallahi senabaka mamaki Muzaffar nalura kanada mugun taurin kai wato kana nufin babu macan data isa karusina mata har kafurta mata kalmar so to zamugani ”

Bayan Muzaffar yafito wanka kayan shan iska yasaka yafito parlour hannun shi ri’ke da waya yana duba ko text yashigo sabida yayi tunanin Rayhana zatayimai barka da sauka tunda taji sun sauka lafiya amma baiga komiba tashi Mu’azzam yayi yami’kama Muzaffar waya yace ” samin number Raihan inaso naji yaya take ” wani irin kallo Muzaffar yayi mai cikin tamke fuska yace banida ita ” kallon mamaki Mu’azzam yabishi dashi dariya yaya Ibrahim yaguntse yace ” kawo nabaka Mu’azzam ni inada ita

Kallon yaya Ibrahim Muzaffar yayi cikin ‘bacin rai mi’kewa yayi yabar gurin harabar gidan yafita kiran wayar Rayhana yashigayi amma ba’a d’agawa har sau 3 cikin jin haushi yamayar da wayar aljihu yakoma ciki babu kowa cikin parlour da alamu kowa yashiga watsa ruwane zama yayi yana nazarin ‘kin d’agawayar shi da Rayhana tayi dan kam yanada tambacin ‘kin d’agawa tayi Muzanbil yafara fitowa shima sanye dakayan shan iska sefama kiran waya yakeyi shima ba’a d’agawa wani irin tsaki yaja yace ” ohhhh haba Samha tayaya bazaki d’aga kiranaba ? kamar….. ”

Ganin Muzaffar zaune yasashi yin shiru sabida bayason kowa yasan halin dayake ciki shiko Muzaffar cikin zuciyar shi yace ” hmmm yarinyama ta’iya wula’kanci balle babba mace hmmm ” zama Muzanbil yayi daga gefanshi yace ” ashe kadawo ? d’aga kai kawai yayi fitowar yaya Ibrahim yasa Muzaffar sake tamke fuska sabida yabashi matu’kar haushi akan bama Mu’azzam number Rayhana dayayi shiko yaya Ibrahim waya yakeyi cikin nishad’i badakowa yake wayar ba seda Islam adede lokacin tana zaune a parlour daga gefan Aunty Sumayya sun dade suna waya bayan sunyi sallama Aunty Sumayya tadubeta tace

” waye wannan ? banahanaki kula kowaba ? jinjina kai tayi tace ” to Aunty yaya zanyi wani d’an uwa nane kuma Abba yace lalle nakulashi kinga yazama dole nabi umarnin Abba kuma kinga har yanzu hankalin Conal yakasa zuwa gareni shekaru tafiya sukeyi Aunty karnazo nayi biyu babu idan bansamu Muzaffar ba senayi ha’kuri na auri yaya I’b ”

Jinjina kai Aunty Sumayya tayi tace ” karki damuwa Muzaffar nakine idan kuma hakan yagagara shikenan zanbaki goyan baya akan auran shi I’B amma senayi duk yadda zanyi wajan ganin kin auri Muzaffar ” Murmushi Islam tayi cikin zuciyarta tace ” Aunty kenan ay nasan bazan samu Muzaffar ba sabida yaciga taurin kai gadama tasameni senayi watsi da’ita ina sede kiyi ha’kuri Aunty dan bazan iya barin yaya Ibrahim ba ayni babbar sa’a nayi wai namiji mai tsada haka hmmmm Allah nagode maka ” dafata Aunty Sumayya tayi tace ” tunanin mai kikeyi haka ? Murmushi Islam tayi tace

” a’a naga yaya Ibrahim bai kiraki bane har yanzu kuma kema bakiyi maganar shi ko kikira shin ba shine nike tunanin abin ” ta’be baki Aunty Sumayya tayi tace ” kar Allah yasa yakira kuma nima bazan kirashiba sede muzauna ahaka ” d’an canza fuska Islam tayi tace nikam aunty barinakira yara mukira shi muji yaya suka sauka ” ku kuka sani Aunty Sumayya tafad’a tana mi’kewa barin parlour tayi takoma cikin bedroom Murmushi Islam tayi tami’ke tanufi bedroom d’in yaran

Kallon yaya Ibrahim Muzanbil yayi yace ” amma de yaya wannan irin waya haka nalurafa ba Aunty mubace kode wata kake shirin kawomana ? to gaskiya bazamu yardaba ” Murmushi yaya Ibrahim yayi yace ” ayko dole kuyarda danni mijin mace 4 idan ina ra’ayi amma de iya 2 sun isheni kuma ay nabar Aunty taku tasha miya dayawa ” Allah yaya nabaka goyan baga 💯 dan nima 2 nan in sha Allah cewar Mu’azzam dayafito daga bedroom harara Muzaffar yawurga mishi suko dariya sukasaki zama Mu’azzam yazo yayi kusada Muzaffar wayar shi yaciro number Rayhana yakira bugu 2 aka d’aga cikin sanyin murya Rayhana tayi sallama wata irin ajiyar Zuciya Mu’azzam yayi yace

” _kema amincin Allah yatabbata agareki my Apple inamai farincikin sanar dake mun sauka lafiya kowa yana gaidaki yaya yaran nawa ina Haidar da Faro……. ” cikin azama Muzaffar yafige wayar dan kam shi ada baiyi tunanin da Rayhana Mu’azzam yakeyin wayaba yazata da Arfat ne rai ‘bace yakai wayar kunnan shi adede lokacin Rayhana tace ” masha Allah Sweet brother haid…. ” katseta yayi dafad’in ” Allah ya’isa dakikayi magana dawani ‘kato kuma wallahi kisaurari dawowata senayi mugun hukuntaki idan kuma kika sake d’aga wayar wani Allah sena…. ” kashe wayar tayi cikin fusata yad’aga wayar ze bugata da ‘kasa yaya Ibrahim yayi saurin ri’ke mishi hannu yace

” haba Muzaffar yayahaka kahanashi number anbashi kuma kahana shi kiranta lalle wato har wani Allah ya’isa kakeyimata ko ” azafafe Muzaffar yace ” eh sabida nasan dole takamata idan har bayafewa nayiba sabida matata ce Mu’azzam kafita hanyar Raihan idan ba sokake musamu matsala a tsakanin muba ”

Mi’kewa Mu’azzam yayi cikin mamaki yace ” hmmm matarka kace to ay naga agaban kowa tabayyana cewa babu aure tsakaninku ko ? kuma bakace komiba se yanzu hmmm kaga idan kaima sonta kakeyi to kashiga sahu Allah yabamai rabo sa’a ”

daga haka Mu’azzam yajuya yanufi dining cikin sauri yaya Ibrahim yashiga lallashin Muzaffar dan yasan halinshi yana iya barin ‘kasar a wannan lokacin ” haba Muzaffar karkayi haka idan har son Raihan kakeyi kafad’i semu sasantaku anemi ra’ayin ta akanku wadda taza’ba shikenan ”

Fuska tamke Muzaffar yace dolene senace inasonta toni bason Raihan nikeyiba amma ina bu’katar ta cikin rayuwata sabida yarana kuma dani Raihan yakamata tazauna sabida nine nakawota cikin gidan badan rayuwar kowaba sedan tawa rayuwar dan haka duk wanda yashiga cikin rayuwar Raihan wallahi sena bashi mamaki ”

Afusace yanufi bedroom kallo yaya Ibrahim yabishi dashi yace ” wai wannan irin kishi haka ? Muzaffar ayko Nabila banga kanayimata irin wannan kishin ba amma kamusanta cewa sonta kakeyi to tunda kai basokakeyiba sedan wani dalili to ko dole kabar maisonta yasota tunda mude bamuga shedar tabbacin itad’in matar kabace tunda bamuji abakintaba ”

Rumtse idanunshi Muzaffar yayi dan yaji duk abinda yaya Ibrahim yace cikin ‘bacin rai yace hmmm dole sekin fad’i gaskiya Raihan to waima maiyasa nadamuda ‘karamar yarinya haka har nikeso nazama kamar wani marar tunani ina akwai sake wayarta yashiga kira amma bata d’agawa tsaki yaja yawurga wayar saman bed sake shiri yayi yafito kallonsu yayi yace” idan kungama hutun sekufito mujeyin abinda yakawomu ”

Daga haka yanufi hanyar fito girgiza kai yaya Ibrahim yayi yace ” kutashi muje ko ? komawa kowannensu yayi cikin bedroom dan sauya kaya

To bari mukoma masarautar sarki Yazeed

Cikin yanayin damuwa Salimat tanufi part d’in Ummi zaune tasameta a parlour gaidata tayi sannan tafashe da kuka tace ” Ummi yaya zanyi sefaman kiran wayar Aliyu nikeyi amma batashiga dan Allah Ummi kikiramin shi ina bu’katar yin magana dashi cikin gaggawa banaso nafarayima kowa wannan albishir d’in se shi ”

Dubanta Ummi tayi tace ” haba Salimat ay tunda Aliyu bayanan ni yakamata kisanar makoma meye balle albishir duk abinda akace albishir to abune mai dad’i dan haka sanar dani nima konakira number shi batazuwa ” Murmushin kissa Salimat tayi tad’an rufe fuskarta itanan mai kunya tace ” Ummi dama cikine dani ”

washe baki ummi tayi cikin farinciki tajawota jikinta tace ” masha Allah wannan babban albishir ne dole abada babbar kyauta nasan ma maimartaba zaiyi farinciki sosai Salimat Allah yayi miki albarka Allah yakawomin jikana lafiya ” Murmushin jin dad’i Salimat tayi cikin zuciyarta tace ” yauwa nasamu wata hanyar zama hamsha’kiyar mai arziki kafin Aliyu yadawo sannan dole ya amshi wannan baby kuma yayi mai hidima tamkar jinin shi ” mi’kewa tayi cikin jin kunya tabar parlour bintada kallo Ummi tayi tanajin matsanancin farinciki afili tace ” nagode ma Allah dama akan dole zamuje amsar babyn Zarha to shegashi Allah yakawo mana wanda mukeso ” tashi tayi tanufi part d’in maimartaba cikin farinciki tasanar dashi sosai yayi murna dandanan cikin masarautar yad’auka da murnar samun cikin Salimat cikin lokaci kad’an aka shirya walimar murna

Tofa lalle wannan babyn yanada farinjini ayanzu toko zai d’ore har nan gaba baride mugani

India

Cikin ‘bacin rai Muzaffar yace ” tabbas akwai wanda yasanarma Nura zuwanmu shiyasa yasamu damar ‘boyewa ‘kilama yabar ‘kasar yau kimanin 2 weeks muna india amma munkasa kama mutun 1 haba sekace wasu ragwaye ” mi’kewa yaya Ibrahim yayi yace ” kwantar da hankalinka Muzaffar yau zamubar india zamukoma BIHAR dan nariga nakama Nura nahad’amai tarko irin na marassa waye kumayafad’a dan haka kowa yatashi yashirya jirgin 3 zamubi Nura yana cikin but d’in motar wannan abokin nawa kai Muzanbil jekashigo dashi ”

mi’kewa Muzaffar yayi cikin sauri yaya Ibrahim yari’ko hannun shi yace ” a’a Muzaffar karkaje sannan banaso akayima Nura komi har semun bar india idan akaganshi jinajina to zebamu matsala kafin mu isa BIHAR dan haka kadanne zuciyar ka har semun koma kaji aboki ” wayar shi yaya Ibrahim yaciro kiran Raihan yayi cikin farinciki tad’aga kiran gaishedashi tayi ya amsa cikin fari’a tambayar ta yara yayi tace suna nan lafiya yadauwar dacewa ya ba’kuntar skul Murmushi tayi tace ay yaya babu wata ba’kunta inajin dad’in skul d’in sosai Murmushi yaya Ibrahim yayi yace to masha Allah muma gamunan dawowa gida yau in sha Allah kuma munyi nasara Raihan ga Muzaffar kugaisa ”

Mi’kamishi wayar yayi amsa Muzaffar yayi babu musu amma ko kunnan shi bai kai wayar ba yakashe ya’ajeta saman cushion yatashi cikin bedroom yashiga yafarayin shirin tafiya

Binshi da kallo yaya Ibrahim yayi ya girgiza kai shima Mu’azzam kallon yabishi dashi itako Raihan ta’be baki tayi tace ” matsalar kace badan yaya Ibrahim ba ayni dababu abinda zaijamin amsa wayarka ”

Misalin 05:42 su Muzaffar suka iso BIHAR tareda Nura babu ‘bata lokaci motocin dasukazo tarbarsu suka shiga kowa kaga fuskar shi d’auke da walwala amma banda Muzaffar da fuskar shi take atamke babu alamar fari’a suna isa cikin masarauta akashiga yimusu kirari cikin ‘bacin rai Muzaffar yabude murfin mota tun kafin ayi parking balle yajira abud’e mai ganin haka yasa driver tseda motar kai tsaye part d’in momy yashiga yanashiga ya iske su haidar se kuka sukeyi a hannun masu ronon su cikin mamaki yashiga cikin sauri suna ganinshi suka shiga zullo amsarsu yayi sannan rai ‘bace yace

” ina Momyn tasu ? ” cikin girmamawa d’aya daga cikin hadiman tace ” tana skul saurin kallon agogon hannun shi yayi yace ” skul hmmmm ” dede lokacin Momy tafito daga bedroom Murmushin jin dadi momy tasaki tace ” barkanku da dawowa ina sauran ‘yan uwan naka ? ” suna wajan maimartaba kawai Muzaffar yace fuska tamke Murmushi Momy tayi tace ga abinci can Raihan tashirya maka kafin tatafi skul ” mi’kewa Muzaffar yayi yace kibar mata abinta momy idan tadawo taci bana bu’kata amma inaga tanagaf dabarin wannan skul muddin zatad’inga tafiya tanabarmin yara suna kuka kum…….. ”

Sallamar Raihan tasa Muzaffar saurin juyawa dan jinta yayi har jikin kanshi kallon shigar jikinta yashigayi daga sama zuwa ‘kasa doguwar rigace tawata tsadaddiyar atamfa wadda tayi masifar amsar jikinta se wani gyale madedeci gawani kamshi dake tashi cikin jikinta tsantsar ‘bacin rai yabayyana cikin idanunshi sauke yaran yayi kusada Momy rai ‘bace yafizgi hannun Rayhana yanufi cikin bedroom d’inta da ita

Tofa Muzaffar koka manta akwai Momy a parlour ne 😊😜

daga Al’kalamin…..🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

love u all sisters 🥰🤝🏻🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 47 & 48

Yana shiga yawurgata saman bed yajuyo yarufe ‘kofar nufarta yayi rai ‘bace cikin tsoro da fargaba ya’isa kan bed d’in jawota yayi cikin izza Momy kuwa Murmushi tayi tace ” yara kenan kunason junanku amma kuna sharewa gashi ni yanzu anbarni da yara to su Farooq bari mubar part d’in kar muga abin kunya dan yaran yanzu basuda kunya ko kad’a ”
Sawa tayi hadimai suka d’aukar mata su suka nufi part d’in maimartaba

Cikin rashin tausayi Muzaffar yake nunama Raihan ‘karfi tuni yasaka jikinta yayi laushi sosai wanda har yasa bata iya ta’buka komi se kuka shiko babu abinda yake buri illa biyan bu’katar shi musamman idan yatuna yadda Mu’azzam yakefad’in yanasonta cikin kuka Raihan tace ” haba Muzaffar dan Allah karka rabani da budurcina ayanzu karka manta ni yarinya ce kamar yadda kake fad’i bazan iya d’aukar nauyinkaba dan Allah kabarni nayi rayuwata please ” Cikin wata irin murya Muzaffar yace ” zaki’iya rashin kunyarki tasa nagane wannan itace hanyar dazatasaka kidinga ganin ‘kimata ” sosai Muzaffar yake sarrafa Rayhana har yasamu nasarar cire doguwar rigarta idanunshi suka sauka kan breast d’inta take yasakejin wata irin muguwar shi’awa tataso mishi cikin rawar jiki ya’balle mata burar yakai musa wata’irin cafka sosai yake murzarsu tuni Muzaffar yashiga wata duniyar daban bayajin irin bagiyar da Rayhana takeyi

Rabata da kayan jikinta yayi duka cikin rawar jiki yashiga ‘kwale nashi sosai Muzaffar ya’kid’ime dajin irin laushin jikin Raihan ga kamshi namusamman ganin yadda Muzaffar yakasance mata ayau yasa Rayhana sakin kuka tace ” my Noor dan Allah karkayimin haka bazanji dad’in bamawanda bayasona kainaba kaji karkayimin haka my…. ” hakinshi yasaka cikin nata wanda yasa dole tayi shiru rufeta yayi da faffad’an ‘kirjin shi hannu yasaka cikin sumar kanta wani irin yanayi yasake shigar shi a kid’ime yaraba ‘kafafunta yafara ‘ko’karin shigarta jin haka yasa Rayhana kai hannu jikinshi tana ‘ko’karin tureshi amma ina cikin azama yafara shigarta ihu Rayhana tasaki sabida jin wani irin rad’ad’i wanda bata ta’bajin irin shiba dede lokacin Aunty Sumayya tashigo cikin parlour ihun Rayhana yasauka cikin kunnan ta sakejin wani ihun tayi cikin mamaki ta’isa bakin ‘kofar danji tabbacin abinda kunnanta yaji kara kunnanta tayi maganar Muzaffar taji cikin wata irin murya wadda kenuna yashiga wata duniya daban

” _am sorry my pretty I love u so much love u Pretty u ar my life_
_Believe me u are the one whom my heart finds whom my mind reminds me of whom my destiny wants whom I love the most h……_ ”

Cikin sauri Aunty Sumayya tabar gurin zuciyarta cike da tunani kalakala itako Rayhana cikin kuka da sha’kakiyar murya tace ” bazan ta’ba yarda dawa’innan maganganun nakaba ha’kuri kuma yazamarmin dole nayi koda bakaceba tunda kariga kagamadani Muzaffar ayanzu kam duk abinda zakacemin yaudarace bazan ta’ba yardaba amma dukda haka har yanzu inada dama wasssssh Allah kabarni haka Muzaffar karka kasheni dan Allah ” Rayhana tafurta sabida cigaba da shigarta dayayi amma bai sauraretaba sema cigaba dayayi sosai Muzaffar yakeyin sambatu dan jinshi yayi cikin wata irin duniya tadaban

” tsayin lokaci amma Muzaffar yakasa ha’kura da Raihan itako tuni tasumai amma shi Muzaffar baimasaniba wani irin yanayi yaji wanda bai ta’bajin irin shiba rungumeta yayi sosai gabad’aya jikinshi rawa yakamayi sosai Muzaffar jikin shi yake jijjiga kafin wani lokaci shima yasuma tofa ‘karamar yarinya tasumar da baban yaro 😜😊

Misalin 25 minutes amma babu wanda yafarka cikinsu cikin mamaki Momy tashigo cikin parlour haidar natafaman uban kuka tura ‘kofar tayi jinta arufe yasatayin mamaki sosai cikin damuwa tace ” karde har yanzu Muzaffar yanacin bedroom d’innan karfa ya illata yarinyar mutane amma kuwa dasena ‘batamishi rai ” sake jijjiga ‘kofar tayi a hankali Muzaffar yake bud’e idanunshi cikin sauri yawun’kura amma abin mamaki jikin nashi babu ‘karfi cikin dabara yatashi zaune sakejin jijjiga ‘kofar yayi saurin kallon Rayhana yayi se yanzu yasan sumewa tayi jijjigata yayi amma babu alamar zata farka jin maganar Momy yasashi sake ru’dewa cikin sauri yajawo kayanshi yasa itama doguwar rigar ta yamayar mata sannan yasauka cikin sanyin jiki yabud’e ‘kofar wani irin kallo Momy tayimai kallon saman bed d’in tayi ganin Rayhana kwance babu alamar tana numfashi yasa Momy saurin nufarta

Aje haidar tayi tahau saman bed d’in kamota tayi tad’aura kanta saman cinyar ta tashiga huramata iska amma shiru cikin fad’a Momy takalli Muzaffar tace ” ka kyauta lalle kafiye son kanka Muzaffar amma kasani bazan ta’ba bada goyan bayan Raihan tacigaba dazama dakai ba sede idan ita ta’amince dan ra’ayin kanta ” cikin raunin murya yace ” kiyi ha’kuri Momy nayarda kihukuntani takowace hanya amma karki hanani matata dan Allah Momy ” harararshi tayi tacigaba da hurama Rayhana iska wata irin ajiyar Zuciya Rayhana tasauke idanunta arufe take fad’in

” dan Allah kabarni bazan iyaba kabarni ” sekuma tafashe dakuka tacigaba dacewa ” kazalinceni ka amsarmin budurcina bataredana aminceba tabbas Muzaffar kayimin zalinci mafi munu cikin rayuwata amma dukda haka bazan ta’ba zama dakaiba dole karabu dani k….. ”

Jin maganar Momy yasatayin shiru bud’e idanunta tayi ahankali saurin kawar da kanta tayi ganinta jikin Momy yasata jin kunya sosai cikin sauri Muzaffar yadu’ko kamo hannunta yayi cikin lallashi yace ” kiyi ha’kuri pretty Wallahi ina sonki so mai tsanani karkiyi fushi dani dan Allah bazan iya jurar hakanba pre…….. ”

Tsawa momy tadaka mishi ” tashi kafita Muzaffar tunkafin na’batamaka rai kuma katabbatar ka lallashi haidar ganin yadda ran Momy ya’baci yasashi tashi cikin sanyin jiki d’aukar haidar yayi yabar cikin bedroom d’in shiko yaro sefaman mi’ko hannu yakema Rayhana yana kuka bayan fitar Muzaffar Momy tashiga lallashin Raihan har sedataga tabar kukan sannan tami’ke toilet tashiga tahad’a mata ruwan zafi daduk wani abinda tasan zai taimakamata wajan samun sau’ki sannan tafito kamata tayi har zuwa cikin toilet d’in sannan tafito itada kanta tagyara saman bed d’in tafito mata dawasu kayan sannan tafita parlour sabida idan tafito tasamu damar shiryawa a tsane dan taga mugun kunyar ta Rayhana keji yau

Dukda matsanancin zafinda Rayhana takeji haka tadaure tagasa jikinta sosai tanayi tana kuka tana tuna mahaifiyar ta sosai Rayhana tadad’e cikin toilet sannan tafito da’kyar take d’aga ‘kafarta sabida zafin da ‘kasanta keyi ganin an gayra saman bed d’in gakuma kayan dazatasa anfitar yasata ajiyar Zuciya tace

” Allah sarki Momy kina ragemin kewar mama Allah kasa mahaifiyata tana lafiya Allah katsareta daga sharrin mahaifina ” cikin sanyin jiki da mutuwar ga’bo’bi ga wani irin zazza’bi datakeji tashirya hawa saman bed d’in takumayi taja blanket sabida mugun sanyin dake ratsa cikin jikinta

Mommy tana fita parlour Muzaffar yayi saurin mi’kewa sake tamke fuskar momy rayi sosai amsar haidar tayi tanufi bedroom d’inta harta kusa shiga tajuyo tace

” maza kakoma part d’in ka nasa ankaima abincin ka can idan ka kintsa maimartaba yana nemanka ” daga haka tashige cikin bedroom madara tahad’ama haidar amma ya’ki amsa jin kukan Farooq yasata fitowa amsar shi tayi dole tanufi bedroom d’in Rayhana dasu cikin sanyin jiki Muzaffar yafita yana isa part d’in shi yawuce cikin bedroom toilet yashiga cikin sanyin jiki yakeyin wanka jin anfarayin kiran salla yasa yayi alwala yafito tsane jikinshi yayi yamurza mai had’ida fesa turare jallabiya yasa fara tass yafito parlour zama yayi kan cushion ko kallon abincin baiyiba zazza’bi yaji jikinshi yad’auka lumshe idanunshi yayi yace

” dama haka so yake ? kode iri biyu ne idan hakane son Raihan yafi tsanani cikin zuciyata ke wace irin macace Raihan ? tabbas naji ba’kon yanayi mai rikitarwa dama akwai macan dazata iya sumar dani sabida tsananin ni’imarta ? tabbas yau gashi naji kuma nagani akan kaina I love u Raihan kece tafarko kuma ta’karshe cikin rayuwata bazan iya ha’kura dakeba pretty ni m…….. ”

Dafashi yaya Ibrahim yayi yace ” tofa yade maza yau ‘kanwar tawa sambatu tasakane ? taya Raihan zatazama tafarko Nabila fa ? ”

Murmushi Muzaffar yayi yace ” haukama zata iya sani dan idan Momy tahanani ganinta yanzu tabbas zan iya haukacewa maganar Nabila kuwa gaggwar zuwa tayi cikin rayuwata asalin zuciyar tawa ta Raihan ce am sorry Nabila har abada kina raina amma soyayyar Raihan da tunaninta yana nesa sosai danaki yaya Ibrahim ada Muzaffar friendship kawai yasani ba soyayya ba abota tayi sanadin aurena da Nabila senike ganin kamar soyayya ce seyanzu natabbatar da banbancin su yaya Ibrahim tabbas nafad’a cikin soyayyar Raihan matsananciya kuma banajin sakkar fad’in hakan ako ina ”

Murmushin jin dad’i yaya Ibrahim yayi yadafashi yace lalle ‘kanwata tazama tadaban data’iya sace tsadaddiyar zuciyar abokina tashi muje masallaci idan mundawo semuje gurin maimartaba yanason ganinka daga nan zanyima jagora wajan Momy zansa tabarka kaga Raihan ” cikin farinciki Muzaffar yarungume yaya Ibrahim sannan suka mi’ke suka fita zuwa masallaci

Momy nashiga tahangi Raihan lullu’be cikin blanket cikin sauri ta’karasa sauke yaran tayi saman bed bud’e blanket d’in tayi hannu tasa tata’ba goshinta zafi taji sosai tashi tayi cikin sauri tafita dan kawomata magani cikin sauri Momy tadawo hannunta ri’keda magani da cup d’in ruwa tsayawa tayi daga ba’kin ‘kofar tana kallon Raihan da yaran cikin tausayi da tsananin soyayya nono take basu suduka biyun duk da halin datake ciki baisa tanuna halin ko inkula dasuba ‘karasowa Momy tayi dakanta tabata maganin zama Momy tayi tana kallonsu cikin shi’awa seda suka ‘koshi dan kansu sannan Raihan takoma ta kwanta mi’ka hannu Momy tayi zata d’aukesu amma suka’ki sema komawa dasukayi suka kwanta jikin Raihan

Dole Momy tabarsu koda takama Raihan zatashiga toilet danyin alwala da’kyar suka barta haka Momy tazauna har ta’idar sannan itama tafita takoma bedroom d’in ta danyin salla

Cikin ladabi Muzaffar yagaida maimartaba kallon shi maimartaba yayi yace ” amma de Muzaffar bakada lafiya ko ? ” d’agamai kai yayi yace ” zazza’bi ne kawai amma yanzu zansha magani ” Jinjina kai maimartaba yayi yace ” to tashimaza kaje kasha maganin zuwa dasafe mayi maganar in sha Allah gidiya Muzaffar yayi shida yaya Ibrahim suka mi’ke part d’in Momy suka nufa zaune take a parlour gaidata yaya Ibrahim yayi cikin farinciki ta amsa shima Muzaffar gaidata yayi amsawa tayi amma bakamar yadda ta amsa gaisuwar yaya Ibrahim ba mi’kewa Muzaffar yayi yanufi hanyar bedroom d’in Raihan Momy tace ” ina zaka ? ” cikin sauri yaya Ibrahim yace

” ayi ha’kuri Momy badanshiba kuma inaso muyi magana nidake momy dan Allah kibarshi ” fuska tamke momy tace ” jeka amma karka sake katakuramin yarinya kuma karka d’auki lokaci ” cikin farinciki Muzaffar yacigaba da tafiya bayan Muzaffar yabar gurin yaya Ibrahim ya fuskanci Momy sosai yace

” mahaifiyata ina neman wata alfarma amma dan Allah idan zuciyarki bata aminta da hakanba karki boyemin ked’in kinada ikon sani bin ra’ayinki akan komi koda maiye Momy inaso zan ‘kara aure badan Sumayya tagajamin ba sedan wani dalili Momy

Tofa ko yaya Momy zata d’auki wannan maganar oho kai ko Muzaffar tayaya zaka shawo kan Rayhana hmmmm

Daga Al’kalamin…..🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 49 & 50

Murmushi Momy tayi tafuskance shi sosai tace ” haba Ibrahim tayaya kake tunanin bazan amince da ka ‘kara aure ba karka manta harga Allah kaida Sumayya duk d’aya na d’aukeku dan haka kadena tunanin zan hanaka ‘kara aure dan kana auran ‘yata kai mijin mace 4 ne idan zaka’iya adalci dan haka ina matu’kar farinciki Ibrahim nide fatana Allah yabaka ikon sauke hak’kin ko wacce wacece sirikar tawa ? ”

Seda Ibrahim yaji fad’uwar gaba amma yayi saurin dakewa yace ” Momy Islam ce ” Islam Momy tasake maimatawa sekuma tayi Murmushi tace ” masha Allah kagakuwa duk gidane kuma nasan rashin jituwa bazai shiga tsakaninsuba sabida sun sha’ku sosai kuma yaranka zasu samu natsuwa sabida Islam tana matu’kar jidasu Allah yatabbatar mana da alkairi zan sanar da maimartaba semuji yaushe za’aje jin magana tunda abin duk gidane base antsaya wani bincike ba Allah yayi muku albarka ”

Ameen yaya Ibrahim yace yami’ke cikin jin kunyar Momy yafita binshi da kallo Momy tayi tanajin farincikin irin biyayyar da Yaya Ibrahim yakeyi mata

Bakinshi d’auke da sallama Muzaffar yashiga cikin bedroom d’in ganinta a kwance gayara sefaman hawa jikinta sukeyi yayi saurin ‘karasawa d’aukarsu yayi amma suka saka kuka ahankali Rayhana tabud’e idanunta dan ganin waye ganin Muzaffar yasata tamke fuska sosai cikin ‘bacin rai tace

” ka’ajemin yarana kafita bamason ganinka kafita tace tafashe da kuka cikin kid’ima daganin kukan nata ya sauke yaran komawa sukayi gurinta suka lafe ajikinta suna kallon shi mamaki sosai Muzaffar yakeyi maiyasa yaran suke gudinshi yau kodan yayi 2 Weeks bayanan ne zafi yaji zuciyar shi nayi sabida kukan datakeyi ‘karasowa yayi yazaune hannun shi yad’aura saman kanta cikin sauri yadubeta sabida yadda yaji jikin nata yayi zafi sosai agigice yace

” ya Allah pretty zazza’bi ko ? sannu barinakira Aunty Sumayya tadubaki ” sake fashewa dakuka Rayhana tayi hakan yasashi saurin tashi yafita had’uwa yayi da Momy zata shiga cikin bedroom d’in kallon tuhuma tayimai saurin cewa yayi ” Aunty Sumayya zankira tadubata sabida naji jikin nata zazza’bi ne sosai ”

Bai jira mai Momy zataceba yayi gaba shiga ciki momy tayi zama tayi bakin bed ta’ba jikinta tayi cikin tausayawa tace ” sannu Raihan kiyi ha’kuri kinji banji dad’in abinda Muzaffar yayi mikiba amma inda nagode ma Allah shid’in mijinkine amma badan hakaba danayi mugun ba’kin ciki amma ko yanzu senayimai hukunci fiyeda tunanin shi sabida baiyi abu cikin tsariba k…… ”

Murmushin ‘karfin hali Raihan tayi tace ” a’a Momy banaso asanadina kiyi fushi dashi kiyi ha’kuri ” girgiza kai Momy tayi tace ” hmmm Raihan dole yasan yayi badedeba kinji karki damu bari nahad’o miki tea kishi zaisa kiji ‘karfin jikin ki ” girgiza kai Rayhana tayi alamar a a sake dafata Momy tayi had’ida yin Murmushi tami’ke zuwa akawo mata tea d’in Muzaffar yana shiga parlour Aunty Sumayya yasameta zaune itada Islam suna hira batare dajin komiba yace

” Aunty please kizo kidubamin Raihan zazza’bi ne jikinta sosai kwance take ” wani irin kallo tayimai tace ” kamarya maiye silar zazza’bin nata? ” ‘bacin rai Muzaffar yaji dawannan tambayar tata yace ” idan kikaje kika dubata zakiga dalilin zazza’bin nata ” rai ‘bace Aunty Sumayya tami’ke tace

“wato ni zakazauna kanagayama irin haka ko lalle Muzaffar me yace dahar yazama nazafi ay gaskiya yafad’a idan kika dubata sannan zakisan maiye silar ko ? cewar yaya Ibrahim dayafito daga cikin bedroom afusace Aunty Sumayya tace ” kaga Abban Amfal kabarni dashi shi yasan maiya aykata wato kana gud’in akira wata tasan abinda ka aykata ko ? to kasani bazan duba Raihan ba sede kasa Mu’azzam ko kanemo wato ayni wallahi Muzaffar idan har bazaka abince da auran Islam ba to mundinga ta’kun sa’ka dakai kenan sannan kabani mamaki dahar ka’iya ma’kalema yarinya ‘karama harka afka mata batareda aure ba hmmm wato kaima hashiga sahun masu ‘bata sunan masarautar HAYAT to kasani wannan maganar sena kaita har gaban maimartaba Muzaffar ”

” ya isa haka Aunty Sumayya kisani har abada babu aure tsakanina da Islam dan idan nakirata Aunty babu matsala dan tana gaf dazama haka sannan kisani Raihan mata take agurina tahalak baizama dole kiyarda dahakan ba nanemi kidubata ne sabida ke macace bazan iya yarda Mu’azzam yadubamin mata ba kodayake d’a’uwa agareni sabida inada matu’kar ‘kishi akan Raihan amma ayanzu kema bazan iya yarda kidubataba sabida ke ma’kiyiyar tace zaki’iya cutar min da’ita Aunty Sumayya idan kintashi sanarda maimartaba kisanar dashi agaban duk wani wanda ke cikin masarautar HAYAT idan kikayi haka zakisani yin matu’kar alfahari sabida kinsa kowa yasan munzama d’aya nida Raihan wallahi har kauta zanyi miki sabida kinyimin abinda nike matu’kar so nabarki lafiya dan Allah ki gaggauta yin hakan kinji my lovely Aunty ”

Juyawa yayi yabar parlour komawa aunty Sumayya tayi tazauna tana mamakin maganganun Muzaffar tarasa gane inda wasu maganganun nashi suka dosa cikin neman ‘karin bayani tadubi yaya Ibrahim kafin tayi magana yasakar mata Murmushi yace ” duk abinda yafad’a gaskiya ne ammafa bazakiji koki daga gareniba dan haka kisakeyin nazari ” shima fita yayi yabarta anan cikin mugun ‘bacin rai da d’aurewar kai tadubi Islam tace ” mai Muzaffar yakenufi da idan yakiraki Aunty baiyi lefiba ? ”

Murmushi Islam tayi tace sabida yasamu labarin zan auri d’an uwana I’b kuma kinga sunan su d’aya da abban Amfal shiyasa yace haka nakasa sanar dakene sabida yadda naga kinayin ‘ko’kari wajan ganin na auri Muzaffar amma abin yagagara kiyi ha’kuri Aunty Sumayya Allah yakawo sauyi cikin rayuwata ki d’auka damacan Muzaffar ba mijina bane inada tabbacin Raihan bazatabar Muzaffar ya’iya kallon wata mace amatsayin mace ba na’kara tabbatar dahakanne ayau duk da irin soyayyyar da Muzaffar yayima Nabila bai ta’ba mayer miki damagana akantaba amma segashi yamayar miki da maganganun masu saka zuciya cikin zafin tunani akan Raihan kemafa kenan dakike Aunty inaga ni bare Aunty Sumayya naha’kura da auran Muzaffar kuma zan koma gida yau dan amsar auran yaya I’b karkiga lefina akan amincewata da auran yaya I’b koda ana gaba kid’auka haka Allah yatsara kuma nasan zakiyi farinciki ”

Daga haka Islam takoma cikin bedroom dan had’a kayanta zama Aunty Sumayya tayi tamarasa irin tunanin dazatayi shiko Muzaffar yanafita yad’aga waya yakira wata doctor ‘kanwar abokin shi babu jimawa ta’iso sosai Muzaffar yaji d’ad’in zuwanta akan lokaci jagora yayi mata har cikin parlour Momy ganin babu kowa se hadimai yasa yabata umarnin shiga cikin bedroom d’in

Cikin sallama suka shiga zaune Momy take bakin bed tanabama Raihan tea d’in dakanta sabida yadda jikinta yakeyin rawa cikin tausayawa Muzaffar yake kallon Raihan gawata irin tsantsar ‘kaunarta dake sake shigar shi cikin mamaki Momy tadubi doctor karima tace

” lalle Karima yau kece agidan namu nalura tunda kikayi aure bakison ziyara wai nikam ina d’ana misbahu kwana dayawa shima yadena zuwa gaidani ” Murmushi doctor karima tayi tace ” ayi ha’kuri Momy nikam aykine yayi min yawa shiyasa shikuma yaya misbahu bayanan yatafi wani ayki Nigeria amma yakusa dawowa yaya Muzaffar baisanar dakuba ashe ? ” Murmushi Momy tasake saki tace ” ay kinsan halin yayan naki badai yasanar dakowa abinda yashafeshiba ” Jinjina kai doctor karima tayi tayi tace ” gaskiya kam gashi har yasake yin wani auran amma bamusaniba nasanma yaya misbahu shima baisaniba ”

” hmmm kawai Momy tace sannan tami’ke tace ” zo kidubata karima barinaje nayi sallar issha’i idan kingama kijirani d’aukar yara tayi suna kuka amma tafita dasu dan kar suhana adubata da kyau bayan fitar Momy doctor karima tashiga dubata sosai cikin mamaki tadubi Muzaffar tace ” amma yaya kad’an takura dayawa amma babu wata matsala zanyi mata allura yanzu zatasamu bacci sosai idan tatashi jikin nata zaiyi ‘karfi zakuma taji dad’in jikin sosai amma yaya dan Allah a d’an lalla’bata zan rubuta wasu maganganu asiyo mata tasha bayan tatashi taci abinci ”

Jinjina kai Muzaffar yayi cikin tsoro Raihan tace ” nikam banason allura dadyn haidar please kar ayimin allura ganin yadda tafurgice yasashi yin mamaki sosai ‘karasowa yayi har bakin bed d’in rungumota yayi sosai da’kyar akasamu tayarda akayi allurar sallamar doctor karima yayi tafita bedroom Momy tanufa shiko Muzaffar kasa sakin Raihan yayi sake rungumeta yayi sosai itako rashi ‘karfin jikinta yasata ha’kura da rungumar dayayi mata cikin sanyin murya yace

” pretty bazan dena baki ha’kuriba dan Allah kiyimin afuwa karki d’aukeni tamkar marar tausayi bayin kaina bane natsinci kaina cikin wani yanayi namatu’kar gigita ne shiyasa nakasa saurara miki please pretty kiyarda dani ina matu’kar sonki j……” jin shasshekar kukanta yasashiyin shiru cikin damuwa yashiga lallashin ta cikin kuka tace ” banason jin komi daga bakinka kariga kacutar dani dan haka bazan yarda daduk wani furucin kaba idan kaciba dayimin magana bazan dena kuka ba ”

Dole Muzaffar yayi shiru yana tunanin yadda zaiyi Raihan tayarda yana matu’kar sonta babu jimawa bacci mai nauyi yayi gaba da ita gyara mata kwanciya yayi yazubamata Idanu yanajin tsananin ‘kaunarta cikin zuciyar shi dede lokacin Momy tashigo tamke fuska Momy tayi tace

” Muzaffar banason sake ganinka cikin part d’in nan daga yau sabida Raihan batason ganinka kariga kayimin ba dede ba dan haka dole ka amshi hukunci ”

Cikin damuwa Muzaffar yabud’e baki zaiyi magana Momy ta’katse shi dafad’in tashi kafita dole yami’ke yafita cikin sanyin jiki zuciyar shi babu dad’i cikin ranshi yace

” babu komi amma nida matata ahanani ganinta kai tsaye part d’in shi yanufa aranar da ‘kyar yayi bacci washe gari duk innahirin ahalin masarautar HAYAT suka hadu cikin babban parlour sarki dan yanke hukunci akan su Ummi dasauran maciya amana cikin damuwa Muzaffar yake hange ko zaiga Raihan amma bata gurin sabida har yanzu jikin babu dad’i sosai ga yanayin tafiyar ta shiyasa ta’ki fitowa

Please kuyi ha’kuri nima ba’a son raina kukejina shiruba har yanzu sun’ki sakar mana wuta kunga kuwa waya babu caji ay babu maganar typing amma dukda haka iname baku ha’kuri nagode da kulawar ku gareni sosai ana tare 🤝🏻

Daga Al’kalamin….🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters 🌹👌🏻🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻
And
🙆🏻💔Mugun Sartse💘
🔜

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 51 & 52

Bayan gabatar da addu’a maimartaba yafara dacewa ” tabbas kowa ya aykata son zuciyar shi amma kai Nura abin naka yafi muni sosai abin takaici jinin masarautar HAYAT shine dayin kisan kai tur wallahi dole ka amshi hukunci mafi rad’ad’i cikin rayuwar ka Allah yataimaki mahaifiyar ka ba’ita tasaka kashe Nabila sede tana sane da yun’kurin aykata mata fayd’e dan haka hukuncin ka kisane kaima kabar duniyar dan bakada amfani cikin wannan masarautar ke kuma mahaifiyar shi zakibiya tarar 2 million ke kuma Hamdiyya wallahi kinbani kunya ayadda nikeyin iya ‘ko’karina wajan nuna adalci tsakanin ‘ya’yan hajiya Kilishi danaki amma kika nunamin iyakata segashi kuma Allah ya nunamiki ikon shi kinyi nesa da yara dan ki salwantar da rayuwar su segashi Allah yadawo dasu cikin ‘koshin lafiya kuma yabasu wata uwar mai matu’kar sonsu dan haka kije nasakeki saki 1 ke kuma nabarki da mijin ki yamiki hukunci da kanshi sannan kowa yasani Raihan mata take wajan Muzaffar tafad’i cewa shiba mijin tabane sabida wani dalili amma tabbas matar shice kuma ina matu’kar alfahari da ita matsayin ‘ya bama sirikaba sannan inaso acigaba dabama malam kulawa har yadawo cikin hayyacin shi dan musan gaskiyar abinda yake ‘boyewa an sallami kowa ”

Cikin kuka babban d’an Hamdiyya wato Jafar yadu’ka yari’ke ‘kafar maimartaba yace ” dan Allah ina ro’kon mahaifina da yabar mana mahaifiyar mu tazauna tare damu koda babu igiyar auran ta akanka dan Allah maimartaba danmu ” rai’bace maimartaba yace ” tashi kabani guri zanyi tunani kowa yatashi yafita ”

cikin matu’kar nadama Arfat tami’ke sosai tasaki kuka tace ” ina ro’kon gafarar kowa musamman Muzaffar ” nan tazayyana komi akan makircin datahad’a sosai kowa yayi mamaki cikin fad’a kaka tace ” lalle Arfat kincika ja’ira ” cikin tausayawa maimartaba yake kallon Muzaffar itama Momy haka cikin fushi maimartaba yace ” lalle Arfat kin aykata rashin hankali dole kiro’ki gafarar Muzaffar dana mijinki sannan karna sake jin kwatankwacin haka ”

Juyawa tayi tafuskanci Muzaffar kafin tace komi yad’aga mata hannu yace ” nayafe kuma komi yawuce kodan Mu’azzam Jinjina kai maimartaba yayi yace nasanlami kowa

Maimartaba yana gama fad’ar haka yafita daga parlour
yanajin duk babu dad’i cikin zuciyar shi sabida irin abinda yake faruwa cikin masarautar shi

Kuka sosai mamy takeyi tana fad’in ” maiyasa Nura gashi kayi sanadin rabani dakai shikenan yanzu kasheka za’ayi dafata Samha tayi tana zubda hawaye ahaka kowa yabar parlour zuciya cike da kunci cikin lallashi Muzanbil yafuskanci Samha yace

Haba Samha kibar kukan haka mana kinji haka ‘kaddarar shi take kinji kallon shi tayi Idanu cike da hawaye amma takasa magana rungume shi tayi tasake sakin wani kukan bubbuga bayanta yashigayi yanajin zafin kukan nata cikin zuciyar shi

Cikin matu’kar damuwa Muzaffar yaketa kai komo cikin parlourn shi sallamar Mu’azzam tasashi sake tamke fuska ‘karasowa yayi inda yake yadafashi yace

” kayi ha’kuri d’an uwana naso aykata badede ba cikin rashin sani wallahi Muzaffar bansan Raihan matar kabace kasan danasan haka bazan ta’ba kuskuran aykata hakan ba please dan Allah d’an uwana kagafarceni ”

Kama hannun shi Muzaffar yayi suka zaune Murmushi yasakar mishi yace ” karka damu komi yawuce cikin damuwa Mu’azzam yace ” amma de Muzaffar bakada lafiya ko ? ” Murmushi Muzaffar yayi yace ” kamarya lafiya lau nike kufa dama haka kuke ” ‘kafad’ar shi Mu’azzam yadafa yace ” haba Muzaffar kayarda kawai kasanar dani abinda yake damun ka ga jikin kanan zazza’bi ne dan hannun ka kawai dana kama naji haka sannan ga fuskar ka tanuna hakan d’an uwa na maike damunka dan Allah ”

Ajiyar Zuciya Muzaffar yayi yace ” inajin zazza’bi tun jiya kuma banajin dad’in jikin nawa wannan ne kawai ” jinjina kai Mu’azzam yayi yace bari nakawo maka magani jinjina kai kawai Muzaffar yayi bayan fitar Mu’azzam cikin bedroom Muzaffar yakoma kwa nciya yayi saman bed yanajin sanyi yana shigar shi sosai babu jimawa Mu’azzam yadawo shida kanshi yabashi magani zama yayi yanad’an jan shi da hira jefijefi ganin kamar Muzaffar bayason hirar yasa Mu’azzam tashi yace yakamata kasamu bacci zan shiga hospital senadawo ”

d’aga mishi kai Muzaffar yayi yafita bayan fitar Mu’azzam tashi zaune Muzaffar yayi yanaji kewar ganin Raihan afili yace

” tome yahanata zuwa Parlour maimartaba bayan kuma kowa yana wajan kode jikinne har yanzu haba Momy maiyasa zakihanani ganin matata alokacin daya kamata tasamu kulawa daga gareni sosai ” wayar shi yad’akko kiran no ta yayi jin an d’aga wayar yasashi sauke ajiyar Zuciya sekuma yaji murnar shi takoma ciki jin muryar Momy dakewa yayi yace ” ina kwana Momy amsawa tayi kamar babu wata damuwa d’an shiru yayi cikin jin sakka yace Momy yaya jikin Raihan ” dasau’ki Momy tace had’ida kashe wayar cikin damuwa yacillar datashi wayar yakoma ya kwanta yanajin babu dad’i cikin zuciyar shi

Mu’azzam yana shiga ga cikin part d’in shi yanufi bedroom d’in Arfat zaune yasameta da alama tanacikin duniyar tunani kallonta yayi cikin murya babu yabo babu fallasa yace

” jeki had’amin ruwa zanyi wanka nafita ” daga haka yajuya yafita cikin sauri Arfat tami’ke ajiyar Zuciya tasauke tace ” Allah yasa doctor yadawo da hankalin shi zuwa gareni ” cikin farinciki tanufi bedroom d’in shi had’amai ruwan tayi tafito zaune yake kan sofa da alamu jiranta yakeyi cikin ladabi tace ” doctor nahad’a ” mi’kewa yayi batare dayayi maganaba yashiga toilet fitomai da kaya tayi tazauna tana jiran fitowar shi amma cikin ranta tana tunanin bazai ko kalli kayanba yad’an jima sannan yafito tsane jikin shi yayi sannan yashafa mai had’ida turaruka kayan yad’auka yasa sosai Arfat tayi mamaki bag d’in shi yad’auka harya gotata yajuyo aje bag d’in yayi yad’an du’ko hannu yasa yashafi cikinta akaro nafarko yace

” kikulamin da baby na sosai zan tafi hospital ko akwai abinda yake bu’kata dadyn shi yataho mishi dashi ? ” cikin matu’kar mamaki Arfat take kallon shi tamakasayin magana Murmushi yayi yace idan Kingama tunani kisanar dani tawaya ”

Daga haka yajuya yafita yana Murmushi sosai Arfat takeyin mamaki takasa koda motsi daga inda take wani irin sanyi takeji cikin zuciyar ta

Cameroon

Tsaye Aliyu yake cikin parlour hannun shi ri’ke da waya sefaman kiran wayar Zarha yakeyi amma bata d’agawa yatura text yafi sau babu adadi amma babu amsa cikin mamaki Mama take kallon shi ‘karasowa tayi kusadashi tace

” haba haidar wai maiye matsalar kana tunda kazo bakada natsuwa kullum cikin tunani maiye matsalar ne haidar ? ” ajiyar Zuciya Aliyu yayi yace ” Mama akwai matsala dayawa amma bazan iya sanar dakeba duka amma matsalar Zarah tahanani koda bacci Mama bata d’aga wayata bata maidomin amsar sa’kona narasa yadda zanyi Mama ina tunanin tama haihu ”

Dafashi mama tayi tace ” kwantar da hankalinka Aliyu kabi wata hanyar kanemi soyayyyar Zarha ” cikin sauri Aliyu yace ” wace irin hanya zanbi mama ? ” Murmushi mama tayi tace kasamu wata no kakirata sannan kasan yadda zakayi kayi magana yadda bazata gane muryar kaba kanuna kana sonta karka nuna kasan wani Aliyu koda bata kulakaba kacigaba da kiranta har kajawo hankalinta nasan zata kula sabida tana tunanin kunrabu kenan bazata koma gidan kaba shiyasa zata iyabama wani dama idan takamu dason ka seka bayyana kanka koda tanuna ‘kin amincewa tofa zuciyar ta bazata bartaba kagwada hakan kaji haidar ”

Murmushi Aliyu yayi yaji matu’kar dad’in wannan shawarar ta mama cikin bedroom yakoma wayar shi yad’akko nan take yashiga turama yaya Ibrahim text akan lamarin baban shi kuma yasanar dashi cewa duk suna raye yad’aura dasanar dashi yanzune yakamata aykinshi yayi mai matu’kar amfani wajan ceto mahaifinshi ammafa seyayi takatsantsan

Cikin sauri yaya Ibrahim yami’ke bayan yagama karanta wannan text d’in kiran no yayi bugu biyu Aliyu yad’aga sun jima sunayin magana sannan sukayi sallama wajan aykinsu yaya Ibrahim yakira nanma yad’ad’e suna magana sannan yakashe wayar shiru yayi yana nazarin wannan maganar cikin zuciyar shi yace

” dama iyayena suna raye amma babu wanda yasan hakan in sha Allah zandawo dasu mahaifarsu bazan sanar dakowaba har senayi nasara idan nadawo dasu kowa yasan suna raye ”

Yau kimanin kwanaki 8 kenan Rayhana batasa Muzaffar cikin Idanuntaba cikin bedroom d’in Momy tashiga dan sanar da ita zata shiga skul yau dan tawarke babu wata damuwa atare da ita yanzu sallama Rayhana tayi amma shiru ‘karasawa ciki tayi zama tayi hango wayarta tayi kan mirror tashi tayi ta d’akko ta kunna text d’in Muzaffar taga sunata shigowa babu adadi karantawa tashigayi cikin mamaki tace

” dama momy tahanaka zuwa inda nike ayya dahar nayi tunanin kasharenine sabida kasamu abinda kake so kiran wayar shi tashigayi amma ba’a d’agawa har kusan sau 6 cikin damuwa tace fushi kayi amma idan ma fushine bakayi lefiba sabida bakasan wayar bata hannunaba wannan bada ha’kuri haka ay kodan Momy yaci nayafe maka amma nasan yanzu kana cikin part d’in ka barinaje nagani ”

tashi Raihan tayi tafita cikin bedroom d’in ta takoma tsintar kanta tayi dashiga toilet dan sakeyin wanka dukda bata jimadayin wankan ba tsayin lokaci sannan tafito bayan tagama tsane jikinta tashiga shafa mayamaye masu kamshi da turaran jiki masu sanyin kamshi da kwantar da zuciya ‘kananan kaya tasaka wa’inda suka fitar dasurar jikinta kama gashinta tayi da ribbon sannan tafesa turaruka masu dad’i sosai simple makeup tayi tad’auki abaya tad’aura saman kayan d’an kwalin abayar ta tad’aura saman kanta tafita

Kai tsaye hanyar part d’in shi tanufa amma zuciyarta tana cikin tsoro cikin mamaki Momy da yaya Ibrahim dake tsaye sunayin magana suka hangi Rayhana tayi hanyar part d’in Muzaffar dariya yaya Ibrahim yayi yace

” Momy sedanace kibar wa’innan masoyan sabida nifa tuni nalura suna matu’kar son junansu yanzu gashi tabi mijinta ” Murmushi Momy tayi tace ” Ibrahim nasan sunason junansu amma nayi hakanne sabida kar nashiga cikin rayuwar Raihan tuni shi Muzaffar yabayyana hakan amma ita tanuna batasonshi kaga yazama dole yabi ra’ayinta dan kar nayi mata badede ba amma kaga ahaka zasu dedeta kansu batare dawani yashigaba ”

Jinjina kai yaya Ibrahim yayi yacigaba dacewa ” Momy nanda 2 weeks zantafi kamar yadda nace muku amma banason bikin nan yawuce nanda 10 days nafiso hankalina yazauna waje d’aya kuma wannan aykin yanada bu’katar natsuwa sosai ”

Murmushi Momy tayi tace ” karka damu Ibrahim in sha Allah tunda sunbamu ay wannan bawani damuwa bane zanje dakaina gidan nasu mu tattauna da mahaifiyar tasu sannan zamuyi magana da maimartaba seyakira mahaifin nasu suyi magana ” sosai yaya Ibrahim yaji dad’i godiya yayima Momy sosai sannan yawuce Momy kuwa komawa tayi part d’in maimartaba dan sanar dashi maganar yaya Ibrahim amma cikin zuciyarta farincikine sosai badan komiba sedan zuwan Raihan wajan Muzaffar dan ita kanta daurewa kawai takeyi tanacikin damuwar rashin natsuwar Muzaffar tanuna kamar babu komine sabida yagane kuskuranshi

yaukam Muzaffar yatashi dawani irin zazza’bi ga ciwon mara ko masallaci da ‘kyar ya’iya zuwa yana dawowa ya kwanta har zuwa yanzu yana kwance yakasa tashi lokacin da Rayhana takira wayar shi yana kwance yakasa motsawa wayar kuma tana nesa dashi bai masan waye mai kiranba cikin dakewa Raihan tashiga cikin part d’in ganin babu kowa a parlour yasa tanufi bedroom d’in cikin tattausar muryar ta tace

” Assalama alaikum ” wani irin duka sallamar ta tayima kunnan Muzaffar saurin Juyowa yayi ganin Raihan yasashi rumtse idanun shi yasake bud’ewa sabida gani yakeyi tamkar mafarkine ganin yanayin da Muzaffar yake yasa Rayhana saurin ‘karasawa bakin bed d’in zama tayi tad’aura hannunta saman kanshi cikin sauri tazaro ido murya a raunane tace

” maike damunka my Noor ? kana cikin zazza’bi haka amma kake kwance kai kad’e ” kamo hannunta yayi cikin wata irin murya yace ” badole nakwanta ni kad’aiba tunda matata tagujeni ” a jiyar zuciya tasauke tace ” kayi ha’kuri wayata tana hannun Momy se yau naga duk text d’inka bansan Momy ce tahanaka zuwa ganinaba ” tashi tayi tanufi parlour ji Muzaffar yayi kamar yami’ke yajawota rumtse idanshi yayi jin kamshin turaran yasashi saurin bud’e ido ganin Raihan yasashi sauke ajiyar Zuciya dan yayi tunanin bazata dawoba d’auke take da ruwa cikin roba ajewa tayi tanufi wordrop d’in shi ‘karamin towel ta d’akko zama tayi kanshi ta d’aura saman cinyarta ji’ka towel d’in tayi tashiga goga mishi saman goshin shi da wuyan shi shiko kallonta kawai yakeyi cikin sau’kin soyayyya

Cikin sanyin murya tace ” kozaka iya cire wannan rigar ? ” kallonta yayi ya girgiza kai sannan yace ” sede ke kiciremin sabida ko yaya namotsa marata tamkar zata fashe ” ya’karashe fad’ar hakan cikin yanayin shagwa’ba sosai Rayhana tasaka idanunta cikin nashi tace ” mai yasamu marar ? kamo hannunta yayi yad’aura saman marar yace kewar pretty da new Twins Sudees da Shureem tasata kumbura har tana shirin kasheni ” kunya sosai Rayhana taji cikin dabara tashiga ‘ko’karin ciremai rigar batare datace komiba

Zubama ‘kirjin shi ido tayi yadda sumar ta kwanta luf gogamai towel d’in tashigayi tana kallon ‘kirjin nashi lumshe idanunshi yayi cikin shagwa’ba yace ” please Pretty marata ” d’an satar kallon fuskar shi tayi ganin idanunshi alumshe suke yasa takai dubanta kan marar tashi saurin rumtse idanunta tayi kasancewar shotnika ne se doguwar jallabiyar dayasa sabida zuwa masallaci gashi ancire rigar seyazama se shotnika kad’e kallon datayi tayi arba da yadda hajiyar tashi tayi da alamu neman agajin gaggawa takeyi 😜

please karfa kuce nayi rashin kunya yanada kyau ayi soyayyya musamman yadda lamarin yake tafiya so please 👏🏻 kar ayimin muguwar fahimta

Ganin hakan yasa Rayhana rumtse ido kamo hannunta Muzaffar yayi yad’aura kan hajiyar mutuwar zaune Raihan tayi cikin muryar lallashi yace ” haba pretty maiye narumtse ido nifa mijinkine kuma mai matu’kar ‘kaunarki yi ha’kuri kibani agaji idan kinaso nacigaba darayuwa ” saurin kallon shi tayi murya a raunane tace ” kana nufin wannan abin zai iya kasheka ? Jinjina mata kai yayi fuskarshi a raunane ajiyar zuwa Raihan tasake saukewa ‘karfafa zuciyarta tayi ahankali tashiga shafa saman marar tashi hannunta d’aya yana kan sumar ‘kirjin shi wani irin numashi Muzaffar yaja wanda yasa Rayhana kallon fuskar shi wani irin kallo yayi mata wanda yasa cigar jikinta tashi

hannu yasa yazame d’an’kwalin abayar tata had’ida zame ribbon d’in kanta sumarta tabaje saman bayanta shafarta yashigayi yanajan numfashi sake matsar da hannunta tayi kan marar tashi sosai had’ida sake salon safar tata sosai Muzaffar yafara sakin layi cikin shagwa’ba yace

” pretty please wannan rigar taki tananeman takurani kozan iya samun alfarmar cireta ” tashi tsaye Raihan tayi batare dayin musuba tacire abayar tata kallonta Muzaffar yayi cikin tsuma yami’ke daniyar jawota saurin komawa yayi had’ida fad’in wasssssh marata pretty ” saurin rungumarshi tayi suka fad’a saman bed cigaba dafad’in wasssssh yayi hakan yasa Rayhana sake rud’ewa

Hannu tasa tacigaba dashafa marar tashi shiko hannu yazura cikin rigarta yashiga shafa breast d’inta cikin rawar jiki yashiga ‘ko’karin cire rigarta tayashi tayi yacire sosai Muzaffar yasake rud’ewa bakinshi yake saman nipples d’inta yashiga tsotsar su tamkar wanda yayi shekaru masu yawa batare da maceba hannu Raihan tacusa cikin sumar kanshi tana murzawa numfashi mai ‘karfi kawai Muzaffar yake saukewa ganin yadda yakeyi yasa Rayhana rumtse ido takamo hajiyar tashi sosai tashiga shafarta wata irin runguma Muzaffar yayi mata cikin muryar dabatasan ya iya irin taba yace

” Thank u pretty please kicigabahhh kinjiiihhh my everything Help me my only wife ni nakine ke kad’e pretty kiji danihhhhh wasssssh kibani tsantsar soyayyya Sweety kisake mantar dani wayeni kinji pretty love u pretty 4 ever and ever ” sosai kalamanshi suka ratsa zuciyar ta cikin sanyin jiki tajanye jikinta daga nashi jan shotnikan shi tayi ‘kasa bakinta takai saman hajiyar shi tashiga yimata wani irin salo da harshenta turata tayi cikin bakinta sosai take tsotsarta mutuwar kwance Muzaffar yayi tuni yashiga sambatu tsayin lokaci Rayhana tana aykame da manyan sa’konni masu wuyar fassara cikin azama yajawota kwantar da ita yayi yarufamata baya cikin rawar jiki yahad’e bakinshi danata yashiga aykamata da kyakkyawan kiss

Hannuwanta tasa’kalo a bayanshi tashiga shafar tsakiyar bayanshi kai hannunta tayi wajan ‘kugunshi tashiga dannawa cikin salo nishi Muzaffar yake saki sa’bule wandon jikin shi yayi itama rabata danata yayi raba ‘kafafunta yayi yana ‘ko’karin shigarta cikin sauri tashiga tureshi murya a raunane Muzaffar yace

” dan Allah pretty karki hanani Allah zan iya mutuwa idan baki baniba bazanyi miki da zafiba girgiza ” kai Rayhana tashigayi sosai Muzaffar yarazana dan jiyakeyi tamkar zaiyi hauka amma yayi imanin bazai iya binta da ‘karfiba sabida yadda yakejin tausayinta musamman yau data cire kunya da tsoro tabashi cikakkiyar kulawa jin yadda hawaye suke sauka saman fuskarta yasata saurin kallon shi

hawaye tagani suna kwarara cikin Idanun shi cikin razana tace ” kuka kuma my Noor haba maiyasa zaka zubarmin da hawayenka masu matu’kar tsada dan Allah kabari na amince bud’e ‘kafafunta tasakeyi sosai cikin farin ciki Muzaffar yarungumota sosai cikin zumud’i yashigeta wata irin ajiyar Zuciya Rayhana tasauke dataji babu zafi kamar farko amma dukda haka tanajin ‘kad’an

Shiko Muzaffar tuni yashiya cikin gushewar tunani 😜😄 itako Rayhana daurewa kawai takeyi amma dukda haka taimakonshi tashigayi tsayin lokaci sannan yasamu natsuwa cikin sauki yasureta zuwa toilet tare sukayi wanka suka fita shida kanshi yashiryata wata had’add’iyar Arabia gowt yasaka mata wadda yayi tanadinta tun kafin zuwan wannan ranar shima shigar ‘kananun kaya yayi d’aukarta yayi cak zuwa parlour zaunar da ita yayi saman Cushion yad’an du’ko yace ” maizan had’a miki kiyi breakfast gimbiya ta ? ”

Shagwa’be fuska Rayhana tayi tace ” my Noor Momy batasan nataho part d’in kaba kashi zan shiga skul 11 nikeda lecture gashi naga har 10:15 fa yaya zanyi dan Allah wallahi bazan iya had’a ido da Momy ba ” kallonta yayi cikin soyayyya yasaki Murmushi ganin haka yasa tasaki kukan shagwa’ba

Daga Al’kalamin…. 🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters 😊🥰

🙆🏻💘MUGUN SARTSE!!!!!!!💘🙆🏻 coming soon after Hayatul mahayat in sha Allah 😜👌🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻
And
🙆🏻💘 Mugun sartse!!!!! 💘🙆🏻

Coming soon after hayatul mahayat in sha Allah

Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 53 & 54

Zama muzaffar yayi ya rungumota cikin sigar lallashi yace ” karki damuwa sena kaiki skul d’in kinga Momy zatayi zaton tunda kika fita skul kika tafi ”

‘Dan hararar shi tayi tace ” wannan shawarar batayiba bana tafiya skul sena sanar da ita se kawai yau taji haka gaskiya kanemo wata shawarar ba wannan ba ” murmushi muzaffar yayi yasake cewe to idan nakaiki skul d’in idan kindawo seki dawo part d’inki kinga shikenan kin dawo wajan mijin ki ”

turo baki Rayhana tayi tami’ke tace ‘ duk cikin shawarar ka babu mai amfani hanyar fita tanufa kallon bayanta yayi yayi saurin shan gabanta yace ” pretty kinga kuwa yadda kike tafiya tabbas idan momy taganki zatayi tunanin wani abu ” dafe kanta Rayhana tayi tace ” waiyo Allah yaya zanyi kenan ? ”

Dede lokacin wata hadima tashigo risinawa tayi ta gaidasu sannan tace ” dama Momy ce tace farooq yana kuka kuma ya’ki yarda ni nakawoshi ” wata irin faduwar gaba Rayhana taji juyawa tayi ta kalleshi tashagwa’be fuska tace ” kenan momy tasan tasan ina nan ? ”

Murmushi muzaffar yayi yace alamu sun nuna hakan kije karki nuna wata fargaba zan shigo yanzu nakaiki skul da kaina cikin sanyin jiki Rayhana tafita daga part d’in kalllo muzaffar yabita dashi yanajin wani sanyi yana ratsa cikin zuciyar shi

Ciki a sanyaye tashiga parlour momy zaune suke itada Aunty sumayya Farooq yana hannun momy se kuka yakeyi yana ganinta yarafa mi’ka hannu amsar shi tayi cikin jin kunya tanufi bedroom murmushi momy tayi har cikin ranta taji dad’in yadda Rayhana tabi mijin ta dan tasan yana bu’katar kulawar ta

Bayan shigar Rayhana ciki Aunty Sumayya tata’be baki kafin tace komi momy tace ” Sumayya ki saurareni da kyau kuma bana bu’katar hauka dan nasan halinki bakibin komi ahankali Sumayya kinsan dacewa namiji mijin mace 4 ne idan har zai’iya adalci dan haka baharamun bane dan namiji yayi mace samada 1 shi yasa nike ” to amma momy mai yasa kike tunamin duk wannan bacin nasan banacikin masuzama da kishiya ” sabida mijinki bazai iya adalciba ? Momy tamayar mata da tambaya shiru Aunty Sumayya tayi tana tunanin ina maganar momy tadosa

Cigaba dayin magana momy tayi ” Sumayya Ibrahim zai ‘kara aure nanda kwanaki 10 in sha Allah Dan…….” mi’kewa Aunty Sumayya tayi cikin matu’kar gigita tace ” ina momy badai Dadyn Amfal ba ni kad’aice babu wadda ta’isa tana ‘karashe fad’ar haka tafita afusace kallo momy tabita dashi tana mamakin irin halin Sumayya

Cikin mamaki Zahra tashigo cikin parlour momy zama tayi kusada momy tace ” momy yaya Ibrahim zai ‘kara aure amma abin damamaki shigowar muzaffar yasa zahra yin shiru cikin ladabi muzaffar yagaida momy batare danuna komiba ta amsa gaidashi zahra tayi cikin sakin fuska ya amsa kauda kanshi muzaffar yayi yace zahra kicema Raihan tafito lokaci yana tafiya ”

Tashi Zahra tayi tanufi bedroom d’in itako Momy yitayi kamar batajishiba zahra tana shiga ta iske Rayhana zaune bakin bed tana tunani zama zahra tayi tadafata tace ” lafiya kuwa Aunty Rayhana ? ” murmushi Rayhana tayi tace ” lafiya lau ” Murmushin itama zahra tayi tace ” yaya muzaffar yace kifito kutafi zaro ido Rayhana tayi tace ” ya Allah yana cikin parlour nanne momy fa ? ” dariya zarah tayi tace ” yana ciki kuma momy tana zaune

Rumtse ido Rayhana tayi ” tace nabani yaya zan iya fitowa nabishi momy tana kallo ” dariya zahra tasakeyi tace itakam momy ina ruwanta dashiga tsakanin miji da mata kinga kitashi yakaiki karki shiga skul amakare dankam ni yau banida lecture ” cikin sanyin jiki tami’ke bag d’inta da gyale ta d’auka tayafa tasaka wani had’add’an takalmi kallon Farooq da haidar tayi daketa bacci ajiyar zuciya tasaki tace nagode Allah sunyi bacci dayanzu senayi dabara kafin nafita ”

Fitowa sukayi itada zarah kallo muzaffar yabita dashi harta isa gaban momy cikin sanyin murya tace ” momy zan tafi skul su Farooq sunyi bacci ” murmushi momy tayi tace ” Allah yabada sa’a Allah de yasa yau bazaki dad’eba kinsan yanzu sunkoyi rigima da ‘kiwa ”

Murmushi Rayhana tayi tace in sha Allah juyawa tayi ganin muzaffar a zaune yasata mamaki ‘karasawa tayi kusadashi tace ” dadyn Haidar 10:30 fa ” kallonta yayi yace ay kinfasa zuwa ” zaro ido Rayhana tayi tace ” kamarya hannu yasa yakama gyalanta yace ” idan har dawannan zaki to sede kifasa “turo baki tayi tana niyyar yin shagwa’ba nuni yayi mata da Momy cikin sauri tanufi bedroom cire gyalan tayi tasa hijab tafito sallama sukayima momy suka fita binsu momy tayi da murmushi itako Zahra dariya tayi tace ” Momy wallahi yaya muzaffar da Aunty Raihan sunyi matu’kar dacewa dan Allah momy kibashi matar shi ”

Hararar ta Momy tayi tace ” cemiki sukayi nice nari’kesu ga hanyanan Allah yabasu zaman lafiya ” dariya zahra tayi tace ” a’a momy kinsan Aunty Rayhana bazata iya komawa part d’in suba se idan kince ” sake harararta momy tayi tace yanzu dataje nice nace taje kinga tashi kibani guri ina Sayyid wato kin baroma hajiya shi yadameta ko ? ”

Kafin zahra tayi magana wayarta tad’auki ruri kallon momy tayi takashe kiran cikin tuhuma momy ta kalleta tace ” zahra duk abinda zakiyi kisani akwai auran Aliyu akanki dukda bama tunanin komawarki wajan shi amma dole ki kiyaye tunda auranku yananan ” cikin mamaki Zahra tace ” Momy taya kikasan aurena da Aliyu yana nan ? ”

Kallonta Momy tayi sosai tace ” mahaifin shi yakira maimartaba akan cewa Aliyu yamayar dake kuma shima Aliyu yakira shi amma maimartaba yace ” bazaki komaba garama ya sauwa’ke miki kawai to shine daganan basuzoba kuma basu sake kiraba muma bamu nemesuba dama munaso ki haihu ne tukun asan abinyi kicigaba da kallon kanki matsayin matar aure har zuwa lokacin dazamu yanke shawarar abinda yadace nima bangoyi bayan ki komaba sabida inda Aliyu yana sonki da yazo gidannan yafi a ‘kirga amma babu shi babu alamar shi kuma ansanar ma iyayen shi haihuwar ki amma ko barka balle suzo gani jariri kinga kenan har yanzu suna nan akan bakarsu ”

Daga haka momy tami’ke tabar parlour shigowar text cikin wayarta yasata maida dubanta kan wayar text d’in Aliyu ne kamar yadda tayi tsammani tamkar bazata dubaba kamar yadda tasaba sekuma tabud’e

_Assalama alaikum my dear ina fatan kin tashi lafiya dan Allah ina ro’konki kiyafemin zahra wallahi ina matu’kar sonki ina kuma farinciki da abinda kika haifamin dan nasan izuwa yanzun kin haihu amma dan Allah ina ro’kon ki kisanar dani abinda kika haifamin bana BIHAR ina Cameroon ayanzun tun washegarin danazo gurinki kuma kece silar tafiya na sabida bazan iya zama cikin ‘kasar BIHAR batare da zahra ba ina matu’kar sonki daga mijin ki nahar abada Aliyu Yazeed_

Shiru Zahra tayi tana tunanin kalamanshi ” kenan ma shi baisan maiye na haifaba danni yabar ‘kasar shi da iyayen shi harma da aykin shi to ina matar shi ? ”

Afusace Aunty Sumayya tashiga cikin parlour ta zaune tasamu yaya Ibrahim yana ayki cikin system tsaye tayi akanshi tace ” Dadyn Amfal ” dagowa yayi fuskarshi d’auke da murmushi yace ” na am uwar gidan Ibrahim ” zaro ido Aunty Sumayya tayi cikin girgiza da kalmar shi

Daga Al’kamin….🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and share please

Love u all sisters 🥰🤝🏻?🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻
And
🙆🏻💘 Mugun sartse!!!!! 💘🙆🏻

Coming soon after hayatul mahayat in sha Allah
Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 55 & 56

” Wannan Kalmar taka tanunamin cewa dagaske aure zakayi ? ” Sosai ran yaya Ibrahim ya’baci yace ” amma gaskiya sumayya wani lokacin hankalin ki yana tafiya yawo ko kina nufin momy zatayi miki wasane ” to gaskiya ne zanyi aure kuma babu fashi dan haka kigayamin duk abinda kike bu’kata zanyi tafiya zuwa wani ayki amma se bayan zuwan amarya dan senafi samun natsuwa idan nad’anci angonci kafin natafi idan kuma naga zaki takurama ‘kanwar taki to senatafi da’ita kawai dan babu mai shiga cikin farincikina ”
Cikin fusata Aunty sumayya tace ” dadyn Amfal kishiya ni !!!! wacece wannan mai ganganci da rayuwarta ? ” murmushi yaya Ibrahim yayi yace ” koda nagayamiki bazaki fahimtaba zakifi ganewa idan kika ganta alokacin da matsayin ku yazama d’aya ina nufin idan tasan waye Ibrahim nima nasan wacece ita ‘kilama idan Allah yasa nabuga ball a seti yakasance akwai ‘kaninsu Amfal wato new baby woooow Allah kanunamin wannan ranar akwai kwasar shaku shaku 🕺🏻😜

Daga haka yaya Ibrahim yami’ke had’ida rufe system d’in shi yabar parlour fad’awa Aunty sumayya tayi kan cushion tadafe kai tanajin zafi cikin zuciyar ta afili tace ” lalle koma wacece zatayi kuskuran auran mijina to wallahi zansa tayi nadama mafi muni cikin rayuwarta ”

Cikin harabar skul d’insu yayi parking jawota jikinshi yayi sosai yarungumeta yanasha’kar kamshin jikinta kamo fuskarta yayi bakinshi yahad’e danata yashiga yimata kiss dandanan yafara shiga wani layi cikin dabara Rayhana tajanye jikinta danashi cikin muryar lallashi tace

” My Noor kayi ha’kuri nakusa makara kaji ” cikin sanyin jiki yamaida hannun shi kan mararshi yace ” pretty kingani ko amma shikenan please idan kindawo kicema Momy zakikoma gurin mijin ki ” zaro ido Rayhana tayi tace ” karufamin asiri Allah bazan iyaba kai kasanar da’ita ” murmushi muzaffar yayi yace ” naji amma idan nasanar da’ita idan har ta tambayeki kina bu’katar hakan zakice eh ? zaro ido Rayhana tayi ta girgiza kai had’ida cewa ” dan Allah kabarni nashiga lecture ” ajiyar zuciya Muzaffar yasauke yace idan kinfito kikirani zanzo nad’aukeki dan banaso driver yana zuwa d’aukarki dan kinsan mijin naki akwai kishi ”

Fita Rayhana tayi tanasakin murmushi binta yayi da kallo har tashiga ciki tada mota yayi yatafi yanajin zuciyar shi tayi sanyi wata hidimar yatafi ba gida yanufaba cikin dan damuwa mahaifiyar Islam tace

” gaskiya badan maimartaba ne yanemi auran Islam dakanshiba kuma mahaifin ku ya’amince da gaskiya bazan yarda da auran ba sabida Sumayya zataga kamar munci amanar tace ”

Ta’be baki Aunty Zaliha tayi wato ‘kawar Aunty Sumayya tace ” wane cin amana kuma umma shifa Ibrahim shine yace yanasonta dakanshi bamune muka tura Islam akan tasa yasotaba hasalima ita Sumayya ita tanemi Islam akan taje tazauna gurin ta kuma ita dakanta tace duk namijin dayasami Islam matsayi mata gaskiya yamore to kinga zataso mijinta yamore ko umma ” harararta Umma tayi tace ” rufemin baki angayamiki idan za’ayima mace kishiya tana duba dangantakane ayko da cikin zuri’ar sune tofa sekinga tayi kishi kodan ke bakida ita shine zakice haka tobari mugani idan Isma’il yace zaiyi aure zakice yamore dan haka kitanadi irin amsar dazakibama Sumayya aranar dataga Islma matsayin matar mijinta ”

Murmushi Aunty Zaliha tayi tace ” Umma in sha Allah ni baza’ayimin kishiyaba kuma inada masoshi masu yawa wa’inda zanbama Sumayya kude kawai mucigaba da hidimar biki kuma kar wanda yabari Sumayya tasan maganar auran nan har se ranar da Islma tashiga matsayin mata ”

Girgiza kai umma tayi tana tunanin wannan lamarin zaune Samha take a parlour hannunta ri’ke da Apply sefaman zuyashi takeyi takasaci cikin mamaki muzalbil yake kallonta ‘karasowa yayi yazauna kusada ita hannu yasa yashafi cikinta sannan yazauna rungumota yayi cikin tattausar murya yace

” haba baby har yanzu kinkasa cire wannan damuwar ? kina zaune har lokacin fita aykinki yakusa wucewa amma kina zaune ” ajiyar zuciya Samha tasauke sannan tace ” inaga zan ajiye ayki tunda bakaso ” sosai yafuskanceta yace ” haba baby na kibar wannan maganar duk komi yawuce na amince da aykin ki sabida nasan banida shakka akanki dan haka tashi kishirya mufita idan ka saukeki nise driver ya’karasa dani Office ”

Murmushi Samha tayi tami’ke cikin zuciyar ta tace ayanzu nagamsu barrister yana sonan nima yakamata nabashi kulawa

Kayane aketashigowa dasu part d’in momy set d’in akwatina 4 masu matu’kar tsada sosai Momy take mamakin irin wannan kaya cikin sanyin jiki aunty sumayya tashiga parlour zaro ido tayi sannan takalli momy kafin tace komi muzaffar yashigo parlour kallon momy yayi ya’karasa gurinta cikin farin ciki yace

” Momy kinga wannan kayan set 3 na akwatinan daduk kayan ciki na Raihan ne 1 kuma gudummawata ga yaya Ibrahim kinga seya kawo nashi ahad’a akai gidan amarya dan na’kosa Raihan tasamu Aunty mai ‘kaunar ta kuma momy anjima za’a shigoda set 2 nakoma na d’aki daya naki Momyna seki za’bi irin color dakike so d’aya na Raihan inaso acanza komi na part d’inmu nakima haka Momy se asa hadimai sufito dakomi nacikin part d’in bana bu’katar komi duk na kwashe abubuwana masu mihimmanci sauran bana bu’katar su masu saka kayan musamman suke dasu za’a kawo kayan kafin suzo se’a kwashe komi ”

Farin ciki momy tayi sosai kanshi tadafa tace ” Allah yayi maka albarka Muzaffar ” Ameen yace cikin farinciki yafita yanufi part d’in kaka cikin damuwa aunty sumayya tace

” Momy gaskiya muzaffar bayasona wato hadda had’a lefe wai gudummawa hmmm wato kishiyar tawa zaiyima set d’in akwati ciki dakayan lefe lalle ” zama tayi rai ‘bace

Murmushi Momy tayi tace ” Sumayya ay kece kika nemi ‘kiyayya gurin muzaffar amma badan hakaba ay duk cikin ‘kannan naki muzaffar yafi jidake amma kika takura rayuwar shi har kikasa yatsaneki kinga kuwa kece kika nemi ‘kiyayya dakanki amma ko yanzu zaki’iya dawo da darajarki gareshi musamman idan kikaso Raihan ”

‘Kara had’a fuska Aunty sumayya tayi jin momy ta ambaci Raihan itako momy ko lurama batayiba sema kiran hadimai datayi akan suje susanar dasu ummi umma mamy dayaran suzo ganin lefan Raihan

Babu jimawa kowa yahad’u cikin parlour momy bud’e akwaitinan akashigayi sosai kowa yayi mamakin irin kayan da muzaffar yazubama Rayhana ciki hadda keys d’in manyan motoci guda 2 da kyautar ma’kudan kudi zuwa saban Account d’in dayabu’de mata kowa yana mamakin irin wannan dukiya da muzaffar yakashe akan Rayhana akaf tarihin masarautar HAYAT babu wadda akata’bayima lefe irin na Rayhana cikin zuciyar Arfat tace ” tabbas muzaffar mallakin Raihan ne Allah kabani zaman lafiya nida mijina ”

Kafin wani lokaci tuni anshiga had’a part d’in momy dana muzaffar da kaya masu matu’kar kyau da tsada kallon wayarta Zahra takeyi se faman ruri takeyi amma takasa d’agawa akaro na 4 sannan tad’aga dagacan ‘bangaran Aliyu yasauke ajiyar zuciya yace

” haba Zahra kiji tausayina mana wallahi ina sonki har cikin raina banida burin dayawuce naganmu atare akodayaushe nayimiki al’kawarin ajeki cikin saban gidan dana gina ba cikin masarautar muba dan Allah zahra kiceci rayuwata ”

Ajiyar zuciya zahra tasauke tace ” zanyi tunani ” sosai Aliyu yaji dad’in kalmarta yasake cewa mai kika haifamin kuma yaya sunan shi ? ” seda tayi Jim sannan tace ” namiji kamar yadda kabu’kata sunan mahaifin kane ina kiranshi da Sayyid ” nata gama fad’ar haka takashe kiran kallo Aliyu yabi wayar dashi wani irin sassanyan murmushi yasaki yanaji kamar yabud’e ido yaganshi gaban Zahra da Sayyid d’inshi ”

Cikin farinciki muzaffar yashiga parlour momy kallon parlour yashigayi sosai yayi matu’kar kyau shiga cikin bedroom d’in momy yayi zaune yasameta sefaman lallashin su Farooq takeyi saurin ‘karasawa yayi d’aukarsu yayi cikin farinciki yace ” gaskiya part d’in ki yatsaru sosai bari muje mu d’akko Momyn su takirani yanzu semun dawo momy ” fita yayi tabishi da kallon farinciki

Please kuyi ha’kuri da wannan nasan kuna jirana sosai amma dan Allah kuyimin uziri kunsan halin rayuwar kuma kunsan da bahaka abin yakeba Allah ya’karemu da lfy Ameen nagode sosai da irin kulawar dakuke bani 🤝🏻

Daga Al’kalamin…..🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shire please

Love u all sisters 🥰😘?🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻
And
🙆🏻💘 Mugun sartse!!!!! 💘🙆🏻

Coming soon after hayatul mahayat in sha Allah
Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 57 & 58

Cikin farinciki muzaffar yayi parking cikin harabar skul d’in murmushi Rayhana tayi had’ida takowa cikin yanayin tafiyarta mai jan hankali sauke glass muzaffar yayi yana kallonta har ta’karaso bude murfin motar tayi ganin su Farooq yasatayin mamaki rufewa tayi tabud’e baya zata zauna cikin sauri muzaffar yace

” karma kifara zama ay sede yaran sukoma baya murmushi tayi tace nikam bazanbar yarana abayaba suje kawai sufad’o kasanfa yadda suke ‘kiriniya yanzu ananma belt kasa musu fa sede nazauna nari’ke yarana ta’karashe maganar dasake bud’e gaban motar tuni yaran sukafara dariya damika hannu d’aukarsu tayi tad’aura kan cinyarta tana sakin murmushi shiko Farooq tuni yafara tura kai cikin hijab yana neman nono dole tasashi cikin hijab d’in tafara bashi murmushi muzaffar yayi cikin tsokana yace

” pretty nimafa zansha ” 😳 zaro ido tayi tace ” zakasha kananufin su suha’kura kenan ? ” girgiza kai yayi alamar a a cikin wata irin murya yace ” tayaya zanso yarana suzauna dayunwa amma nima yakamata aji danifa ” murmushi Rayhana tayi tace ” kayi ha’kuri munazuwa gida zanshiga kitchen nayima abinci mai sau’kin sarrafawa ” girgiza kai muzaffar yayi ya marairayce murya yace ” pretty nifa bawannan wunyar nike nufiba ” kallonshi Rayhana tayi yanayin yadda taga idanun shi yasa tababbatar da abin dayake bu’kata cikin zuciyarta tace ” ikon Allah lalle mijina yana jerin maza masu yawan bu’kata to Allah kabani ikon d’aukar d’awai niyar shi batare dagajiya ba ” afilikuwa cewa tayi karka damu my Noor muje gidan naga abinda kake bu’kata cikin idanunka ”

Ajiyar zuciya muzaffar yasauke yace ” Pretty tayaya zaki kula dani bayan momy tahanani ke kawai muje hotel daganan kinga sekiji dani babu wata fargaba ” kallon haidar tayi daketa wasa sannan tamayar da dubanta kan farooq daketa faman shan nono tace ” My Noor yarafa ? ”

Hannu yasa yashafi fuskarta yace ” ay babu abinda sukasani kinga kuwa bazasu hana kikula daniba kisa suyi bacci kafin mu’isa ” yana gama fad’ar haka yatada mota sosai Rayhana take mamakin yanayin muzaffar cikin zuciyarta tace ” gaskiya maza basuda kunya jishi kamar bashiba ”

Se gaf da sallar magarif sannan sukadawo amatu’kar gajiye Rayhana tashiga parlour momy cikin mamaki take kallon parlour yadda yacanja lokaci d’ay wucewa bedroom tayi ta kwantar da haidar dake sa’be saman ‘kafad’arta yana bacci shima muzaffar bin bayanta yayi ya kwantar da Farooq rungumota yayi sosai yace

” Pretty shikenan yanzu nikad’e zan kwana babu ke dan Allah kiyi wani abu akan hakan mana ” sake rungumeshi tayi sosai tace ” kayi ha’kuri My Noor inajin kunyar momy sosai bazan iya nuna ra’ayin binkaba amma kai namijine zaka’iya ka gwada nikuma nayima al’kawarin idan har tasojin ra’ayina zan nuna ina bu’katar komawa wajan mijina ” sosai muzaffar yaji dad’in kalmar Rayhana yatabbatar yanzu tana sonshi zame jikinta tayi ahankali tanufi toilet murmushi yayi yakalli inda yaranshi suke yashafi fuskarsu yafita bedroom d’in momy yanufa samunta yayi tana shirin shinfid’a abin sallah

Zama yayi bakin bed yagaidata amsawa tayi had’i kallon shi sosai tace ” seyanzu mai yatsayar daku ? d’an sosa kanshi yayi yace ” munbiya wani wajene ” jinjina kai momy tayi tafara ‘ko’karin saka hijab cikin d’an in’ina yace ” Momy dama maganar Raihan ce Momy kibarta mukoma part d’inmu ” tamke fuska Momy tayi tace

” bayanzuba sabida nayi al’kawarin yima Raihan komi narayuwa tamkar uwa agareta shiyasa nikeso itama ayimata hidimar biki kamar kowace ‘ya mai gata za’ahad’a hidimar bikin Ibrahim danaku dan haka karka sake bin Raihan skul kabari driver yad’inga kaita kuma karka kuma kiranta zuwa part d’inka har se ranar da akakaita matsayin amarya kamar yadda al’ada ta tanada amma idan har nacika uwa agareka zaka yimin biyayya koda babu idanuna agurin tashi katafi masallaci karka rasa jam’i ”

Daga haka tasa hijab d’inta tatayar da sallah jiki a sanyaye muzaffar yafita yanajin wani’iri cikin zuciyar shi yaya zaiyi dole yabi umarnin Momy kuma tayi gaskiya gatane zata nunama pretty cikin farinciki mu’zzam yashiga cikin part d’inshi zaune Arfat take tajuya baya cikin sand’a yashiga rungumota yayi tabaya had’ida fad’in ” wanakama ” sosai Arfat tatsorata baki tabud’e zatayi ihu yayi saurin cewa ” Doctor ne Arfat ” wata irin ajiyar zuciya tasauke tajuyo fuskarta d’aukeda shagwa’ba tace ” amma wallahi doctor saura kad’an kasani nasume ”

Dariya yayi had’ida jawota jikinshi kiss yamanna mata a kumatu cikin murya ‘kasa’kasa yace mai kika tanadar min a wannan daran ? hannu tasa tarufe idonta cikin jin kunya tace ” kaina ” murmushin farinciki yayi yace lalle yau inada babban al’amari ” murmushin itama tayi tasake cewa muje kayi wanka kazo muci abinci ” d’an zaro ido yayi yace kina nufin bakici abinciba kinaso kiwahalar min da baby ko ? ”

Girgiza kai tayi alamar a’a amsar bag d’inshi tayi suka nufi bedroom d’in shi ita tahad’amai ruwan wanka bayan yafito yashirya suka dawo parlour tare sukaci abinci daganan suka koma bedroom d’in shi jawota yayi jikin shi yafara shafata cikin wani yanayi tace ” doctor dan Allah kace kayafemin nakasa samun natsuwa nakasa manta irin shiga hak’kinka dana d’ingayi dan Allah doctor k…….”

Rungumota yayi sosai yace ” hakane tabbas kinshiga cikin hak’kina kin hanani jindad’in aure har kusan 4 yrs inada mata amma bansan dad’in aure ba amma babu komi Arfat girman son danikeyimiki yasa bazan iya cigaba dayin fushi dakeba kuma kin bayyana makowa gaskiya ayanzu na tabbatar da cikin jikinki nawane kuma nayafe miki ”

Cikin farinciki tarungumoshi tana kuka juyar da’ita yayi saman bed yashiga shafa cikinta yanajin farinciki marar misali bakinshi yakai saman nata yashiga aykamata da wani irin kiss namusamman dandanan wasan yacanza sosai sukabama junansu farinciki se a wannan ranar mu’azzam yasan cewa yayi aure niko nace danma ciki yahanaka sakewa sosai tunda ya bayyana dole a lalla’ba baby

Shi’anin biki ya kankama sosai Momy tashiga gyran ‘yarta wato Rayhana shiko muzaffar sosai yashiga cikin takuwa narashin Rayhana yau saura kwanaki 3 bikin jiyake kamar zaiyi hauka gashi koda yashiga part d’in momy iyakar shi parlour sede akawomishi yara amma ganin Raihan yayi mai wuya shiga yayi cikin parlour jiki babu kuzari ganin ba’ki cikeda parlour ya’karasa muzaffar jin babu dad’i dole yakoma part d’inshi wayar shi yaciro yakirata bugu 2 tad’aga ajiyar zuciya yasauke yace

” Pretty ganinki yayimin wuya amma ke ko lallashina ba’kiyi ” ajiyar zuciyar itama tasauke cikin zazza’kar muryarta tace ” ayya My Noor Allah koda yaushe tunaninka yana ‘kar’kashin ‘kirjina nima ina matu’kar kewarka amma yaya zanyi Momy tahana ay dole nayi ha’kuri amma dan Allah kadaure kadanne zuciyar ka saura kwanaki 3 fa nadawo wajan mijina ” murmushi muzaffar yasaki wanda baisan lokacin dayafitoba yanaso yaji Rayhana tace mijina seyaji tamkar yayi ihu sabida dad’i cikin sanyin murya yace to Allah yasa na’iya jure zuwan kwanaki 3 bataredana kwanta jinyaba yaya su Farooq suke bangansuba yau nashigo naga ba’ki suncika parlour dole nakoma kibadasu akawomin sutayani hira ” cikin sanyin murya tace ” to kashe wayar tayi tabita da kallo cikin zuciyar ta tace

” Allah sarki My Noor nasan kanacikin takura dan ayanzu nasan yanayinka amma in sha Allah daga wannan bazaka’kara yin damuwar rashinaba ” sosai Aunty Sumayya tashiga damuwa shigowar yaya Ibrahim yasata saurin mi’kewa gabanshi tasha cikin masifa tace ” yau seka sanar dani wacece amaryar ka ” ?

Murmushi yaya Ibrahim yayi yace bafazaki santaba har setashigo sannan kinga yau saura kwanaki 3 amma kin’ki fad’in abubuwan dakike bu’kata kayan danakawo miki kince bakiso kin kaima momy su duka hakan yadace ? ” azafafe tace eh bana bu’kata kuma nasanar dakai zanje wajan hidimar bikin Islam dukda yazo ranad’aya danaka wannan beshafeniba dole naje bikin Islam inajinta tamkar Zahra ” sosai Yaya Ibrahim yayi dariya yace ” Allah lalle kuwa najidad’in haka amma babu inda zaki sede kibari bayan bikin kije ganin d’akin amarya ”

Daga haka yawuce yabarta tsaye sororo dede lokacin Aunty zaliha tashigo cikin sauri Aunty Sumayya taja hannunta zuwa cikin bedroom zama sukayi bakin bed cikin damuwa Aunty Sumayya tace ” zaliha Dadyn Amfal yahanani zuwa wajan hidimar bikin Islma kuma nasan kodanahad’ashi da Momy goyan bayanshi zatayi dan nalura tafison yaya Ibrahim akaina ” murmushi Aunty Zaliha tayi takamo hannun Aunty Sumayya tace ” karki damu babu komi daga baya sekije Ummi ce tace nazo dakaina nayimiki godiyar gagarumar gudummawar dakika bada ga mai gyaran jikin Amarya dakika tura gaskiya ta’iya Sumayya kinga yadda Islam tadawo kuwa ” kamar ba’itaba gawasu magunguna namusamman datake hadama Islam na’karin ni’ima gaskiya babu abinda zance miki se Allah yabar zuminci kema yakamata kiyi wasu gyare gyare musamman najiki ”

murmushi Aunty Sumayya tayi tace ” hmmm inayi dukda nasan babu abinda amaryar zatafini wajan mijina har Momy sedatace nazo ayimana gyaran jikin nida waccan banzar Raihan d’in amma nace a’a sabida banason duk wani abinda zamuyi tarayya akanshi nida Raihan nayi matu’kar tsanarta musamman yadda Momy takeji da ita wallahi inataya Islam kishin muzaffar kinga yadda Momy tasa aka maida Raihan ? Hmmm abin ba’ayin magana wallahi kamar kisaceta kigudu sabida yadda tayi masifar kyau dama gata kamar aljana sekuma gashi tasha gyara shine nima nasa agyara Islam yadda zata gigita nata mijin ”

Wayyo Allah cikina 🤣😂😜💃🏻 Aunty Sumayya itake gyara kishiyarta tofa kenan wannan babbar gudummawace tabama yaya Ibrahim 😳😜🙈

Daga Al’kalamin…..🖋

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shire please

Love u all sisters 🥰😘🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻
And
🙆🏻💘 Mugun sartse!!!!! 💘🙆🏻

Coming soon after hayatul mahayat in sha Allah
Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 59 & 60

Tofa ayaune ake shirin d’aurin auran Yaya Ibrahim da Islam itako Aunty Sumayya ba’kincikine fal cikin zuciyarta fitowa yaya Ibrahim yayi daga cikin bedroom sanye dafatar shadda tass wadda tasha aykin zare coffee color hannun shi ri’keda hula kalar aykin kayanshi had’ida takalmi kalar hular sumarnan tashi tasha gyara sefama kamshi takeyi

Kallon Aunty sumayya yashigayi waddake zaune a parlour tasha wanka cikin wani tsadadjen les mai matu’kar kyau sekamshi takeyi namusamman kallonta yaya Ibrahim yayi yasaki murmushi ‘karasawa yayi hannunta yakamo yasumbaceshi yace

” Woow gaskiya kinyi kyau uwar gidana kamar bakeba kode nafasa auran ne ? ” wani irin kallo Aunty sumayya tayi mai azafafe tace ” hmmmm namiji kenan uban yaudara wato ma kode kafasane to wannan kai tashafa kasani banajin tsoran kishiya tazo wallahi nagaba yariga yayi gaba saura zata tadda dan bazata ta’ba samunka matsayin saurayiba kamar yadda nasameka ”

Murmushi yaya Ibrahim yayi yarungumota yamanna mata kiss yasaki dariya yace ” hakane uwar gida amma nayima amarya tanadi namusamman wanda banyi mikiba sabida kunyar auran fari kumafa sabo sabone wai Allah kidenamin wannan kallon karkisani canza wanka kinsan amatsa nike yau d’innan jikina da zuciyata sun matsu sukasance da amarya ” jin haka yasa Aunty sumayya juyowa afusace zata rungumo shi dan ‘bata wankan nashi dede lokacin muzaffar yashigo cikin wata irin shadda mai kalar sararin samaniya woow gaskiya yayi matu’kar kyau yafito ango sak ganin muzaffar yasa Aunty sumayya juyawa tabar parlour afusace

Girgiza kai muzaffar yayi yace ” yaya yakamata mutafi lokaci yakusa ‘kurewa murmushi yaya Ibrahim yayi sukafita a part d’in momy suka had’u dasu mu’azzam harma dasu yaya Ahmad shiko muzaffar idanu yasaka ko zaiga Rayhana amma babu alamunta cikin siyasa yace Momy su Farooq fa Zahra tabashi amsa da yanzu aka shigar dasu wajan momyn su suna rigima ” saurin nufar hanyar bedroom d’in yayi tamke fuska momy tayi tace

” ina zaka maza kadawo kutafi lokaci yana tafiya dole muzaffar yajuyo suka fita Aunty Sumayya tana shiga cikin bedroom d’in ta tafad’a saman bed tasaki kuka sosai takejin ba’kinciki cikin zuciyarta wai ace yau itace za’ayima kishiya ” lalle nayi mugun sakaci

Misalin 2:30 aka d’aura auran Yaya Ibrahim da Islam cikin farinciki su yaya Ibrahim sukadawo gida kai tsaye part d’in maimartaba suka nufa wanda shi yarigasu dawowa daga wajan d’aurin auran sosai yasakamusu albarka had’ida nasiha mai ratsa zuciya godiya sukayi sannan suka nufi part d’in momy

Itama nasihar tayi takuma saka albarka daganan suka nufi part d’in kaka suna shiga kowa yashiga rige rigen rungumeta tamke fuska kaka tayi had’ida dakatar dasu da hannu tace ” kar wanda yasake yayi yun’kurin kasheni ” zaro ido sukayi sudukansu sukace ” kisa kuma kaka ? jinjina kai tayi tacigaba dacewa ” wato kunanufin nabarku kuhayeni ‘katte daku to idan ba kisaba maizakuyi ? ”

Dariya suka saki suduka yaya Abubakar yace ” haba kaka waiku tsoran mutuwa kukeyi duk irin dad’ewar dakukayi a duniya duka takawo mishi suka saki dariya cikin zolaya muzaffar yace ” amma kaka waima shekaru nawa kikayi aduni……” fitowar Rayhana daga cikin bedroom d’in kaka yasa muzaffar kasa ‘karasa maganar shi mi’kewa yayi itako cikin sauri takoma ciki dabida yadda taji zuciyarta ta’buga datasan suna parlour dabata fitaba

Tsawa kaka tadaka mishi tace ” inakuma zaka ” batare dajin kunyaba yace “wajan matata mana kaka ” baijira maizataceba yayi gaba shima muzalbil tashi yayi yace nima natafi gurin tawa matar shima mu’azzam mi’kewa yayi ba’ki kaka tasake haka kowa yafita ciki haddasu yaya Ahmad kallon kaka yaya Ibrahim yayi kafin yayi magana kakatace kaima tashi kaje wajan taka matar kafin amaryar tazo ” murmushi yaya Ibrahim yayi yami’ke yafita dariyar da zahra take kuntsewa tasaki kallon kaka tawatsa mata tace

” badariya zakiyiba neman mafita zakiyi kingade yadda kowa yakeji da matarshi hakama matan sukeji da majajen nasu Aliyu yakirani yakuma sanar dani komi amma bazan matsa miki akan kikoma gurinshiba amma yakamata kiyi abinda yadace dan baikamata kitazama hakaba ke muke saurare sannan musan hukuncin dazamu yanke ”

Cikin sanyin jiki Zahra tami’ke tabar parlour muzaffar yanashiga cikin bedroom d’in ya hangi Rayhana saman bed d’in kaka tarufe fuskarta cikin sauri muzaffar ya’karasa gareta zama yayi kusada ita wata irin ajiyar zuciya muzaffar yasauke har Rayhana tana’iya jiyo sautin sauke ajiyar zuciyar shi hannunta yakama wani irin yarrrr yaji cikin jikinshi cikin sauri Rayhana tami’ke saurin mi’kewa shima yayi kafin yayi magana kaka tashigo cikin fad’a tace maza kafita uban rashin kunya idan kayi ha’kuri zuwa anjima kawoma ita za’ayi maza fitarmin daga d’aki ”

Cikin jin kunya yasosa kanshi kallon Rayhana yakumayi yakashe mata ido yafita tun 6 Aunty sumayya tashiga cikin bedroom d’in ta anyi anyi tafito amma ta’ki bayan sallar magrif aka kawo Amarya part d’in momy aka kaita sannan aka kira Aunty Sumayya dan yimusu nasiha amma Aunty Sumayya ta’ki zuwa sede momy tace akai Amarya kawai zuwa gobe ta zaunar dasu

Aunty Sumayya tanaji akashigo da Amarya kasancewar part d’ayane zasu zauna sabida ‘katon part ne mai d’auke da parlour 3 ko wanne akwai 3 bedroom aciki da kitchen se babban parlour wanda yazama yana tsakiya ankai Amarya kowa yawatse daga ita se ‘kawarta guda d’aya itama shirin tafiya takeyi kallonta ‘kawar tata tayi tasauke ajiyar zuciya tace

” gaskiya Islam kin more sosai wallahi Allah yabaki miji mai nagarta ga kyakkyawar nasaba ga kyawun hali ga kyau ga kud’i ance shikad’e ne wajan mahaifinshi gashi yarasu shiya yazama d’an gata sosai gaskiya Momy tacika uwa tagari kigafa ‘yarta yake aure amma babuwani ba’kin ciki atare da ita tamkar ba sirikintaba ”

Murmushi Islam tayi tace ” ‘kawata kenan ay Momy uwace gakowa inada tabbacin batad’auki yaya Ibrahim amatsayin sirikiba sede d’ah d’anma babban d’ah shiyasa banajin damuwa dan na auri mijin Aunty Sumayya dan nasan Momy bazata bari Aunty Sumayya taci zarafinaba ” jinjina kai ‘kawar tata tayi sukacigaba da hira

Cikin farinciki yaya Ibrahim yakamo hannun muzaffar yace ” aboki zomuje karakani shiga d’akin Amarya ” zaro ido muzaffar yayi yace ” nikuma tawa Amaryar fa ? kaga yaya Ibrahim gasu yaya Ahmad can kaje sune yakamata suyimaka rakiya dan nima su mu’azzam ne zasuyimin rakiya kuma yan uku muma haka ” daga haka muzaffar yanufi part d’in momy dan duk su muzalbil d’in sunacan

Tare dasu yaya Abubakar yaya Ibrahim yanufi part d’in shi sefaman tsiya sukeyime bangaran Aunty Sumayya sukafara shiga amma ko sallamarsu bata amsaba balle tadubesu sosai yaya Ahmad yafusata amma yaya Ibrahim yahanashi cewa komi zama yayi kan cushion d’in datake zaune yace ” haba uwar gidana yakamata kiyi ha’kuri haka kidaure ki sassauto zuciyar zankawo Amarya yanzu tagaidaki ” tashi Aunty Sumayya tayi cikin fushi tace

” bana bu’katar ganinta dan haka kartasake ta takomin ‘bangarena ” daga haka tajuya tanufi cikin bedroom d’in ta sosai yaya Abubakar yaji haushin abinda Aunty Sumayya tayi dafa yaya Ibrahim yayi yace ” kayi ha’kuri yaya kabarta ay yazama dole taga Amarya muje nasan yanzu haka tanacan ita ‘kad’e ” ajiyar zuciya yaya Ibrahim yasauke yatashi suka nufi bangaran Amarya

Dan Allah kuyi ha’kuri dani abubuwan ne se sannu amma in sha Allah zanyi ‘ko’karin dawo da typing kullum kamar da kafin zuwan saban book in sha Allah kude kutayani addu’a Allah ya’kara lafiya nagode sosai masoyana

Daga Al’kalamin….🖋

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shire please

Love u all sisters 🥰🤝🏻🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻
And
🙆🏻💘 Mugun sartse!!!!! 💘🙆🏻

Coming soon after hayatul mahayat in sha Allah
Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 61& 62

Aunty Sumayya najin fitarsu tafito parlour ganin leda aje wajan cushion yasata jin wani irin ‘bacin rai harta d’auka zatabisu sekuma tatsaya afili tace ” hmm wannan ledar daka aje tun asuba zankaima abunka har cikin bedroom d’in amarya dan nanunamaka amarya kebu’katar kaza da sauran abubuwan amma ba Sumayya ba badansu yaya Ahmad ba Allah dasenasa kagagara shiga d’akin Amaryar ” ‘kwafa tayi takoma tazauna

Baki d’auke da sallama suka shiga cikin parlour Amarya tsayawa su yaya Ahmad sukayi cikin mamaki yaya Ibrahim yace ” lafiya naga kunja burki nan ? ” murmushi yaya Abubakar yayi yace inamu ina shiga cikin bedroom kade akwai kaje kafitomana da ita musiyi baki muma amaran namu jiranmu sukeyi ” dariya yaya Ibrahim yayi yace ” ayfa se amare dariyar suma sukayi shiga cikin bedroom d’in yaya Ibrahim yayi cikin sauri Islam tarufe fuskarta murmushi yaya Ibrahim yayi yace ” gaskiya wannan ‘kawar taki ta kyautamin dahar tazauna tana jiran mushigo bata bar minke cikin kewaba ” murmushi ‘kawar tata tayi aje ledar hannunshi yayi yace kufito parlour ‘yan uwana susiyi bakin amarya kinsan ‘yan uwana sune abokaina ” juyawa yayi yafita yanasakin murmushi cikin sanyin jiki Islma tasakko daga kan bed d’in jan mayafin tayi tarufe fuskarta ‘kawar tata takama hannunta zuwa parlour

Bayan sunfito sun zauna yaya Ahmad yagabatar da addu’a sannan sukashiga yin abinda yakawosu babu jimawa suka mi’ke cikin sakin fuska yaya Abubakar yacema ‘kawar Islam ” muje nasa jafar yakaiki gida ko ” tashi tayi tayima Islam sallama godiya tayimata shima yaya Ibrahim godiyar yayi mata suka fita rakiya yayi musu zuwa babban parlour bayan sunfita yakulle ko ina yakoma ciki nanma kullewa yayi ganin babu Islam a parlour yasa shi yin murmushi yanufi cikin bedroom zaune yasameta bakin bed babbar rigarshi yacire had’ida kwance agogon hannunshi kallonta yayi yace ” tashi kiyo alwala muyi sallah ko ”

Cikin sanyin jiki tami’ke tashiga toilet bayan tafito shima yashiga sosai Islam takejin fad’uwar gaba bayan yafito yajasu sallah suna idarwa yayi mata tambayoyi kamar yadda addini yatanada murmushi yaya Ibrahim yayi yami’ke yad’akko ledar dayashigo da’ita shida kanshi yad’akko fulet yajuye musu kazar had’ida tsiyaya musu lemon cikin cup sedayayi dagaske sannan Islam taci kad’an bayan sungama yami’ke yashiga toilet wanka yayi yafito d’aure da towel a ‘kugun shi cikin jin kunya Islam takauda idanunta daga kanshi murmushi yayi yace ” kishiga kiwatsa ruwa ko ”

Sosai Islam takeji fad’uwar gaba wordrop tabud’e tad’akko doguwar riga sannan tanufi toilet tsayin lokaci sannan tafito sanye cikin doguwar rigar bacci tagefan ido take kallon shi kwance yake saman bed yana latsa wayarshi ganin tayi tsaye yasashiyin murmushi tashi yayi zaune yace ” tahonan mana baby ” sakejuyar dakanta tayi cikin jin kunya murmushi yaya Ibrahim yasakeyi yatashi isa yayi gareta d’aukarta yayi cak yad’aura saman bed saurin juyawa Islam tayi jawota yaya Ibrahim yayi yanasha’kar kamshin jikinta cikin sanyin murya yace

” kunyata kikeji baby ? haba ninefa Ibrahim angonki maiyasa kikejin kunyata ” cikin sanyin murya Islam tace ” yaya bazan iya hanakaina jin kunyarkaba sema jidanikeyi tana’karuwa ” murmushi yayi yace ” tobari nasauketa kunyar ” jawota yayi jikinshi take yaji wani irin yanayi yashiga jikinshi ga kamshi namusamman dayake tashi cikin jikinta bataredajan lokaciba yashiga aykamata da sa’konni masu wurar bita tuni tsoro yakama Islma jikinta yad’auki rawa amma shi ina yayi nisa wajan sarrafata

Tsayin lokaci yana aykamata manyan sa’konni sosai yarud’e tashi yayi yarufamana baya yana niyyar shiga babban al’amari niko Npeedy kunyar yaya Ibrahim takamani nayi saurin fita inaji Islma nakuka tana ro’kon Yaya Ibrahim amma da’alama ya’ki sauraranta tofa Islam anshiga sahun manya bari nakoma naga yaya Amarya Rayhana take

Momy dakanta takai Rayhana part d’in Muzaffar zaunar da’ita tayi kan cushion tafuskanceta sosai tace ” Raihan nasan duk abinda nayimiki bazai ciremiki kewar mahaifiyarki ba amma inaso kid’auka mahaifiyar takice zatayimiki nasiha karki kalleni matsayin uwar miji kidubeni matsayin uwa agareki Raihan kiyima mijinki biyayya dan Aljannarki tana gareshi nasan ke maibiyayyace kuma mai ha’kuri to ki’kara idan muzaffar yayi miki wani abu karkiji sakkar sanar dani kema idan kinyimai ni zaisanar mawa banason yanke hukunci kai tsaye Raihan duk abinda kikeso kisanar dani zanyimiki shi muddin inada halinshi ” su Farooq zasud’inga kwana gurina tunda naga basatashi cikin dare idanma suntashi se susha madarar su banaso sud’inga hanaki bacci ”

Rungumai momy Rayhana tayi cikin kuka tace ” banida bakin dazanyi godiya agareki Momy tabbas ked’in uwace babu ko sakka Allah yayi miki sakayya dagidan aljanna amma Momy kar su Haidar sutakuraki dakin barsu agurina ” Murmushi Momy tayi tace ” karki damuwa ba “kwacesu zanyiba iya darene kawai kuma kinga nasaba dajin motsinsu kinji kuyi ha’kuri ”

Jinjina kai Rayhana tayi kama hannunta Momy tayi tanufi cikin bedroom d’in da’ita zaunar da’ita tayi bakin bed tasaki murmushi tace ” Allah yabaku zaman lafiya daga haka tajuya zatafita cikin sauri Rayhana tataso rungume Momy tayi tabaya tasaki kuka sosai Rayhana takeyin kuka da’kyar Momy tasamu tayi shiru sannan tafita

Cikin ‘kagara muzaffar yace kuzomuje mana mu’azzam nifa na’kosa naga pretty ” murmushi mu’azzam yayi yace ” to ay sekabari Momy tafito ko idan kuma zakashiga Momy naciki to gahanya nan mude munada sauran kunya ” murmushi muzaffar yayi yace to ay ga Momyn can tafito itada hadiman ta ” kallon inda Momy take sukayi muzanbil yace ” gaskiya kaji dad’i muzaffar Momy tana masifar son matarka itadakanta takaima ita har d’aki gaskiya kaji dad’inka muz……”

Jan hannun shi muzaffar yayi suka nufi hanyar part d’inshi dankam shi yayi matu’kar matsuwa yaga matarshi suna shiga cikin parlour muzaffar yanufi hanyar bedroom bin bayanshi sukayi saurin tsayawa muzaffar yayi yace ” ina zakushiga cikin bedroom d’ina ina ay tsayawa zakuyi nashiga mufito bedroom ay sirrin mata damijine ”

Duka muzalbin yakawo mishi yayi saurin kaucewa yashige ciki yana shiga yayi saurin ‘karasawa gareta sabida sasshekar kukanta dayaji aje ledar hannunshi yayi yajawota jikinshi yashiga tambayarta lafiya amma takasa cewa komi sefaman kuka datakeyi sosai hankalin muzaffar yatashi duk yadda zaiyi dan ganin tayi shiru amma abin yagagara cikin damuwa yami’ke yace

” bari nakira miki Momy inaga ita zakisanar da ita damuwarki juyawa yayi cikin Sauri tasha gabanshi share hawayenta tayi tace ” dan Allah karka kirata nabar kukan ina tuna mama ne bansan halin datake jikiba yanzu ” saurin kallonta yayi yace dama bata raye ? saurin girgiza kai tayi tace ” a’a bahaka nike nufiba ” ganin yadda tayi kamar batason maganar yasa yajawota jikinshi yace bari nasallamisu mu’azzam suna parlour ”

Yana karashe fad’ar haka yafita cikin mamaki su mu’azzam suke kallon muzaffar murmushi yayi yace ” nafagode da wannan babbar rakiyar taku Amaryar tawa bazatasamu fitowaba nima zankoma ciki sedasafenku ” saurin tashi muzalbil yayi yajawoshi yace ” Allah baka’isaba sekarakamu harabar gida dad’in abinma muma munada mata ” janshi sukayi har waje suna dariya sedasukaje harabar gidan suka sakeshi suna dariya shima dariyar yakeyi yakoma ciki

Sosai muzaffar yanunama Rayhana tsananin soyayya a wannan daran wanda suduka seda sukaji kamar babu kowa cikin duniyar masoya sesu

Misalin 10: 30 Aunty Sumayya tafito daga bedroom d’inta cikin shirin fita tsaki taja tasake kiran wayar yaya Ibrahim akaro nakusan 6 amma bai d’agaba cikin fusata tanufi ‘bangaran Islma tanafad’i tun wajan 10 nasofita na’kosa najenaga gidan ‘kanwata Islam amma ya’kifitowa shimai amarya ko sallama babu tashiga dede lokacin yaya Ibrahim yafito daga bedroom d’auke da Islam zaikaita dining cikin razana Aunty Sumayya tayadda bag d’in hannunta tadafe ‘kirjinta tace ” Islam kece ko idanunane ? ” murmushi Islam tayi tace ” nice Aunty ” cikin fusata Aunty Sumayya tayi kansu

Daga Al’kalamin….🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shire please

Love u all sister 🥰😘🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻
And
🙆🏻💘 Mugun sartse!!!!! 💘🙆🏻

Coming soon after hayatul mahayat in sha Allah
Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 63 & 64

Hannu yaya Ibrahim yasa yadakatar da’ita dole Aunty Sumayya tadakata sabida yadda taga fuskar shi zaunar da Islam yayi kan kujerar dining sannan yadawo gurinta babu zato taji yasureta tsakiyar parlour yanufa da’ita zaunar da’ita yayi kan cushion shima yazauna rungumota yayi cikin sanyin murya yace

” Haba Honey duk wannan fushi kuma akaina zakisaukeshi ninefa Ibrahim naki tabbas nasan nayi lefi agareki amma kisani duk kece kikaja komi banyi niyyar ‘kara Aure ba amma kikasa nayi ra’ayin haka gaskiya inajin ciwon yadda kike takura Muzaffar akan dole seya auri Islam hakan yasa kika tsani Nabila tsana mafi girma har tabar duniya da ba’kin cikin ki amma koda tarasu baisa kinyi nadamaba kika koma kan Raihan dukda irin taimakon datayima d’an uwanki haba Sumayya wallahi idan kikayima Raihan wula’kanci inajin zafi har cikin Raina fiyeda yadda nikejin zafi idan kika wula’kanta Nabila narasagane dalilin haka amma inajin Raihan tamkar jinina

Sumayya kece kikace bazakiyi kishi da Islam ba ashe abin bahakabane to amma meyasa kikeso ayima wasu kishi ke kuma bakiso yaya haka Islam fa ‘kanwarkice tayaya zakibari zuciya tasa ki aykata abinda zaisa girmanki yazube ? Sumayya inasonki fiyeda tunaninki kuma babu sama dake cikin zuciyata da idanuna amma kisani ada na auri Islam ne dan kikoyi darasi badan inasontaba amma maganar gaskiya ayanzu ina son Islam sosai Honey ni Ibrahim inamebama matata ha’kuri dan Allah kuzauna lafiya zantafi zuwa jibi idan akwai abinda kuke bu’kata keda yara kisanar dani ”

Kuka sosai Aunty Sumayya takeyi tanayin nadamar yarda datayi dasu Islam tabbas batayi tunanin su zaliha zasuci amanarta hakaba mi’kewa tayi tanajin wani’iri jiri yanad’ibarta bata kalleshiba tace

” ina jiranka a babban parlour kakaini nayima yara Shopping wajan Islam tanufa kallonta tayi tawatsar tace ” ni zakicima amana Islam hmmmm wallahi sekinyi nadama ” daga haka tajuya tafita dawowa yaya Ibrahim yayi yazauna kan d’aya dagacikin kujerun dining d’in cikin shagwa’ba Islam tace ” yaya gaskiya inajin tsoran Aunty Sumayya ” Murmushi yaya Ibrahim yayi yace haba keda Aunty ki karki damu kede karyi renata kuma karkizama mai yimata rashin kunya dan tanagabadake kuma tabbas kinsan kinyi mata lefi mijinta kika aura fa dole kizama mai binta sannu Islam har abada babu wula’kanci ko cin fuska atsakanina da Sumayya idan kika ‘bata mata tabbas raina zai’baci auroki danayi bayana nufin wula’kanci ga Sumayya bane a a sedan natsayar da takunsa’kar dake faruwa tsakanin yaya da ‘kani wato Sumayya da Muzaffar amma karkiyi tunanin banasonkine eh gaskiya abaya badan so yasa nanemi aurankiba sedan insa Sumayya tagane wata Rayuwar amma ayanzu ina sonki sosai amma yanada kyau kiciba da kiyaye abinda zaisa nacigaba dasonki zanshiga nashirya yanzu zamufita ayima yara shopping kinsan gobene tafiyana ” dagahaka yami’ke yanufi bedroom d’inshi ajiyar Zuciya Islam tasauke dan kam batasojin hakaba amma babu yadda zatayi binshi da kallo tayi tana tunanin abubuwa dayawa cikin zuciyar ta tace

” lalle yaya Ibrahim namijine tsayayye gaskiya abinda Aunty Zaliha takeson muyima Aunty Sumayya bafazai yuwuba idan har basonikeyi nayi wajeba yazama dole nayima mijina biyayya dan ina matu’kar sonshi ”

tana nan zaune yafito cikin shiga ta alfarma se kamshi yakeyi wajanta yanufa rungumota yayi yasumbaci kuncinta yace ” dear senadawo ko tsarabar mai kikeso ? amma bamasekin fad’iba nasan maiyadace nasiya miki bye bye yayi mata yafita yana fita yasamu Aunty Sumayya a parlour tayi jigum tana tunani had’ida matu’kar mamakin yadda Zaliha da Islam sukaci amanarta yaya Ibrahim yakatse mata wannan tunanin babu zato taji yarungumota sosai fuskarta yakamo yasakar mata Murmushi bakinshi yazura cikin nata yasakar mata wani kiss namusamman dandanan Aunty Sumayya taji jikinta yamutu sabida raban jikinsu yahad’u itada yaya Ibrahim tunkafin yafara neman aure

Cikin ‘karfin hali tamike datatuna daga wajan wata yake watanma wadda tad’auka matsayin ‘kanwa hanyar fita tanufa tashi shima yayi yace dole kiji zafi Honey na amshi lefin muje kinji matata nasan zakiyima dadyn Amfal ha’kuri ko ”

Seda suka biya part d’in Momy suka gaida ta nasiha tayimusu sosai sannan sukafita shi dakanshi yake driving dagashi se ita suka fita dan bayason idan wani yahanashi lallashinta a ‘bangaran su Muzaffar kuwa

Kwance suke kan makeken bed d’in su Muzaffar rungume da’ita tamkar za’a ‘kwace mai ita cikin sauri Rayhana tami’ke toilet yanufa aguje amma kafin ta’karasa amai yakufce mata dole ta tsuguna tashiga kwarashi cikin sauri Muzaffar yasauka daga bed d’in zuwa yayi yakamata cikin tausayawa yakeyimata sannu duk yagama rikicewa sosai Rayhana tadad’e tanayin amai sannan yalafa gyaramata jikin yayi sannan yakamata kwantar da ita saman bed yagyara gurin

Komawa yayi cikin tausayawa yakamo hannunta wani irin zafi yaji cikin sauri yakai hannun shi jikinta yadda yaji jikin nata yad’auki zafi sosai yasa Muzaffar sake rud’ewa cikin rud’u yashiga tambayarta amma takasayin magana sede girgiza kai sabida jitakeyi idantabud’e bakin zatasakeyin wani aman

Sauka Muzaffar yayi daga bed d’in fita yayi yana isa parlour yacigaro da Momy da wata hadima d’auke dasu haidar sefaman kuka sukeyi cikin sauri Muzaffar ya amshi Farooq cikin sauri Momy tace

” lafiyarka kuwa Muzaffar naganka duk a rikice ina Raihan d’in ? ” cikin damuwa Muzaffar yace ” Momy batada lafi…. ” kafin ya’karasa tuni momy tanufi cikin bedroom d’in zamatayi bakin bed d’in takamota sosai itama tarazana dajin zafin jikin nata cikin damuwa Momy tace

” Muzaffar maza muje gara akaita asibiti dan jikin yayi zafi dayawa cikin sauri yazari key yafita kamata Momy tayi suka fita hadimai 2 nari’ke da Farooq da haidar Muzaffar yake driving dakanshi tofa Maike damun Raihan

Masarautar Yazeed cikin kissa Salimat tanufi inda Ummi take zama tayi tasa hannu tayi tagumi hannu 2 batare datace komiba cikin damuwa Ummi tafuskanceta sosai tace

” lafiya kuwa Salimat meke damunki ? ” cikin muryar kuka tace ” doctor ne yacemin wannan cikin nawa yanacikin had’ari sabida akwai matsala idan har anaso yazauna dole kullum senasha wata ‘kwaya kuma duk 1 50k take har natsawon 6 months shine nashiga cikin damuwa matsananciya ” Murmushi Ummi tayi tadafata tace

” haba Salimat ay wannan abune mai sau’ki karki manta jinin Aliyu nefa yaron danafiso duk duniya ina matu’kar son ganin d’an Aliyu musamman wannan dazaki haifa maiye 50k akullum dan ankashe su akan jikan cikin masarautar nan kuma jika nafarko wajan maimartaba karki damu nawa kenan adadin kud’in duka kinga se abama doctor d’in yazama kawowa kawai zaidingayi kinasha ”

Cikin murya ‘kasa’kasa Salimat tace to Ummi zansanar dake zuwa anjima tashi tayi tanufi part d’inta tanajin wani irin ba’kinciki binta Ummi tayi dakallo cikin zuciyarta tace ” Allah yasaukeki lafiya Salimat senafi kowa farincikin ganin dan Aliyu

Tofa

Aunty Zaliha zaune cikin parlour Islam itada ‘kawarta cikin murya ‘kasa’kasa tace

” ke Islam bafa zama zamuyiba dole munemi mafita kotawace hanya danki mallaki Ibrahim ” cikin mamaki Islam tasaki baki tana kallon Aunty Zaliha

Iname baku ha’kuri akan shirun dakukaji amma in sha Allah komi yazama dede yanzu zakudinga ganin posting kullum koda babu yawa nagode sosai masoyana

Daga Al’kalamin….🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

Love u all sisters 😘🥰🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻
And
🙆🏻💘 Mugun sartse!!!!! 💘🙆🏻

Coming soon after hayatul mahayat in sha Allah
Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 65 & 66

Ajiyar Zuciya tasauke tace

” hmmm Aunty gaskiya karmuyi abinda zaizo yadamemufa dan kam yaya Ibrahim yanamatu’kar son Aunty Sumayya kuma bafa zai iya wula’kantataba ”

Harararta Aunty Zaliha tayi tace ” to angayamiki hakanan zamusa ya wula’kantata akwai wasu hanyoyi dazamubi kede kawai kibi duk abindazance miki ”

Mi’kewa Islam tayi tace ” gaskiya Aunty kiyi ha’kuri amma bazankauce hanyar sunna ba kemafa garin biyebiyen malamanki kikaja mijinki yarabu dake gaki nan zaune babu nasara babu auren ma baki d’aya tabbas munyima aunty Sumayya lefi ha’kuri yakamata mubata ba wannan matakinba nikam zanyima mijina biyayya gaskiya ”

Sakin baki Aunty Zaliha tayi dan batayi tsammanin hakan daga Islam ba mi’kewa sukayi itada ‘kawarta sukafita binsu tayi da kallon ta girgiza kai

Bayan gwajegwaje da doctor Amina tayi tafuskanci Momy da Muzaffar fuska d’auke da Murmushin tace ” iname tayaku murna Raihan nad’auke da yaron ciki amma yazama dole abatakulawa sosai sabida tanada damuwa kuma wannan damuwar barazanace ga babyn cikinta idanhar batacire wannan damuwarba to akowane lokaci cikin zai’iya lalacewa zuwa anjima idan tahuta zaku’iya komawa gida ”

Juyawa doctor Amina tayi tafita cikin farinciki Muzaffar yanufi gurin Rayhana had’a fuska Momy tayi tace ” kai Muzaffar mai kakeyima Raihan har takasance cikin damuwa kasanar dani gaskiya dan nasan halinka bakajin magana ”

Kafin Muzaffar yace wani abu Rayhana tace ” a a Momy babu abinda yakeyimin tunanin Mamata yakesani cikin damuwa cikin kuka Rayhana tashiga sanar dasu komi amma ta’boyemusu cewa mahaifinta d’an mafiyane sosai Rayhana take kuka lallashinta momy da Muzaffar sukashigayi da’kyar sukasamu tayi shiru cikin damuwa Muzaffar yace

” kibar kuka Pretty in sha Allah zan kawomiki mahaifiyarki da dady har nan kinji ” rurin wayarshi yasa yadakata da maganar fita yayi yana amsa wayar zama momy tayi bakin bed d’in zuciyarta duk tashiga cikin damuwa cikin sauri Rayhana tabud’e idanunta sabidajin maganar wannan aljanar sallama tayi mata sannan tafara dacewa

” Rayhana kamar yadda nayimiki al’kawari zankula da mahaifiyarki tonayi hakan kuma takusa isowa gareki da taimakon Allah da taimakona dana wani bawan Allah Aliyu Rayhana bazan sanar dake wasu abubuwaba sabida inaso yazama kinyi farincikin agaban kowa Rayhana inatayaki murnar samun ‘karuwa Allah yasaukeki lafiya to Rayhana zanbarki daga yau bazakisake jinaba nacika dukkan wani al’kawari dana d’aukar miki kiri’ke mijinki da amana da soyayyya inayimiki fatan alkairi ”

Sosai Rayhana tasake sakin kuka tanajin kamar kartatafi dede lokacin Muzaffar yashigo kallon Momy yayi yace Momy yanzu zamukoma gida jinjinakai Momy tayi tami’ke cikin mamaki dogarawa suke kallon yadda motoci sukeshigowa dandanan labari ya’iske maimartaba cewa anyi ba’ki sake maimaitawa yayi ” ba’ki kuma fitowa Aliyu yayi daga mota dede lokacin Zarha tanufo motar yaya Ibrahim datashigo yanzu tsayawa tayi cak shima haka

Daga Al’kalamin…..🖊

NPEEDY A AJI 🌸🦚🌸

Comments and shine please

love u all sisters 🥰😘🌸 *HAYATUL MAHAYAT* 🌸
🦚🦚🦚🦚
🦚🦚
🦚
Story and written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Fatima Zahra yar amana

🌸NOORUL HAYAT🌸 WRITERS ASSOCIATIONS

🌹Expressions and heed Searching Sweet story Novels writer🌹
>>>>>>>>>>>>>>>>>>>
We are together all fans🤝🏻🥰
KAFA’DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1-NAYI RAYUWA DAKE
2-SANADIN ACCIDENT
2019
3-SAKAYYAR CUTA
4-RUFAFFIYAR ZUCIYA

HAYATUL MAHAYAT
typing……✍🏻
And
🙆🏻💘 Mugun sartse!!!!! 💘🙆🏻

Coming soon after hayatul mahayat in sha Allah
Bismillahir Rahamanir Rahim

🅿 67 & 68 69 & 70

LAST PAGE

Cikin sauri yaya Ibrahim yafito daga mota nufar wajan Aliyu yayi cikin mamaki yace

” Aliyu inafatan de lafiya gobe nike shirin tafiya ina mama da Abba ? karkacemin wani abu yafaru dasu ” Murmushi Aliyu yayi yace

” lafiya lau suke kuma tare nike dasu kaga ikon Allah ko ” cikin sauri yaya Ibrahim yabud’e murfin mota jiki asanyaye Alhaji Jamilu yafito daga mota rungume yaya Ibrahim yayi baya bu’katar sewani yacemai shine d’anshi tsananin kamarshi tanuna hakan hawaye Alhaji Jamilu yashigayi shima yaya Ibrahim haka

Dede lokacin maimartaba ya’iso ganin yayanshi yasashi saurin rumtse ido yabud’e dan jiyake kamar mafarki yakeyi ‘karasawa yayi ganin tabbas hakanne yasa maimartaba rungumarshi yanafad’in ” yaya damakana raye akace kamutu ? ”

Murmushi Alhaji Jamilu yayi yace ” adakam namutu amma a yanzu gani araye ina mama jan hannunshi yayi cikin farinciki sukanufi part d’in kaka itako mama zuciyarta cike take da alhinin rashin Rayhana tanajin idan babu ita tofa komi zai iyafaruwa da ita

Cikin matu’kar farinciki yaya Ibrahim yarungumeta Murmushi mai sanyi tayi tace ” inafatan kana lafiya ? ” jinjina kai kawai yayi sabida farinciki yahanashi magana janye jikinta tayi tashafa kanshi tace Aliyu yakamata kanunama murna sosai sabida shine sanadin dawowarmu ”

daga haka tanufi part d’in kakar itama rungumo Aliyu yayi yace ” Aliyu banida bakin dazan gode maka amma nabaka damar kafad’i duk abinda kakeso nayima wanda zaisakayin farinciki kamar yadda kasani ”

Murmushi Aliyu yayi yace ” Zahra nikeso kadawomin da ita dan Allah yaya Ibrahim wallahi ina matu’kar sonta ” ganin yananiyyar yin kuka tabbas yaga soyayyyar zahra cikin Idanunshi dafashi yayi yace karka damu nayima al’kawari babu zato yaji Aliyu yarungumeshi sabida murna dede nan motar Muzaffar tashigo cikin sauri yayi parking sabida ganin Aliyu fitowa yayi yanufoshi janyeshi yayi daga jikin yaya Ibrahim yad’aga hannu zaisauke mishi mari yaya Ibrahim yari’kemai hannun yace

” A yau iname bada ha’kuri amadadinshi dan Allah ayimai afuwa Aliyu yadawomin da farincikina cikin masarautar nan wato mahaifina da mahaifiyata cikin mamaki Momy tace ” mahaifiyarka da mahaifinka ? dagaske Ibrahim suna ina ? kafin yace wani abu Aliyu yakalli Rayhana dake gefan Momy cikin mamaki yace ” Rayhana kece anan masha Allah yau gaki ga mama dama sekuka takeyi sabida rashinki cikin mamaki yaya Ibrahim yace kamar yaya fa Murmushi Aliyu yafad’ada yace itad’in ‘kanwarkace ”

Cikin sauri kowa yadubi Rayhana shiko yaya Ibrahim jiyayi kamar yayi ihu sabida farinciki babu zato yashureta yanufi part d’in kaka cikin matu’kar farinciki bin bayanshi sukayi suna murna yana shiga yasauketa kan cinyar mama cikin matu’kar mamaki mama tace Rayhana dama kina raye kuka tasaki itama Rayhana haka seda kyar akasamu sukayi shiru nanfa kowa yashiga bada labarin yadda abubuwa suka kasance kallon mahaifinta tayi cikin tausayawa tace ” Abba dan Allah kayafemin bansan bakada lefiba shiyasa nadauka kaci amanarmu cikin raunin murya Alhaji Jamilu yace

” balefinki bane auta ta nine nayi kuskure rashinbin maganar iyayena shine yajawomin wannan masifar nagodema Allah dayadawo dani mahaifata ” cikin damuwa Muzaffar yace to Abba yanzu ina su wa’innan miyagun mutanan suke ajiyar Zuciya Alhaji Jamilu yasauke yace cikin dare bayan sunkawoni gidana kamar yadda suka saba kullum Aliyu yaje har gidan tsafin nasu yakunna wuta tatashi cikin gidan tsafin nasu ta’konesu suduka babu wanda yatsira amma dataimakon wata Aljana baiwar Allah ”

Ajiyar Zuciya Muzaffar yasauke yace ” Alhamdulilh Allah ya’kara tsaremu cikin sauri yaya Ibrahim yace ” ina ro’konku dan Allah kumayarma Aliyu da matar shi cikin sauri kaka tace wannan ay yazama dole namayarmai da ita dariya suka saki suduka cikin nadama Aunty Sumayya tashiga ro’kon Rayhana

” dan Allah Rayhana kiyafemin ashe jininace ke nike cusguna miki dan Allah kiyafemin ” Murmushi Rayhana tayi tace babu komi Aunty nayafe miki hamdala kowa yayi dede nan maimartaba Yazeed yashigo shida Ummi harmada mahaifinshi tareda dogarawan maimartaba Abdurrahaman cikin mamaki kowa yake kallonsu tashi mama tayi tarungume mahaifinta da yayanta zama sukayi shiru nawani lokaci maimartaba Yazeed yace

” iname baku ha’kuri akan abubuwan dasuka faru dan Allah kuyafemana komi yawuce dan Allah zahra tadawo gidan mijinta kai Aliyu iname baka umarnin kasani matarka Salimat ” cikin nuna mamaki Aliyu yace ” to ay Abba tunkafin nabar BIHAR nasaki Salimat ” ajiyar Zuciya maimartaba Yazeed yayi yace masha Allah taci amanarka itada kawunka ta bayyana mana cikin jikinta amatsayin naka ashe ‘karyane sejiya mahaifiyarka takamasu dumudumu cikin aykata fasad’i nima shedane dan nagani da idanuna ayanzu haka suna gidan yari ”

Sosai kowa yagirgiza da wannan lamarin cikin kuka kawu Yusuf yadurkushe gaban maimartaba yashiga ro’konshi cikin kuka yabayyana duk wani makirci daya shirya jin haka yasa waziri neman yafiya shida sauran munafukai sosai kowa yagirgiza bayan kowa yanumfasa sabida girman lamarin maimartaba yayafema ‘kaninshi komi yawuce nan taro yatashi

Bayan kwanaki 3 aka maida zahra dakin mijinta murna wajan Aliyu abun ba’acewa komi sosai yakebama zahra kulawa da tsananin soyayyya ayaune sarki yasamu labarin mutuwar boka wanda har yafarayin wari babu wanda yasani sawa sarki yayi aka d’auki gawar aka kaita can daji aka jefar kunji ‘karshen mushiriki dan Allah muguji aykata shirka

Bayan 10 yrs

Agajiye Rayhana tashigo cikin part d’in ta dakugu Farooq da haidar yan kimanin 11 yrs ayanzu se su Sudees da Shureem yan kimanin 9 yrs se yan uku duka mata yan kimanin 5 yrs rugowa sukayi suna ‘kokarin rungumeta rumtse idanunta tayi jin shiru yasata bud’e ido ganin Muzaffar agaban yaran yasata sakin ajiyar Zuciya had’ida Murmushi tace

” wai ay harna sada’kar dasun mur’kusheni dan wannan oyoyon nasu ni wahalar dani yakeyi dariya Farooq yayi yace to ay Momy idan bamuyi yauba tunda dady yahana gobe ay mayi ” amshe zancan haidar yayi yace nikam ko yanzu ban ha’kuraba senayi kozuwa anjimane tsalle Shureem yayi yace nima shima Sudees hakan yace suko yan uku dariya suka saki shigowar yaran Samha dana Arfat harma dana islam yasa yaran fita suduka suka nufi part d’in Momy

Cikin farinciki Muzaffar yasuri Raihan yace ” dama cikin matu’kar bu’kata nike doctor dan naga har yanzu babu alamar wasu ‘yan uku bafazan yarda da tazarar haihuwaba tun yanzu dan nasan halinku ku doctors kun iya wayo ” Murmushi Rayhana tayi tace ” ina ay tunda mijina bayaso bazanyiba haihuwa 3 fa kawai yara 7 nima inason ‘kari muje naji dake dan banason karasa komi ” Murmushi Muzaffar yayi yace ” shiyasa akullum sabuwa kikezama cikin zuciyata Allah yayi miki Albarka Allah yabaki Aljanna mafificiya pretty ”

TAMMAT BIHAMDULLAHI

Anan nakawo ‘karshen wannan book d’in inayima Allah godiya dayabani ikon gamawa lafiya Allah kayafemin idan nayi wani kuskure acikinshi Allah darasin dake ciki da fad’a’karwar Allah kasa yazama sanadin samuwar Rahama agareni Ameen ya Allah

Jinjina da d’inbin godiya gareku masoya ina matu’kar yinku semun had’u cikin saban book

🙆🏻MUGUN TSARTSE💘

daga Al’kalamin….🖊

NPEEDY A AJI 🦚🌸🦚

Comments and shine please

Love u all sisters 🥰🤝🏻
************* Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************

DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.

Visit > https://www.aihausanovels.com.ng

Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.

Email > [email protected]

******* FOLLOW US ******

Facebook: Ai Hausa Novels

Twitter: Ai Hausa Novels

Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels

 

Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.

********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button